Sashe 125
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sakinsa tayi tareda kama hannun ta gama dressing dinsa kafin ta dago idanuwanta da sukai jajir harma da kumbara ta kalli hannunsa daya dayake sarqe dana SANAAH wadda take kallan fammah din tin dazu jikinta a tsananin mace zuciyarta na cikin wani irin kunci da damuwa.
Dauke idanuwanta tayi ahankali daga hannuwan nasu wanda sai lokacin SANAAH ta lura da kallan ta zare hannunta da sauri a cikin nasa tana miqewa tsaye ahankali hawaye na cikowa idanuwanta.
Shi kuwa miqewa yayi ya nufi bedroom dinsa dan sauyo kayansa da duka suka lalace da jini.
Yana barin gurin Fammah ta miqe tsaye tana juyawa zata fice SANAAH data kasa hakuri da riqe kanta da wani irin sauri da tsananin damuwan datake jin kaman zata kasheta ta isa bayan fammah din ta bayanta ta rungumeta da karfi tana fasa kuka mai tsananin ratsa zuciya tana qanqameta da bude baki tana cewa
"Ki yafemun fammah bazan iya daukan fushinki ba da rabuwa dake dan Allah kiyi hkr,
I'm very sorry"
Rintse idanuwa fammah tayi tana jin wani nauyi da radadi a kirjinta wanda ita kanta tasan zata cutu matiqar gaske rabuwa da SANAAH din amma bazata iya kallantaba a yanzu bayan duka wannan abin dayake faruwa wanda tin farko da ko ita an sanarwa zata iya sanar da mum dinta cikin fahimta da sanin yanda zata fuskanci komai amma itama SANAAH ta zabi soyayya akan amintarsu da kusancinsu,
Ta tambayeta ta kuma tambayarta akan ta fada mata meke faruwa amma ta zabi boye mata sai yanzu da komai ya lalace aka kai gabar da auren iyayenta ma tasan bame rayuwa bane matacce ne dan kuwa a yanxu da Mum ta kusan kashe uwar data haifesa da uwar da bai hadata da kowa ba tayaya zai iya cigaba da zaman da ita.
Wasu zafafan hawaye ne suka gangaro mata daga idanuwanta da har radadi sukeyi tanajin kukan SANAAH din wadda takeyi sosai kaman ranta zai fita saima yanzu ne ta samu yin kukan da tinda komai lalace batai irinsa ba dan kuwa jikinta har rawa yakeyi tana kukan mai tsananin karfi.
Itama famman kukan ne ta kasa riqewa tafara yinsa mai karfi tana qanqame jikinta da SANAAH ke rungume da ita har lokacin ta baya.
Sun jima ahakan kafin fammah ta zare jikinta ta fice daga palon tana isa bangarensu dakinta ta wuce ta fada ta rife tana zamewa kasa ta cusa kanta cikin kafafunta.
SANAAH dinma fitowa taso yi ta bita amma babu wasu kayan arziki a jikinta ta juya da sauri dan zuwa dakinsa ta samo abin rufa amma tana shiga ya gama shiryawa janyota kawai yayi ya zauna da ita tareda rungumeta yana hanata fita koina da taqaitacciyar maganar da sam bayason yi dan ko fita sosai muryansa bata yi.
Dr Mum da sukasan SANAAH na can bangaren hakan yafi musu kwanciyan hankali duk da sunsan an tafi da Meenah din wadda gabaki daya saida kowa yasan zaa tafi da ita sbd haukan data ringa zubawa tana kwacewa amma babu wanda yabi ta kanta aka tafi da ita ko fuskan kowa bata gani ba sai Hajiyar Samad wadda itama bata bayyana ba gabaki daya tana dai addua da fatan Allah yasa ana zuwa a banka mata allurar mahaukata ta qarasa haukacewa batareda ta dawo hayyacinta ba bare ta samu fadawa mijinta Samad yace SANAAH tasa ce kokuma ma yasan Samad ya taba saninta.
Ana tafiya da ita kuwa tin a mota suka daureta a gadon da zaa isa da ita tana wani irin ihun da fizge fizge daga karshe allura sukai mata wadda ta saka jikinta sakewa a take tana rufe idanuwanta ahankali daga nan bata sake sanin inda kanta yake ba.
SANAAH komawa taso yi gurinsu Dr Mum amma sam bai bari ba duk rigimar dataso yi duk da batada karfin rigimar karshe dai anan su Dr Mum din sukazo suka dubata anan ne suka san abinda ya faru duk da bawai SANAAH din ta fada bane ganinsa da hannu a daure yasaka Maamah tambayan abinda ya samesa.
