Sashe 28
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana gama fadar hakan kallan fuskarsa tayi tana jin wani irin baqin cikin fara sonsa datai ta hadiye maganar dataso fada masa sbd bama amfani dan haka hannunta kawai ta miqa ta bude kofar ta fice.
Fitowa motar yayi shima yana sake qaramin tsoki sbd duk sun hanasa zaman lafiya ya biyota
Saka kai tayi cikin gidansu daidai nan ya iso gurinta bai tsaya komaiba ya kamo hannuwanta duka biyu tareda juyota da karfi yana dawo da ita daidai nan Yaya Al'amin din ya sako kai gurin kuma akwai nepa ga mutane daga kofar gidan a zaune.
Cikin zafi ta qwace tana kallansa da wani irin zafi zatai magana Yaya Al'amin ya dakatar da ita cikin danne tsananin fushinsa da bacin rai da wani irin baqin ciki kafin ya nuna mata ta wuce ciki kawai.
Wucewa tayi idanuwanta jajir zuciyarta na wata irin tafasa kaman zata kone sbd jin xafin ma zuciyarta datake jin son AA din.
Fuskantarsa yaya Al'amin yayi ya bude baki a natse yace
"Inaga zuwa yanzu dai munkai matakin da indai ka sake zuwa kofar gidan nan zan iya hadaka da hukuma sbd babu wani sauran abinda ya rage a tsakaninka da ita idan ma akwai na yanke shi daga yau babu kai babu ita kayi hkr ka tafi batareda munkai hukuma ta shiga tsakaninmu ba.
Yana gama fadar hakan ya juya yabar AA din a tsaye wanda baijin akwai wanda duk duniya zai rabasa da SANAAH.
Acan cikin gida ma yana shiga gargadi me karfi yayiwa SANAAH akan AA din wanda ya yanke shawarar hadasa da hukuma idan har bai kyale SANAAH ba.
Da wani irin bacin rai da damuwa SANAAH ta kwana na AA data rasa meyake damunsa akan aure.
Haka ta shirya cikin nutsuwa ta fice zuwa makarantar da safen bayan tayi breakfast sama sama.
Tana fita napep ta hau ta wuce,
Wuni tayi makaranta ma wayarta a kashe sbd kiranta datasan AA din zaiyi kuma bata buqata kwata kwata zata cire sonsa ta hakura ta huta shima.
Yamma sosai ta gama da makaranta ta wuce gida,
Bayan isarta gida ma bata kunna wayarta ba dan bazata ganin kiransa ba batareda tadauka ba,
A haka sukai kwana biyu shiru ba AA dan haka ta hakura ta sakawa ranta shikenan ya tafi.
Komawa tayi harkokin gabanta tana maida hankalinta akan karatunta kawai,
Ranar da sukai sati biyu ba tare ba tana dawowa daga school ta tadda sabuwar motar Cclass a kofar gidansu tana daukan ido kai tsaye bugun zuciyarta ya tsaya cak sbd ta tabbatarda AA ne dan kaf layin shine kadai me zuwa da motocin daukan hankali irin wainnan.
Wani nauyi ne ya danne kirjinta a hankali wanda yasakata kama fuskanta sosai ta fito a natse sanye da riga da skirt na atampa masu kyau da suka zauna daidai jikinta.
Sallamar mai napep tayi tana juyawa zata shige gida sai ganinsa tayi a gabanta idanuwansa sun sauya sbd wata irin azababbiyar kunar da ransa ke yi ta kwanakin da yayi batareda jinta ko ganinta ba.
Bata kallesaba saima kame fuskarta datai sosai tana kokarin rabesa ta wuce batareda kowace irin hayaniyaba.
Kama hannunta yake kokarin yi ta dakata cak tana dagowa da idanuwanta tai masa wani kallon daya sakasa bude baki yace
"Inason magana dake pls kafin nayi da Al'amin"
Dauke kallanta daga fuskansa tayi tana son sake wucewa tace
"Kafara magana dashi din tukuna"
Sake tareda yayi yana cewa
"Pls kiyi magana dani tukuna sbd bazan tafi koina ba sai munyi magana ga mutane kinga sun fara kallanmu kuma nasan hakan ne zai baqanta ran Al'amin sosai"
Juyawa tayi ta kalli gefen gidan taga su ake kalla hakama kaman zaa iya jin abinda zasu fada gashi Yaya Al'amin din zaiji.
Rabasa tayi tai shigewanta cikin gida tabarsa a tsaye.
