Sashe 145
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shikuwa Dad take ya bada umarni mai zafin gaske cewan duk wani balaraben kasar Morocco idan ma matarsa da danginta ba bazai taba shigowa villah dinsa ba.
Koda gari ya waye SANAAH ma da zazzabi sosai ta tashi sbd muguwar damuwan datake ciki amma babu wanda ya sani sbd bata fitoba tana daki har lokacin,
Fleet ma da safen doctors biyu ne sukazo suka dubasa sbd yafara samun saukin zazzabinsa.
Su Dr Mum sun samu sassaucin damuwa da yar nutsuwa ganin Fleet ya dawo daidai dik da akwai zazzabi mai karfi amma kusan komai ya dan fara daidaita.
SANAAH ma sbd sunsan tana cikin damuwa da kunyar baqin ciki sai baa dameta ba duk da sun bata tabbacin babu wanda ya gani sbd group din sam babu me damuwa da shiga kowa nada abinyi kusan kowa busy yake wasu ma da yawa basa qasar suna kasashe daban daban haka shi kansa fleet din bai ga komaiba sbd shi da kansa ya zabi baya buqatan ganin.
Duk da hakan sam damuwanta bata ragu ba kaman yanda baqin cikinta ya dawo sabo.
Hajiyar Samad kuwa sai da aka aske kanta akai mata dinki har uku akai anata qarin jini da tinanin allah yasa jinin mai shiga kwakwalwanta ba.
Dad ya riga yasan a yanzu hukuncin da bai iya yankewa Samad ba shine zai hau kansa dan kuwa daman yayi masa gudun wannan ranar shiyasa ya hanasa dawowa Nigeria amma daga karshe dai kaddararsa ta janyosa dan haka baima tambaya inda yake ba sbd yasan yana hannun Imran kuma matiqar ba Fleet ne ya tashi ya ce ga abinda zaayiba akansa har abada babu wanda zaisan inda yake a hannun nasu bare iya karbansa.
#MAMUH
09033181070
[25/06, 3:21 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
144
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
07042293387/09118783317
Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata?
Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki?
Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa,
Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta,
Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387.
***********
Sai washe gari again tukuna Fleet ya fara samun saikin daya dawo kansa sosai sedai sam baya buqatan kowa a tareda shi sbd har lokacin konuwan da kirjinsa da jininsa sukeyi badu dena dan kuwa Meenah ta basa tabon da harya mutu bazai dena baqin cikintaba dan ta rama harta zarta abinda sikai mata da wannan haukar tata ta karshe.
SANAAH ma dai zazzabinta ya kasa boyuwa dan dole safiya ta sanar da Dr Mum SANAAH din batada lafiya sosai.
Tashi hankalin Dr mum din yayi ta tafi dakin ta tadda SANAAH din kwance a dunqule jikinta yayi zafi sosai.
Tayar da ita zaune tayi tana kallanta da kulawa sosai tace
"Tin yaushe ne kike fama da wannan zazzabin?
Shiru SANAAH tayi tana sauke kanta qasa kan na mata ciwo sosai.
Da kulawa Dr Mum tace
"Zan kira Dr bushrat tazo da kayan aiki ta dubaki amma ki cire damuwan komai a cikin ranki kinji?"
Dan gyada kai kawai tayi tana jin jikinta na sanyi.
Abinci Dr Mum ta saka safiya ta kawo da kanta ta sakata ci tana taimaka mata da kulawa sosai da wani irin tattali.
Bata barta ba zaunawa tayi tareda SANAAH din da safiya har saida SANAAH tafara jin bacci tukuna ta barta tayi bacci ta fice.
Washe gari ta dan tashi da sauki jikin nata amma damuwarta qaruwa takeyi sbd yanda daga ita harshi basu ga juna ba duk da tasan jinya yake kuma ta kasa iya zuwa dubasa sbd jin daci da radadin abin na dawo mata a duk lokacinda tinaninsa ya taho mata.
A nasa bangaren kuwa haryanxu baya son ganin kowa a tareda shi har ita din sbd bazai taba son ta gansa a yanayin dayake ciki ba zata iya tsorata sosai dan kuwa idanuwansa sam sunkasa komawa daidai.