Jin hakan data faru din ya saka Maamah jin gwara zaman SANAAH din a gurinsa for now tinda a bangaren Meenah din suke yanzu.
Da daddare zazzabi ne ya taso mata jikinta yayi zafi sosai kuka da damuwan datake ciki dan haka magani ya bata bayan taci abinci tukuna sukai shirin bacci suka kwanta tana cikin jikinsa yana rungume da ita sukai bacci yana jin zafin jikinta na shigar jikinsa har kusan tsakar dare sosai tukuna zazzabin ya sauka dan haka ya dan qara musu Ac kadan suka samu bacci mai nutsuwa ya daukesu.
Washe gari da Safe da kansa ya nemi Fammah wadda ta tashi da shirin zuwa asibiti sbd jiyan ma taje amma bata samu ganin Mum dinba.
SANAAH na bacci bata tashi ba dan haka daga shi sai Fammah dinne a palonsa ya riqe hannunta cikin nasa yayi magana da ita sosai cikin kaunarta mai girma datake ransa da jininsa ya kuma fahimtar da ita abubuwa da dama akan lamarin tareda bata tabbacin yana yiwa SANAAH So daya kai tsaye da bazai taba iya rabuwa da itaba batareda boye mata ba sbd bayason kowace irin tinani shiga kanta koda daga bayane dazai hana zuciyarta da tinaninta sukuni.
Shiru tayi jikinta yayi sanyi sosai taji gabaki daya tana buqatan break daga kowa da komai zuwa gaba idan kanta da zuciyarta sunyi digesting komai dan haka kai tsaye ta shiga jikinsa ya rungumeta ta bude baki tace
"I need a break from all this Dad ina fatan zan samu wannan daman"
Numfashi mai sanyi ya sauke tareda sake rungumeta yana kissing tsakiyar kanta yace
"Imran will arrange everything"
Bude baki tayi cikin tsananin sanyin jiki da radadin dayake tsananin cinta tace
"Dad nasan akwai hukuncin daka tanadarwa Mum akan abinda tayi,
Dad kayi hakuri ka sassauta mata sbd ba haka take ba a baya,
Dad ina rokon mahaifiyata taci albarkacina idan har a hukuncinka akwai na kasa cigaba da zama da ita ka maidata kasarta acikin rashin hayaniyar da zata taba mutuncinku Dad,
Kayi hakuri dan Allah ka yafe mata Dad"
Shiru yayi batateda yace komaiba saima wani ja da idanuwansa sukai sbd irin kauna da son dayakewa yarsa yana jin radadin abinda takeji a tareda nasa radadin na abinda uwarta tai masa.
Baice komaiba shafa kanta kawai yayi ta miqe daga jikinsa ta fice sbd batason SANAAH ta fito ta tadda ita dan bata son ganinta a yanxu tukuna sedai zuwa gaba kila.
Tana ficewa kai tsaye gurin Dad jeerah ta nufa wanda shima tana shigowa kallo daya yayi mata yaji tausayinta da danne wani irin tsananin zafin mahaifiyarta dayake ji dan kuwa badan Fammah din ba kaf duniya baiga wanda zai sakasa ragawa Meenah ba wadda ya danne bacin ransa mai tsanani ya miqata a duba kwakwalwanta dan kuwa hukuncin doka yaso ta karba na rayukan dataso dauka amma sbd barin lamarin a cikin gida kada ya fita ya sakasa riqe kansa ya tsaya a hakan amma akwai hukunci daya da bazata wucesa ba shine barin masa gida matiqar lafiyarta kalau.
Numfashi ya sauke ya kalli famman ya bude baki yafara da mata bata hakuri tareda mata wata nasiha da sanar da ita daga SANAAH har Raheem babu me laifi sbd shine ya daura musu auren batareda yadda ko izininsu ba sama da shekaru ma kowa yaso a raba auren wanda shine asalin zuwan Dr qasar datai alkawarin bazata taba sake takowaba amma sbd Meenah da kwatar mata aurenta daga wata macen ta tako qasar amma Meenah bata duba itace ta haifar mata mijin ba kuma bata duba kaunar data nuna mata ba ta cinnawa matar wuta.