Bayanta yabi da kallo idanuwansa jajir yanajin wani sabon daci da bacin rai me tsanani akan abinda tai masa din a matsayinta na wadda ba kowaba da batada kowane irin matsayi a duniyar itada ahalinta da ko kadan basuyi rabin kwatar daraja da matsayin dayake dashi ba.
Hadiye wani mugun nauyi yayi a kirjinsa yana komawa motarsa.
#MAMUH
09033181070
[27/04, 2:06 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
28
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Duk yanda zuciyarsa ke zafi da quna da bacin ran sauke girman matsayinsa da ajinsa dayayi akan son daya qallafa mata daurewa yayi ya nemi Al'amin a daren ya dade yana magana dashi ya kuma tabbatar masa daya shirya auren nata da kuma buqatan a basa ranar dazai aiko iyayen nasa.
Da farko Al'amin baiji lamarin AA din a zuciyarsa da jikinsa ba dan haka yace ya dan dakata tukuna zai nemesa.
A haka suka rabu ya shigo gida ya zauna da mommy ya fada mata komai yana jin hankalinsa na rabuwa biyu akan lamarin amma dashi da mommy sai suka kira SANAAH kai tsaye suka tambayeta akan auren AA din.
Da farko kaman a mafarki taji zancen amma kuma a qasan zuciyarta ta sani tana son AA son datake shirye dayin rayuwan aure dashi sedai matiqar Yaya Al'amin baya son auren bazata taba yinsa ba har abada dan haka dagowa tayi ta kalli yaya Al'amin din babu boye boye a tsakaninsu sun taso da bayyanawa juna komai dan haka ta bude baki a natse tace
"Yaya Al'amin idan bakason auren nima bana sonsa"
Kafeta da ido Al'amin yayi yana jin jikinsa na dan yin sanyi yace
"Kina son AA SANAAH??
Gyada masa kai tayi tana jin haushin kanta da zuciyarta gashi bata iya karya sam bare tace aa bata sonsa.
Mommy ma ajiyan zuciya ta sauke jin amsar SANAAH din dan haka daga ita har Al'amin din take suka sake naam da lamarinsa sbd basa wani tada hankali ko hayaniya akan komai kawai dai yanxu zaije ya samu manyan anguwan sune zasu tayasa karban baqin da bada auren tinda shi kadai bazai iyaba ko dan a bawa SANAAH girma a idonsu.
Sai da aka kwana biyu AA na bin Al'amin kafin ya amince masa daci gaba da neman SANAAH din da kuma basa ranar zuwa neman auren da iyayensa.
Hakan ya dawo da izzar AA da walwalan daya rasa girman kansa ya kuma qaruwa ganin ya sake dawo da SANAAH rayuwarsa itada ahalinta dazai iya juyawa son ransa kuma ya kasa iya yadda da aurenta a matsayin matarsa har lokacin.
SANAAH din bata sake masa ba sun dawo daidai sbd jin zafinsa har lokacin takeyi dan haka sama sama suke ta kama kanta sosai dashi tana ja masa wani irin ajin dayake sake kashesa akanta dan duka manyan yan matan daya sani masu muamala dashi babu wanda tai class da iya jan ajinta da kame steez dinta kaman SANAAH KHALIL dan hakane ta kasa barin zuciyarsa ta moru ga kowace macen bayan ita matsalarta daya inda ta fito da baiyi daidai da inda ya fitoba.
SAMRAH SADEEQ itace budurwarsa daya data gama mutuwa akansa ta rasa nata hankalin da tinanin akansa kuma take daidai da ajin aurensa sbd familynta da suke da tasu power din da suna daidai gwargwado duk da basuyi na familynsa ba amma sunada karfi sosai da aurenta shine daidai shi amma sam ya kasa jin sonta na maitarta kaman yanda yakejin SANAAH gashi ya kasa rabuwa da ita itama sbd tinanin aurenta idan auren ya kama dole.
Ita kanta Samrah tasan yanda ya SANAAH KHALIL take a xuciyarsa babu yanda zatai ta iya cireta amma sanin bazai taba auren SANAAH ba ya saka damuwanta dan taqaituwa sbd yanada wani irin girman kai da bazai taba saukowaba yayi auren da ba kwarya tabi kwarya ba gashi kaf familynsa tin farkonsu haryanzu a tarihi basu taba hada zuria da familyn da masu karfin gaske ba bazai yadda shi ya auro ba hakama mahaifiyarsa bazata taba yadda ba dan hakan ne ma tinda tasan ya kwallafa rai akan yar da ba kowaba ta tsani yarinyar ta tsana me tsananin gaske tareda tabbatarda ta qara masa karfin akidar rashin auren.
