Sashe 53
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ambatar sunanta datai ya sakasa kallan direction din a tsanake da wata irin kamewa da nauyin kirji mai tsanani da jin komai ya dawo na yanda duk duniya itace wadda Nasir bai taba hada tsaftatacciyar soyayyarta da komaiba,
Itace Nasir yakewa son da hankali bai taba dauka ba,
Itace matar Nasir daya bar duniya burinsa bai cika akan mallakarta ba,
Itace zuciyar datake bugawa a kirjin Nasir gabaki daya...
Tsayar da kyawawan idanuwansa masu tayar da kowace tsiga ta jikin mutum yayi akanta take kamannin Nasir suka ringa bayyanar masa akan fuskanta da daman can kusan kamarsu dayace sbd jini daya dayake yawo a jikinsu na kasancewan iyayensu uwa daya uba daya.
"Baby SANAAH" itace kalman da Nasir yake fada akoda yaushe.
Kasa qarasowa har tsakiyar palon tayi dan kafafunta da suka riqe a gurin sbd idanuwansa dake tsaye cak akanta suna tada tsigar jikinta daya bayan daya ahankali sbd kallo ne da babu wanda ya taba sauke mata irinsa batareda kowace kalma ko motsi ba.
Fammah daman ta juya zuwa kitchen dan hadowa Dad din tea din dazata bisa dashi suyi bankwana daga can.
Ahankali ta dan dago babu kowane sauyin yanayi a fuskanta na jin komai bayan jikinta dayake gazuwa da karfin kallansa bata kallesaba da muryanta mai aji ta gaidasa a taqaice.
Dauke idanuwansa da sauya zuwa yanayin da babu wanda zai gane idan ba wanda yayi masa sanin gaske ba ya amsa a taqaice shima yana maida hankalinsa kan mommy SANAAH kuwa juyawa tayi tabar palon tayi kitchen gurin fammah dan saka mata hannu a aikin da ba wani iyawa tayiba.
A cikin tsanaki ya sanar da Mommyn yayita sakawa nemansu amma sam ankasa samar masa da address dinsu,
Numfashi mai nutsuwa da murmushi akan fuskanta daya kasa yankewa ta fara sanar masa ai gobara sukai har so biyu suna sauya gurare daga karshe ma sbd rashin muhalli akan gobarar ya saka Dad jeerah dawo dasu nan ya tura Al'amin karatu ma harya gama aiki yake kokarin farawa acan.
Bata sanar dashi mummunan kaddarar data dawo dasu nanba da sanin da sukaiwa Samad yayi musu ba sbd ba buqatan tinawa ma bare wanda yake auren SANAAH din yaji.
Kai tsaye abinda yayi niyar yi ne idan ya samesu yaji daga bakin nata dan haka yaji dadin hukuncin mahaifinsa na dawo dasu nan.
Ya sanar mata Maamah suna lafiya kuma insha Allah zai sanar musu da yasamu ganinsu sbd suma acan sunata neman hanyar da zasu samesu.
Sam baiyi tinanin bata numbern su Maamah dinba kaman yanda bai buqaci tata ba sbd akwai matsala ma kwance kenan a qasa mai girma da nauyi a yanzu dayasan matar rabin jikinsa Nasir ce yake aure,.
Tayaya zai iya yankewa ya datse igiyoyin aurensa daga macen datafi kowace mace daraja da girma a zuciyar Nasir bayan iyayensa?
Tayaya zai iya maida Baby SANAAH din Nasir bazawara??
Dad yana sane ya aikosa haduwa da mahaifiyarta dan ya san wacece yake aure,
Dan yasan matar Nasir ce ta yanda zai fara kokuwa da kalamansa daya furta tareda hukuncinsa daya gama yankewa.
Kasa iya qara wasu sekanni yayi yai sallama da mommyn yafice bayan ya ajiye mata kyautar kudin dollars sbd baida naira sam.
Bayan fitarsa fammah binsa tayi da tea din SANAAH kuwa bedroom ta nufa ta fada gado tana janyo wayarta.
Fammah bata dawoba sai dare sosai tini SANAAH tayi bacci lokacin.