Shiru Fammah tayi idanuwanta jajir sbd kukan ma ya dena zuwa kwata kwata tana jin maganganunsa da suka sake sakata jin rayuwarta na duhu sosai duhun datake buqatan tafiya daga tsakiyar iyayenta da bazata iya kallansu suna sake zama abinda bazazu taba komawa kaman baya ba har abada.
Dago jajayen idanuwanta da suka bushe tayi ta sanar dashi tana son tafiya hutu koma ina ne kafin ta samu warwarewan kanta ta dawo daidai da kowa musamman SANAAH da ayanzu ko kallan juna bazasu iya ba.
Yayi naam da hakan shima kai tsaye sbd tabbas bazaiso ta ringa ganin abinda yake faruwan ba a tsakanin iyayenta da haukar da mahaifiyarta keyi da kuma hukuncin da zasu iya dauka akan hakan dan haka kai tsaye ya yanke shawarar turata Italy gurin AL'AMIN wanda ya zama dan qasar yanzu taje can zau kula da ita kafin komai ya lafa.
Numfashi ta sauke ahankali tana aminta da hakan tareda masa godia ahankali kafin ta rokarwa Mum dinta sassauci da kuma rokon alfarmar ya kira a bata daman ganin mahaifiyarta idan taje.
Bayani yai mata na cewan bazata taba ganin Meenah dinba sai zuwa jibi idan angama binciken lafiyarta an tabbatarda batada kowace matsalar kwakwalwa gida zaa dawo da ita da kansu dan haka tayi hakuri sbd itama zata samu nutsuwa idan ta tabbatarda matakin da lafiyar mahaifiyar taya yake.
Da wannan sukai sallama ta fito ta shige dakinta ta rufe kanta bata fito ba sai dare da Mommy taje da kanta ta sake bata hakuri da rarrashinta ta fito da ita ta kawo mata abinci da kanta ta bata taci kadan safiya ma tana tareda ita a lokacin suka dan zauna da ita har dare sosai tukuna suka barta ta kwanta.
#MAMUH
09033181070
[19/06, 11:05 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
127
Ita kanta SANAAH cak din data tsaya kasa motsawa tayi sbd Yaya Al'amin dinta duk da tana ganinsa koyaushe a waya suna vidcall a zahiri yayi mata sauyawan da kwakwalwanta ta kasa dauka dan haka ta sake bude baki da sautin daya isa kunnensa daga inda yake tsaye ta ambaci sunansa da tsantsar mamakinda jikinta yake sakewa.
Dauke idanuwanta tayi ahankali daga hannuwan nasu wanda sai lokacin SANAAH ta lura da kallan ta zare hannunta da sauri a cikin nasa tana miqewa tsaye ahankali hawaye na cikowa idanuwanta.
Shi kuwa miqewa yayi ya nufi bedroom dinsa dan sauyo kayansa da duka suka lalace da jini.
Yana barin gurin Fammah ta miqe tsaye tana juyawa zata fice SANAAH data kasa hakuri da riqe kanta da wani irin sauri da tsananin damuwan datake jin kaman zata kasheta ta isa bayan fammah din ta bayanta ta rungumeta da karfi tana fasa kuka mai tsananin ratsa zuciya tana qanqameta da bude baki tana cewa
"Ki yafemun fammah bazan iya daukan fushinki ba da rabuwa dake dan Allah kiyi hkr,
I'm very sorry"
Rintse idanuwa fammah tayi tana jin wani nauyi da radadi a kirjinta wanda ita kanta tasan zata cutu matiqar gaske rabuwa da SANAAH din amma bazata iya kallantaba a yanzu bayan duka wannan abin dayake faruwa wanda tin farko da ko ita an sanarwa zata iya sanar da mum dinta cikin fahimta da sanin yanda zata fuskanci komai amma itama SANAAH ta zabi soyayya akan amintarsu da kusancinsu,
Ta tambayeta ta kuma tambayarta akan ta fada mata meke faruwa amma ta zabi boye mata sai yanzu da komai ya lalace aka kai gabar da auren iyayenta ma tasan bame rayuwa bane matacce ne dan kuwa a yanxu da Mum ta kusan kashe uwar data haifesa da uwar da bai hadata da kowa ba tayaya zai iya cigaba da zaman da ita.
Wasu zafafan hawaye ne suka gangaro mata daga idanuwanta da har radadi sukeyi tanajin kukan SANAAH din wadda takeyi sosai kaman ranta zai fita saima yanzu ne ta samu yin kukan da tinda komai lalace batai irinsa ba dan kuwa jikinta har rawa yakeyi tana kukan mai tsananin karfi.