Samrah na kishin SANAAH kishi me tsananin da kota auri AA to bazata taba dena kishin SANAAH ba dan tasan bazata taba fita zuciyar AA dinba har abada dan sonta a ransa kaman cuta ce da ba magani.
Fitowa motar yayi shima yana sake qaramin tsoki sbd duk sun hanasa zaman lafiya ya biyota
Saka kai tayi cikin gidansu daidai nan ya iso gurinta bai tsaya komaiba ya kamo hannuwanta duka biyu tareda juyota da karfi yana dawo da ita daidai nan Yaya Al'amin din ya sako kai gurin kuma akwai nepa ga mutane daga kofar gidan a zaune.
Cikin zafi ta qwace tana kallansa da wani irin zafi zatai magana Yaya Al'amin ya dakatar da ita cikin danne tsananin fushinsa da bacin rai da wani irin baqin ciki kafin ya nuna mata ta wuce ciki kawai.
Wucewa tayi idanuwanta jajir zuciyarta na wata irin tafasa kaman zata kone sbd jin xafin ma zuciyarta datake jin son AA din.
Fuskantarsa yaya Al'amin yayi ya bude baki a natse yace
"Inaga zuwa yanzu dai munkai matakin da indai ka sake zuwa kofar gidan nan zan iya hadaka da hukuma sbd babu wani sauran abinda ya rage a tsakaninka da ita idan ma akwai na yanke shi daga yau babu kai babu ita kayi hkr ka tafi batareda munkai hukuma ta shiga tsakaninmu ba.
Yana gama fadar hakan ya juya yabar AA din a tsaye wanda baijin akwai wanda duk duniya zai rabasa da SANAAH.
Acan cikin gida ma yana shiga gargadi me karfi yayiwa SANAAH akan AA din wanda ya yanke shawarar hadasa da hukuma idan har bai kyale SANAAH ba.
Da wani irin bacin rai da damuwa SANAAH ta kwana na AA data rasa meyake damunsa akan aure.
Haka ta shirya cikin nutsuwa ta fice zuwa makarantar da safen bayan tayi breakfast sama sama.
Tana fita napep ta hau ta wuce,
Wuni tayi makaranta ma wayarta a kashe sbd kiranta datasan AA din zaiyi kuma bata buqata kwata kwata zata cire sonsa ta hakura ta huta shima.
Yamma sosai ta gama da makaranta ta wuce gida,
Bayan isarta gida ma bata kunna wayarta ba dan bazata ganin kiransa ba batareda tadauka ba,
A haka sukai kwana biyu shiru ba AA dan haka ta hakura ta sakawa ranta shikenan ya tafi.
Komawa tayi harkokin gabanta tana maida hankalinta akan karatunta kawai,
Ranar da sukai sati biyu ba tare ba tana dawowa daga school ta tadda sabuwar motar Cclass a kofar gidansu tana daukan ido kai tsaye bugun zuciyarta ya tsaya cak sbd ta tabbatarda AA ne dan kaf layin shine kadai me zuwa da motocin daukan hankali irin wainnan.
Wani nauyi ne ya danne kirjinta a hankali wanda yasakata kama fuskanta sosai ta fito a natse sanye da riga da skirt na atampa masu kyau da suka zauna daidai jikinta.
Sallamar mai napep tayi tana juyawa zata shige gida sai ganinsa tayi a gabanta idanuwansa sun sauya sbd wata irin azababbiyar kunar da ransa ke yi ta kwanakin da yayi batareda jinta ko ganinta ba.
Bata kallesaba saima kame fuskarta datai sosai tana kokarin rabesa ta wuce batareda kowace irin hayaniyaba.
Kama hannunta yake kokarin yi ta dakata cak tana dagowa da idanuwanta tai masa wani kallon daya sakasa bude baki yace
"Inason magana dake pls kafin nayi da Al'amin"
Dauke kallanta daga fuskansa tayi tana son sake wucewa tace
"Kafara magana dashi din tukuna"
Sake tareda yayi yana cewa
"Pls kiyi magana dani tukuna sbd bazan tafi koina ba sai munyi magana ga mutane kinga sun fara kallanmu kuma nasan hakan ne zai baqanta ran Al'amin sosai"
Juyawa tayi ta kalli gefen gidan taga su ake kalla hakama kaman zaa iya jin abinda zasu fada gashi Yaya Al'amin din zaiji.
Rabasa tayi tai shigewanta cikin gida tabarsa a tsaye.
Bayanta yabi da kallo idanuwansa jajir yanajin wani sabon daci da bacin rai me tsanani akan abinda tai masa din a matsayinta na wadda ba kowaba da batada kowane irin matsayi a duniyar itada ahalinta da ko kadan basuyi rabin kwatar daraja da matsayin dayake dashi ba.