Dr bushrat da daddare tazo ta dubata ta so mata pregnancy test amma SANAAH din taqi yadda da hakan dan haka ko data fito bata sanarwa su Dr Mum komaiba duk da kai tsaye dukkaninsu sun hango alaman ciki a tattare da ita shiyasa basason matsa mata da kuma tilasta tabbatarwa.
Dad rufe idanuwansa yayi kai tsaye aka gyarawa Mommy bangaren Meenah din a matsayin bangarenta daya gyara ya daka matarsa a ciki dukda ba wata gyara bane kawai sauya mata wasu furnitures din aka dan yi bare kuma Meenah batada komai datazo dashi bayan sitirarta kuma ta tafi da abinta kaf haka Maamah ta hada mata su.
Fleet sai daya dauki kwana shida a rufe babu wanda yake iya ganinsa bayan Imran kafin ya dawo cikakkiyar daidansa kamanninsa suka dawo daidai zuciyarsa da ruhinsa suka dawo daidai da nutsuwansu da suka rasa dan haka bai fito ba sai magrib daya fito sallah tareda mahaifinsa a masallacin gidan sanye da black jallabiya mai kyau da tsada datai masa kyau sosai nutsuwa da kwarjininsa ya fito sosai ya sake zama calm mutum.
Sallah sukai Dad din na farin ciki da ganinsa da kuma hankali da ayanxu insha Allah ya kwanta daga fitintinu.
Tare sukai sallah suna fitowa bangaren Dad din suka tafi acan ya tadda Dr Mum tana bangaren daman kusan ta dawo nan dan haka dukansu a tare suka zauna suna magana a natse da kwanciyan hankali.
Anan ne Fleet ya daga wayarsa ya kira Imran wanda ya shigo dauke da takardu a cikin wata file ya nufosa a natse da girmamawa ya gaida Dr Mum sbd shi Dad suna masallaci yanzu a tare sun gaisa.
File din hannunsa ya bude a natse yana fiddo takarda a ciki ya dan qaraso ya ajiye a kan table dake gaban Dad yana dan komawa bayan fleet ya tsaya yana bude ipad dinsa da take zai qarasa tura cike umarnin Fleet da yana turasa ya shiga inda zai tura angama kaddamar da sakon.
Kallan takardar Dad yayi a natse yana ganin abind yake rubuce a sama na su qasar America,
Shiru yayi kafin ya saka hannunsa daya yakai ya dauki takardar ahankali yana ganin sunan Samad a rubuce baro baro take ya dan sauke numfashi ahankali yana dagowa ya kalli fleet wanda idanuwansa ke kan wayar hannunsa da kira yake shigowa sbd sai yau ya kunna wayar.
Takarda ce ta jefa Samad din aikin soldier na qasar Ameria din wanda yasan abune da samad bazai taba iyawa ba sbd azabar dake cikin aikin amma kuma kaman hakan gyara ne dazai shigo rayuwarsa duk da yana jin shakkar kada a turasa kai tsaye inda sunsan wutar farko da zaa bude Samad bazai kara ko minti daya a kai labari ba.....
Kallan Fleet yayi wanda bai kallesa ba yana zaunen a natse da wata kamewa,
Maida kallansa yayi akan Imran wanda kansa yake qasa yaqi dagowa.
Dan shiru yayi na tsawon lokaci shima batareda kowannensu yace komaiba kafin ya sauke numfashi yana daukan pen dake tareda file din ya saka hannu yana fatan hakan ya zama shiriya ga Samad din da komawansa mutumin arziki.
Dad na aje pen din Imran yayi sendin komai dayake cikin ipad din hannunsa da saka hannun Fleet akan shigarda Samad kai tsaye cikik jerin sojojin yaqin dajin border duhu ta qasar take kuma informations din suka shiga suna isa inda ya kamata su isa a daren.
Juyawa Imran yayi ya fice yana yiwa Dad din godia tareda daukan files din.
Yana fita take ya fara hada tafiyar Samad din wadda bazai bari ya wuce kwanakin ba ya daga.
Fleet kuwa baiyi maganar Samad ko duk wani abu daya faruba ko daya cikin nutsuwa yayi fira da iyayen nasa har tsawon lokaci kafin suka tafi ishai.
Daga masalaccin kai tsaye bangaren su Maamah yaje ya gaidasu itada Mommy kafin ya fito yana nufar bangaren Dr Mum kai tsaye zuciyarsa cikeda wani irin sanyin dayake jin yana ratsawa da shiga kowace tsigar jikinsa.