Itama famman kukan ne ta kasa riqewa tafara yinsa mai karfi tana qanqame jikinta da SANAAH ke rungume da ita har lokacin ta baya.
Sun jima ahakan kafin fammah ta zare jikinta ta fice daga palon tana isa bangarensu dakinta ta wuce ta fada ta rife tana zamewa kasa ta cusa kanta cikin kafafunta.
SANAAH dinma fitowa taso yi ta bita amma babu wasu kayan arziki a jikinta ta juya da sauri dan zuwa dakinsa ta samo abin rufa amma tana shiga ya gama shiryawa janyota kawai yayi ya zauna da ita tareda rungumeta yana hanata fita koina da taqaitacciyar maganar da sam bayason yi dan ko fita sosai muryansa bata yi.
Dr Mum da sukasan SANAAH na can bangaren hakan yafi musu kwanciyan hankali duk da sunsan an tafi da Meenah din wadda gabaki daya saida kowa yasan zaa tafi da ita sbd haukan data ringa zubawa tana kwacewa amma babu wanda yabi ta kanta aka tafi da ita ko fuskan kowa bata gani ba sai Hajiyar Samad wadda itama bata bayyana ba gabaki daya tana dai addua da fatan Allah yasa ana zuwa a banka mata allurar mahaukata ta qarasa haukacewa batareda ta dawo hayyacinta ba bare ta samu fadawa mijinta Samad yace SANAAH tasa ce kokuma ma yasan Samad ya taba saninta.
Ana tafiya da ita kuwa tin a mota suka daureta a gadon da zaa isa da ita tana wani irin ihun da fizge fizge daga karshe allura sukai mata wadda ta saka jikinta sakewa a take tana rufe idanuwanta ahankali daga nan bata sake sanin inda kanta yake ba.
SANAAH komawa taso yi gurinsu Dr Mum amma sam bai bari ba duk rigimar dataso yi duk da batada karfin rigimar karshe dai anan su Dr Mum din sukazo suka dubata anan ne suka san abinda ya faru duk da bawai SANAAH din ta fada bane ganinsa da hannu a daure yasaka Maamah tambayan abinda ya samesa.
Jin hakan data faru din ya saka Maamah jin gwara zaman SANAAH din a gurinsa for now tinda a bangaren Meenah din suke yanzu.
Da daddare zazzabi ne ya taso mata jikinta yayi zafi sosai kuka da damuwan datake ciki dan haka magani ya bata bayan taci abinci tukuna sukai shirin bacci suka kwanta tana cikin jikinsa yana rungume da ita sukai bacci yana jin zafin jikinta na shigar jikinsa har kusan tsakar dare sosai tukuna zazzabin ya sauka dan haka ya dan qara musu Ac kadan suka samu bacci mai nutsuwa ya daukesu.
Washe gari da Safe da kansa ya nemi Fammah wadda ta tashi da shirin zuwa asibiti sbd jiyan ma taje amma bata samu ganin Mum dinba.
SANAAH na bacci bata tashi ba dan haka daga shi sai Fammah dinne a palonsa ya riqe hannunta cikin nasa yayi magana da ita sosai cikin kaunarta mai girma datake ransa da jininsa ya kuma fahimtar da ita abubuwa da dama akan lamarin tareda bata tabbacin yana yiwa SANAAH So daya kai tsaye da bazai taba iya rabuwa da itaba batareda boye mata ba sbd bayason kowace irin tinani shiga kanta koda daga bayane dazai hana zuciyarta da tinaninta sukuni.
Shiru tayi jikinta yayi sanyi sosai taji gabaki daya tana buqatan break daga kowa da komai zuwa gaba idan kanta da zuciyarta sunyi digesting komai dan haka kai tsaye ta shiga jikinsa ya rungumeta ta bude baki tace
"I need a break from all this Dad ina fatan zan samu wannan daman"
Numfashi mai sanyi ya sauke tareda sake rungumeta yana kissing tsakiyar kanta yace
"Imran will arrange everything"
Bude baki tayi cikin tsananin sanyin jiki da radadin dayake tsananin cinta tace
"Dad nasan akwai hukuncin daka tanadarwa Mum akan abinda tayi,
Dad kayi hakuri ka sassauta mata sbd ba haka take ba a baya,
Dad ina rokon mahaifiyata taci albarkacina idan har a hukuncinka akwai na kasa cigaba da zama da ita ka maidata kasarta acikin rashin hayaniyar da zata taba mutuncinku Dad,
Kayi hakuri dan Allah ka yafe mata Dad"
Shiru yayi batateda yace komaiba saima wani ja da idanuwansa sukai sbd irin kauna da son dayakewa yarsa yana jin radadin abinda takeji a tareda nasa radadin na abinda uwarta tai masa.