Washe gari da Asuba motocin Fleet suka bar gidan zuwa Airport da securities dinsa da Samad wanda ba zama zaiyiba shima babu bata lokaci aka gama komai jirginsa ya tashi yabar Nigeria zuwa Ethiopia wanda daga can zaibi jirgin Morocco zuwa ga mahaifiyarsa dake jiransa cikin zazzafan yanayin da zuciyarta tarasa nutsuwa tin daga ranar da Alh Hakeem jeerah ya sanar da Maamah a waya cewan 'danta yanada wata matar da Hakkinta yake kansa a Nigeria tayi masa fada.
Kafin Maamah da ita kadai yake communicatin a Morocco sbd itace uwar Nasir da Raheem a gurinsa sai data shiga mummunan shock da tashin hankali mai tsanani ta sanar da Dr Mum wadda a ranar sai da akai mata awon bp da dubawan likita sbd matiqar tana raye babu rayuwar qarin aure da kishi a gida da rayuwar Raheem.
Take ta fahimci dan ta sanine Hakeem din ya sanar da maamah maganar aure. Da yayi shekaru sai yanzu suke ji dan haka ta dauki mugun zafi sosai taiwa Raheem din kiran kai tsaye da umarnin ganinsa dan batason ma matarsa ko kowa su san da maganar auren wanda zaa gamasa batareda ma anfarasa ba dan wlh akan raba auren shirye take tsaf da isa qasar Nigeria bayan shekaru.
Kwana daya sukai a Ethiopia jirginsa ya daga zuwa Morocco wanda ya sauka a tsakiyar dare amma motocin da zasu daukesa shi da securities dinsa sun airport din tini.
#MAMUH
09033181070
[08/05, 11:24 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
51
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Daga airport kai tsaye asalin gidan kakanninsa ya nufa wanda yake na mahaifiyarsa yanzu kuma a ciki yakeda wata kebantacciyar babban bangaren dayake nasa ne komai tsarinsa na turawa da daidai buqatansa ne.
Koda suka iso ansan da yana hanyar zuwa dan haka wangale musu gate akai motoci biyu da suka daukosu suka shige babban gate din gidan suna parkawa a natse Imran ya fito ya bude masa kofa da kulawa da qatuwar ipad dinsa a hannunsa da bai taba rabuwa da itaba matiqar yana tareda fleet sbd baya bata kowace lokaci akan duk abinda zai taso.
Fitowa yayi sanye da Designers riga da wando masu kauri oversized na Prada da black fcap data rufe fuskansa gashinsa ya fita ta baya tamkar sabon matashin dayake early 30s dinsa dan kuwa ko jikin da fuskan babu inda alaman dayake nuna yana budurwar yar datake likita.
Securities da masu aikin gidan kaf haka suka jeru a harabar suna masa barka da isowa cikin girmamawa da rashin rawar jikin dazata bada hayaniya.
Kai tsaye bangarensa Imran ya bada umarnin aka kai kayansa suka wuce nasu masaukin banda Imran din da saida ya gama tsara komai na bangaren da yanda zai buqaci komai nasa tukuna ya fice yabarsa ya huta.
Sai daya huta yanda ya kamata bayan yayi wanka sai yamma ya fito lokacin sallar magrib sbd kusan su Dr Mum basa gidan koda ya iso dan haka koda suka dawo kuma yana hutawa baa sanar dashi ba sai yammar daya fito da kansa.
Kai tsaye bangaren kakansa da shima sai yammar aka dawo dashi daga babban masalaccin dayake zuwa ya wuni a gurin sauraron lectures ta addini sbd ya rage zaman kadaici wasu lokutan ba kullum ba sbd Nasir kusan shine abokin rayuwarsa a komai tinda Nasir ya tafi shikenan ya rasa kusan fiyeda rabin walwalansa na samun abokin fira da mai kulawa dashi yanda ya kama sbd yarsa mace ce sai daga baya aka dauko masa 'dan kanwarsa shima yanada kokarin kulawa dashi da nuna masa tattali da kauna amma ya kasa dena kewa rashin Nasir yau din.