A palon babu kowa sai safiya data fito daga kitchen zata dakin SANAAH din kai mata abinci dan haka tana ganinsa ta sauke kanta qasa tana masa sannu da zuwa cikeda girmamawa.
Da nutsuwa sauti da rashin hayaniya ya amsa a taqaice.
Hanyar dakin da SANAAH take ta nuna masa tana wucewa dakin takai tray din hannunta ta ajiye tana ficewa.
SANAAH dake kwance cikin gadonta a lafe bude kofar da safiya tayi ya sakata jin kamshinsa ya ratso dakin ahankali da wani sanyi yana shiga hancinta ta lumshe idanuwanta ahankali tana qin budewa.
Safiya na fita ya bude kofar dakin kai tsaye da wata nutsuwa da sanyi yana sako takunsa dayake cikeda kamewansa ya shigo.
Qin bude idanuwanta tayi bare motsawa tana jin idanuwansa masu kaifi sun sauka akanta yana kallanta taji jikinta ya sake mutuwa da damuwa sosai amma bata bude idanuwanta ba dan bazata iya kallansa ba.
Shi kansa cak ya tsaya akanta yana zuba mata idanuwansa da suka sauya take akanta da wata nutsatsiyar sonta da kaunar tareda kewanta mai yawa data ringa dawainiya dashi batareda ya iya barin kowace tinanin komai daya faru dawowa cikin kansaba sbd zai iya mutuwa idan har yabar tinanin wani ya tama dora hannunsa akan jikinta da niyar tirsasa kansa akanta,
A cikin kwanakin da suka wuce na faruwan wannan abin zuciyarsa ta bushe ta mutu babu adadi,
Babu daren da baya kusan dena numfashi sbd bugawan da zuciyarsa take samu da azabar daya ringa shanyewa ta kishin dayake kashesa yana kashe kowace zarrarsa da karfin halinsa,
A kwanakin bai dauka zai tana rayuwaba sbd abinda yaji dan haka ya rufe ya binne ya wanke ya goge ya batar da wannan tinanin a cikin kansa da har abada babu me kuma tayar da hakan sbd shi wanda yayi laifinma tarihinsa zai shude daga ranar daya saka kafa yabar qasar zuwa makomar da suka tanadar masa da shikenan.
Koda gari ya waye SANAAH ma da zazzabi sosai ta tashi sbd muguwar damuwan datake ciki amma babu wanda ya sani sbd bata fitoba tana daki har lokacin,
Fleet ma da safen doctors biyu ne sukazo suka dubasa sbd yafara samun saukin zazzabinsa.
Su Dr Mum sun samu sassaucin damuwa da yar nutsuwa ganin Fleet ya dawo daidai dik da akwai zazzabi mai karfi amma kusan komai ya dan fara daidaita.
SANAAH ma sbd sunsan tana cikin damuwa da kunyar baqin ciki sai baa dameta ba duk da sun bata tabbacin babu wanda ya gani sbd group din sam babu me damuwa da shiga kowa nada abinyi kusan kowa busy yake wasu ma da yawa basa qasar suna kasashe daban daban haka shi kansa fleet din bai ga komaiba sbd shi da kansa ya zabi baya buqatan ganin.
Duk da hakan sam damuwanta bata ragu ba kaman yanda baqin cikinta ya dawo sabo.
Hajiyar Samad kuwa sai da aka aske kanta akai mata dinki har uku akai anata qarin jini da tinanin allah yasa jinin mai shiga kwakwalwanta ba.
Dad ya riga yasan a yanzu hukuncin da bai iya yankewa Samad ba shine zai hau kansa dan kuwa daman yayi masa gudun wannan ranar shiyasa ya hanasa dawowa Nigeria amma daga karshe dai kaddararsa ta janyosa dan haka baima tambaya inda yake ba sbd yasan yana hannun Imran kuma matiqar ba Fleet ne ya tashi ya ce ga abinda zaayiba akansa har abada babu wanda zaisan inda yake a hannun nasu bare iya karbansa.
#MAMUH
09033181070
[25/06, 3:21 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
144
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
07042293387/09118783317
Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata?
Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki?
Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa,
Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta,
Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387.