Hadiye wani mugun nauyi yayi a kirjinsa yana komawa motarsa.
#MAMUH
09033181070
[27/04, 2:06 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
28
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Duk yanda zuciyarsa ke zafi da quna da bacin ran sauke girman matsayinsa da ajinsa dayayi akan son daya qallafa mata daurewa yayi ya nemi Al'amin a daren ya dade yana magana dashi ya kuma tabbatar masa daya shirya auren nata da kuma buqatan a basa ranar dazai aiko iyayen nasa.
Da farko Al'amin baiji lamarin AA din a zuciyarsa da jikinsa ba dan haka yace ya dan dakata tukuna zai nemesa.
A haka suka rabu ya shigo gida ya zauna da mommy ya fada mata komai yana jin hankalinsa na rabuwa biyu akan lamarin amma dashi da mommy sai suka kira SANAAH kai tsaye suka tambayeta akan auren AA din.
Da farko kaman a mafarki taji zancen amma kuma a qasan zuciyarta ta sani tana son AA son datake shirye dayin rayuwan aure dashi sedai matiqar Yaya Al'amin baya son auren bazata taba yinsa ba har abada dan haka dagowa tayi ta kalli yaya Al'amin din babu boye boye a tsakaninsu sun taso da bayyanawa juna komai dan haka ta bude baki a natse tace
"Yaya Al'amin idan bakason auren nima bana sonsa"
Kafeta da ido Al'amin yayi yana jin jikinsa na dan yin sanyi yace
"Kina son AA SANAAH??
Gyada masa kai tayi tana jin haushin kanta da zuciyarta gashi bata iya karya sam bare tace aa bata sonsa.
Mommy ma ajiyan zuciya ta sauke jin amsar SANAAH din dan haka daga ita har Al'amin din take suka sake naam da lamarinsa sbd basa wani tada hankali ko hayaniya akan komai kawai dai yanxu zaije ya samu manyan anguwan sune zasu tayasa karban baqin da bada auren tinda shi kadai bazai iyaba ko dan a bawa SANAAH girma a idonsu.
Sai da aka kwana biyu AA na bin Al'amin kafin ya amince masa daci gaba da neman SANAAH din da kuma basa ranar zuwa neman auren da iyayensa.
Hakan ya dawo da izzar AA da walwalan daya rasa girman kansa ya kuma qaruwa ganin ya sake dawo da SANAAH rayuwarsa itada ahalinta dazai iya juyawa son ransa kuma ya kasa iya yadda da aurenta a matsayin matarsa har lokacin.
SANAAH din bata sake masa ba sun dawo daidai sbd jin zafinsa har lokacin takeyi dan haka sama sama suke ta kama kanta sosai dashi tana ja masa wani irin ajin dayake sake kashesa akanta dan duka manyan yan matan daya sani masu muamala dashi babu wanda tai class da iya jan ajinta da kame steez dinta kaman SANAAH KHALIL dan hakane ta kasa barin zuciyarsa ta moru ga kowace macen bayan ita matsalarta daya inda ta fito da baiyi daidai da inda ya fitoba.
SAMRAH SADEEQ itace budurwarsa daya data gama mutuwa akansa ta rasa nata hankalin da tinanin akansa kuma take daidai da ajin aurensa sbd familynta da suke da tasu power din da suna daidai gwargwado duk da basuyi na familynsa ba amma sunada karfi sosai da aurenta shine daidai shi amma sam ya kasa jin sonta na maitarta kaman yanda yakejin SANAAH gashi ya kasa rabuwa da ita itama sbd tinanin aurenta idan auren ya kama dole.
Ita kanta Samrah tasan yanda ya SANAAH KHALIL take a xuciyarsa babu yanda zatai ta iya cireta amma sanin bazai taba auren SANAAH ba ya saka damuwanta dan taqaituwa sbd yanada wani irin girman kai da bazai taba saukowaba yayi auren da ba kwarya tabi kwarya ba gashi kaf familynsa tin farkonsu haryanzu a tarihi basu taba hada zuria da familyn da masu karfin gaske ba bazai yadda shi ya auro ba hakama mahaifiyarsa bazata taba yadda ba dan hakan ne ma tinda tasan ya kwallafa rai akan yar da ba kowaba ta tsani yarinyar ta tsana me tsananin gaske tareda tabbatarda ta qara masa karfin akidar rashin auren.
Samrah na kishin SANAAH kishi me tsananin da kota auri AA to bazata taba dena kishin SANAAH ba dan tasan bazata taba fita zuciyar AA dinba har abada dan sonta a ransa kaman cuta ce da ba magani.