Yana shiga palon Abbun yana zaune da glass dinsa mai qara gani farin tsoho mai farar zuciya da tawakkali da kaunar ahalinsa,
Yana ganin Raheem ya sake murmushi yana sake dubawa dakyau yaga Raheem dinne dai da gaske dan haka ya sake fitarda walwalansa yana bude baki yace
"Fleet of the US navy marhba bik,Nawwart lina dar"
Qarasowa yayi da wata lafiyayyar murmushi mai tsananin kyau da bayyanarda dukkanin sukuni da sakewa da kaunar datake tsakaninsa da Abbu shi kadai a rayuwarsa bayan Nasir ya qaraso ya zauna gabansa yana bude baki da sautinsa mai nuna zamansa namijin gaske da yaren larabcin Morocco yace
"Shoukran,Barak Allah oufik ya jed"
Hannu Abbun ya miqa masa cikeda kulawa da basa girmamawan dayake basa abarsa
Kama hannun Abbun Fleet yayi tareda gaisawa dashi a cikin turanci kuma tukuna yakai hannun bakinsa yayi kissing cikeda kauna da girmamawa da al'adarsu take tukuna ya dago yana kallansa yace
"Kana nan kana zuwa Islamic lectures dinka kenan"
Murmushi yakeyi yana gyara zaman glasses dinsa ya gyada kai yana cewa
"Yaya gida?ya aikinka and your family?
"Duka suna lfy,but fammah na Nigeria daga can nake tace zata zauna na dan kwanaki kafin ta koma America"
"Masha Allah hakan is very very right,
Ya kamata tasan familyn Dad dinta sbd by now ma yakamata ku gyara muaamalanku da mutanen Nigeria ku kama zumunci sbd komai na duniyar ba komai bane ko baa kusa idan ana zumunci kona waya me zuciya zata saku sukuni"
Cikin nutsuwa Fleet ya dan jinjina kai yana cewa
Itace Nasir yakewa son da hankali bai taba dauka ba,
Itace matar Nasir daya bar duniya burinsa bai cika akan mallakarta ba,
Itace zuciyar datake bugawa a kirjin Nasir gabaki daya...
Tsayar da kyawawan idanuwansa masu tayar da kowace tsiga ta jikin mutum yayi akanta take kamannin Nasir suka ringa bayyanar masa akan fuskanta da daman can kusan kamarsu dayace sbd jini daya dayake yawo a jikinsu na kasancewan iyayensu uwa daya uba daya.
"Baby SANAAH" itace kalman da Nasir yake fada akoda yaushe.
Kasa qarasowa har tsakiyar palon tayi dan kafafunta da suka riqe a gurin sbd idanuwansa dake tsaye cak akanta suna tada tsigar jikinta daya bayan daya ahankali sbd kallo ne da babu wanda ya taba sauke mata irinsa batareda kowace kalma ko motsi ba.
Fammah daman ta juya zuwa kitchen dan hadowa Dad din tea din dazata bisa dashi suyi bankwana daga can.
Ahankali ta dan dago babu kowane sauyin yanayi a fuskanta na jin komai bayan jikinta dayake gazuwa da karfin kallansa bata kallesaba da muryanta mai aji ta gaidasa a taqaice.
Dauke idanuwansa da sauya zuwa yanayin da babu wanda zai gane idan ba wanda yayi masa sanin gaske ba ya amsa a taqaice shima yana maida hankalinsa kan mommy SANAAH kuwa juyawa tayi tabar palon tayi kitchen gurin fammah dan saka mata hannu a aikin da ba wani iyawa tayiba.
A cikin tsanaki ya sanar da Mommyn yayita sakawa nemansu amma sam ankasa samar masa da address dinsu,
Numfashi mai nutsuwa da murmushi akan fuskanta daya kasa yankewa ta fara sanar masa ai gobara sukai har so biyu suna sauya gurare daga karshe ma sbd rashin muhalli akan gobarar ya saka Dad jeerah dawo dasu nan ya tura Al'amin karatu ma harya gama aiki yake kokarin farawa acan.
Bata sanar dashi mummunan kaddarar data dawo dasu nanba da sanin da sukaiwa Samad yayi musu ba sbd ba buqatan tinawa ma bare wanda yake auren SANAAH din yaji.
Kai tsaye abinda yayi niyar yi ne idan ya samesu yaji daga bakin nata dan haka yaji dadin hukuncin mahaifinsa na dawo dasu nan.