***********
Sai washe gari again tukuna Fleet ya fara samun saikin daya dawo kansa sosai sedai sam baya buqatan kowa a tareda shi sbd har lokacin konuwan da kirjinsa da jininsa sukeyi badu dena dan kuwa Meenah ta basa tabon da harya mutu bazai dena baqin cikintaba dan ta rama harta zarta abinda sikai mata da wannan haukar tata ta karshe.
SANAAH ma dai zazzabinta ya kasa boyuwa dan dole safiya ta sanar da Dr Mum SANAAH din batada lafiya sosai.
Tashi hankalin Dr mum din yayi ta tafi dakin ta tadda SANAAH din kwance a dunqule jikinta yayi zafi sosai.
Tayar da ita zaune tayi tana kallanta da kulawa sosai tace
"Tin yaushe ne kike fama da wannan zazzabin?
Shiru SANAAH tayi tana sauke kanta qasa kan na mata ciwo sosai.
Da kulawa Dr Mum tace
"Zan kira Dr bushrat tazo da kayan aiki ta dubaki amma ki cire damuwan komai a cikin ranki kinji?"
Dan gyada kai kawai tayi tana jin jikinta na sanyi.
Abinci Dr Mum ta saka safiya ta kawo da kanta ta sakata ci tana taimaka mata da kulawa sosai da wani irin tattali.
Bata barta ba zaunawa tayi tareda SANAAH din da safiya har saida SANAAH tafara jin bacci tukuna ta barta tayi bacci ta fice.
Washe gari ta dan tashi da sauki jikin nata amma damuwarta qaruwa takeyi sbd yanda daga ita harshi basu ga juna ba duk da tasan jinya yake kuma ta kasa iya zuwa dubasa sbd jin daci da radadin abin na dawo mata a duk lokacinda tinaninsa ya taho mata.
A nasa bangaren kuwa haryanxu baya son ganin kowa a tareda shi har ita din sbd bazai taba son ta gansa a yanayin dayake ciki ba zata iya tsorata sosai dan kuwa idanuwansa sam sunkasa komawa daidai.
Dr bushrat da daddare tazo ta dubata ta so mata pregnancy test amma SANAAH din taqi yadda da hakan dan haka ko data fito bata sanarwa su Dr Mum komaiba duk da kai tsaye dukkaninsu sun hango alaman ciki a tattare da ita shiyasa basason matsa mata da kuma tilasta tabbatarwa.
Dad rufe idanuwansa yayi kai tsaye aka gyarawa Mommy bangaren Meenah din a matsayin bangarenta daya gyara ya daka matarsa a ciki dukda ba wata gyara bane kawai sauya mata wasu furnitures din aka dan yi bare kuma Meenah batada komai datazo dashi bayan sitirarta kuma ta tafi da abinta kaf haka Maamah ta hada mata su.
Fleet sai daya dauki kwana shida a rufe babu wanda yake iya ganinsa bayan Imran kafin ya dawo cikakkiyar daidansa kamanninsa suka dawo daidai zuciyarsa da ruhinsa suka dawo daidai da nutsuwansu da suka rasa dan haka bai fito ba sai magrib daya fito sallah tareda mahaifinsa a masallacin gidan sanye da black jallabiya mai kyau da tsada datai masa kyau sosai nutsuwa da kwarjininsa ya fito sosai ya sake zama calm mutum.
Sallah sukai Dad din na farin ciki da ganinsa da kuma hankali da ayanxu insha Allah ya kwanta daga fitintinu.
Tare sukai sallah suna fitowa bangaren Dad din suka tafi acan ya tadda Dr Mum tana bangaren daman kusan ta dawo nan dan haka dukansu a tare suka zauna suna magana a natse da kwanciyan hankali.
Anan ne Fleet ya daga wayarsa ya kira Imran wanda ya shigo dauke da takardu a cikin wata file ya nufosa a natse da girmamawa ya gaida Dr Mum sbd shi Dad suna masallaci yanzu a tare sun gaisa.
File din hannunsa ya bude a natse yana fiddo takarda a ciki ya dan qaraso ya ajiye a kan table dake gaban Dad yana dan komawa bayan fleet ya tsaya yana bude ipad dinsa da take zai qarasa tura cike umarnin Fleet da yana turasa ya shiga inda zai tura angama kaddamar da sakon.