Baice komaiba shafa kanta kawai yayi ta miqe daga jikinsa ta fice sbd batason SANAAH ta fito ta tadda ita dan bata son ganinta a yanxu tukuna sedai zuwa gaba kila.
Tana ficewa kai tsaye gurin Dad jeerah ta nufa wanda shima tana shigowa kallo daya yayi mata yaji tausayinta da danne wani irin tsananin zafin mahaifiyarta dayake ji dan kuwa badan Fammah din ba kaf duniya baiga wanda zai sakasa ragawa Meenah ba wadda ya danne bacin ransa mai tsanani ya miqata a duba kwakwalwanta dan kuwa hukuncin doka yaso ta karba na rayukan dataso dauka amma sbd barin lamarin a cikin gida kada ya fita ya sakasa riqe kansa ya tsaya a hakan amma akwai hukunci daya da bazata wucesa ba shine barin masa gida matiqar lafiyarta kalau.
Numfashi ya sauke ya kalli famman ya bude baki yafara da mata bata hakuri tareda mata wata nasiha da sanar da ita daga SANAAH har Raheem babu me laifi sbd shine ya daura musu auren batareda yadda ko izininsu ba sama da shekaru ma kowa yaso a raba auren wanda shine asalin zuwan Dr qasar datai alkawarin bazata taba sake takowaba amma sbd Meenah da kwatar mata aurenta daga wata macen ta tako qasar amma Meenah bata duba itace ta haifar mata mijin ba kuma bata duba kaunar data nuna mata ba ta cinnawa matar wuta.
Shiru Fammah tayi idanuwanta jajir sbd kukan ma ya dena zuwa kwata kwata tana jin maganganunsa da suka sake sakata jin rayuwarta na duhu sosai duhun datake buqatan tafiya daga tsakiyar iyayenta da bazata iya kallansu suna sake zama abinda bazazu taba komawa kaman baya ba har abada.
Dago jajayen idanuwanta da suka bushe tayi ta sanar dashi tana son tafiya hutu koma ina ne kafin ta samu warwarewan kanta ta dawo daidai da kowa musamman SANAAH da ayanzu ko kallan juna bazasu iya ba.
Yayi naam da hakan shima kai tsaye sbd tabbas bazaiso ta ringa ganin abinda yake faruwan ba a tsakanin iyayenta da haukar da mahaifiyarta keyi da kuma hukuncin da zasu iya dauka akan hakan dan haka kai tsaye ya yanke shawarar turata Italy gurin AL'AMIN wanda ya zama dan qasar yanzu taje can zau kula da ita kafin komai ya lafa.
Numfashi ta sauke ahankali tana aminta da hakan tareda masa godia ahankali kafin ta rokarwa Mum dinta sassauci da kuma rokon alfarmar ya kira a bata daman ganin mahaifiyarta idan taje.
Bayani yai mata na cewan bazata taba ganin Meenah dinba sai zuwa jibi idan angama binciken lafiyarta an tabbatarda batada kowace matsalar kwakwalwa gida zaa dawo da ita da kansu dan haka tayi hakuri sbd itama zata samu nutsuwa idan ta tabbatarda matakin da lafiyar mahaifiyar taya yake.
Da wannan sukai sallama ta fito ta shige dakinta ta rufe kanta bata fito ba sai dare da Mommy taje da kanta ta sake bata hakuri da rarrashinta ta fito da ita ta kawo mata abinci da kanta ta bata taci kadan safiya ma tana tareda ita a lokacin suka dan zauna da ita har dare sosai tukuna suka barta ta kwanta.
#MAMUH
09033181070
[19/06, 11:05 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
127
Ita kanta SANAAH cak din data tsaya kasa motsawa tayi sbd Yaya Al'amin dinta duk da tana ganinsa koyaushe a waya suna vidcall a zahiri yayi mata sauyawan da kwakwalwanta ta kasa dauka dan haka ta sake bude baki da sautin daya isa kunnensa daga inda yake tsaye ta ambaci sunansa da tsantsar mamakinda jikinta yake sakewa.