Kallan takardar Dad yayi a natse yana ganin abind yake rubuce a sama na su qasar America,
Shiru yayi kafin ya saka hannunsa daya yakai ya dauki takardar ahankali yana ganin sunan Samad a rubuce baro baro take ya dan sauke numfashi ahankali yana dagowa ya kalli fleet wanda idanuwansa ke kan wayar hannunsa da kira yake shigowa sbd sai yau ya kunna wayar.
Takarda ce ta jefa Samad din aikin soldier na qasar Ameria din wanda yasan abune da samad bazai taba iyawa ba sbd azabar dake cikin aikin amma kuma kaman hakan gyara ne dazai shigo rayuwarsa duk da yana jin shakkar kada a turasa kai tsaye inda sunsan wutar farko da zaa bude Samad bazai kara ko minti daya a kai labari ba.....
Kallan Fleet yayi wanda bai kallesa ba yana zaunen a natse da wata kamewa,
Maida kallansa yayi akan Imran wanda kansa yake qasa yaqi dagowa.
Dan shiru yayi na tsawon lokaci shima batareda kowannensu yace komaiba kafin ya sauke numfashi yana daukan pen dake tareda file din ya saka hannu yana fatan hakan ya zama shiriya ga Samad din da komawansa mutumin arziki.
Dad na aje pen din Imran yayi sendin komai dayake cikin ipad din hannunsa da saka hannun Fleet akan shigarda Samad kai tsaye cikik jerin sojojin yaqin dajin border duhu ta qasar take kuma informations din suka shiga suna isa inda ya kamata su isa a daren.
Juyawa Imran yayi ya fice yana yiwa Dad din godia tareda daukan files din.
Yana fita take ya fara hada tafiyar Samad din wadda bazai bari ya wuce kwanakin ba ya daga.
Fleet kuwa baiyi maganar Samad ko duk wani abu daya faruba ko daya cikin nutsuwa yayi fira da iyayen nasa har tsawon lokaci kafin suka tafi ishai.
Daga masalaccin kai tsaye bangaren su Maamah yaje ya gaidasu itada Mommy kafin ya fito yana nufar bangaren Dr Mum kai tsaye zuciyarsa cikeda wani irin sanyin dayake jin yana ratsawa da shiga kowace tsigar jikinsa.
A palon babu kowa sai safiya data fito daga kitchen zata dakin SANAAH din kai mata abinci dan haka tana ganinsa ta sauke kanta qasa tana masa sannu da zuwa cikeda girmamawa.
Da nutsuwa sauti da rashin hayaniya ya amsa a taqaice.
Hanyar dakin da SANAAH take ta nuna masa tana wucewa dakin takai tray din hannunta ta ajiye tana ficewa.
SANAAH dake kwance cikin gadonta a lafe bude kofar da safiya tayi ya sakata jin kamshinsa ya ratso dakin ahankali da wani sanyi yana shiga hancinta ta lumshe idanuwanta ahankali tana qin budewa.
Safiya na fita ya bude kofar dakin kai tsaye da wata nutsuwa da sanyi yana sako takunsa dayake cikeda kamewansa ya shigo.
Qin bude idanuwanta tayi bare motsawa tana jin idanuwansa masu kaifi sun sauka akanta yana kallanta taji jikinta ya sake mutuwa da damuwa sosai amma bata bude idanuwanta ba dan bazata iya kallansa ba.
Shi kansa cak ya tsaya akanta yana zuba mata idanuwansa da suka sauya take akanta da wata nutsatsiyar sonta da kaunar tareda kewanta mai yawa data ringa dawainiya dashi batareda ya iya barin kowace tinanin komai daya faru dawowa cikin kansaba sbd zai iya mutuwa idan har yabar tinanin wani ya tama dora hannunsa akan jikinta da niyar tirsasa kansa akanta,
A cikin kwanakin da suka wuce na faruwan wannan abin zuciyarsa ta bushe ta mutu babu adadi,
Babu daren da baya kusan dena numfashi sbd bugawan da zuciyarsa take samu da azabar daya ringa shanyewa ta kishin dayake kashesa yana kashe kowace zarrarsa da karfin halinsa,
A kwanakin bai dauka zai tana rayuwaba sbd abinda yaji dan haka ya rufe ya binne ya wanke ya goge ya batar da wannan tinanin a cikin kansa da har abada babu me kuma tayar da hakan sbd shi wanda yayi laifinma tarihinsa zai shude daga ranar daya saka kafa yabar qasar zuwa makomar da suka tanadar masa da shikenan.