Ya sanar mata Maamah suna lafiya kuma insha Allah zai sanar musu da yasamu ganinsu sbd suma acan sunata neman hanyar da zasu samesu.
Sam baiyi tinanin bata numbern su Maamah dinba kaman yanda bai buqaci tata ba sbd akwai matsala ma kwance kenan a qasa mai girma da nauyi a yanzu dayasan matar rabin jikinsa Nasir ce yake aure,.
Tayaya zai iya yankewa ya datse igiyoyin aurensa daga macen datafi kowace mace daraja da girma a zuciyar Nasir bayan iyayensa?
Tayaya zai iya maida Baby SANAAH din Nasir bazawara??
Dad yana sane ya aikosa haduwa da mahaifiyarta dan ya san wacece yake aure,
Dan yasan matar Nasir ce ta yanda zai fara kokuwa da kalamansa daya furta tareda hukuncinsa daya gama yankewa.
Kasa iya qara wasu sekanni yayi yai sallama da mommyn yafice bayan ya ajiye mata kyautar kudin dollars sbd baida naira sam.
Bayan fitarsa fammah binsa tayi da tea din SANAAH kuwa bedroom ta nufa ta fada gado tana janyo wayarta.
Fammah bata dawoba sai dare sosai tini SANAAH tayi bacci lokacin.
Washe gari da Asuba motocin Fleet suka bar gidan zuwa Airport da securities dinsa da Samad wanda ba zama zaiyiba shima babu bata lokaci aka gama komai jirginsa ya tashi yabar Nigeria zuwa Ethiopia wanda daga can zaibi jirgin Morocco zuwa ga mahaifiyarsa dake jiransa cikin zazzafan yanayin da zuciyarta tarasa nutsuwa tin daga ranar da Alh Hakeem jeerah ya sanar da Maamah a waya cewan 'danta yanada wata matar da Hakkinta yake kansa a Nigeria tayi masa fada.
Kafin Maamah da ita kadai yake communicatin a Morocco sbd itace uwar Nasir da Raheem a gurinsa sai data shiga mummunan shock da tashin hankali mai tsanani ta sanar da Dr Mum wadda a ranar sai da akai mata awon bp da dubawan likita sbd matiqar tana raye babu rayuwar qarin aure da kishi a gida da rayuwar Raheem.
Take ta fahimci dan ta sanine Hakeem din ya sanar da maamah maganar aure. Da yayi shekaru sai yanzu suke ji dan haka ta dauki mugun zafi sosai taiwa Raheem din kiran kai tsaye da umarnin ganinsa dan batason ma matarsa ko kowa su san da maganar auren wanda zaa gamasa batareda ma anfarasa ba dan wlh akan raba auren shirye take tsaf da isa qasar Nigeria bayan shekaru.
Kwana daya sukai a Ethiopia jirginsa ya daga zuwa Morocco wanda ya sauka a tsakiyar dare amma motocin da zasu daukesa shi da securities dinsa sun airport din tini.
#MAMUH
09033181070
[08/05, 11:24 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
51
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Daga airport kai tsaye asalin gidan kakanninsa ya nufa wanda yake na mahaifiyarsa yanzu kuma a ciki yakeda wata kebantacciyar babban bangaren dayake nasa ne komai tsarinsa na turawa da daidai buqatansa ne.
Koda suka iso ansan da yana hanyar zuwa dan haka wangale musu gate akai motoci biyu da suka daukosu suka shige babban gate din gidan suna parkawa a natse Imran ya fito ya bude masa kofa da kulawa da qatuwar ipad dinsa a hannunsa da bai taba rabuwa da itaba matiqar yana tareda fleet sbd baya bata kowace lokaci akan duk abinda zai taso.
Fitowa yayi sanye da Designers riga da wando masu kauri oversized na Prada da black fcap data rufe fuskansa gashinsa ya fita ta baya tamkar sabon matashin dayake early 30s dinsa dan kuwa ko jikin da fuskan babu inda alaman dayake nuna yana budurwar yar datake likita.
Securities da masu aikin gidan kaf haka suka jeru a harabar suna masa barka da isowa cikin girmamawa da rashin rawar jikin dazata bada hayaniya.
Kai tsaye bangarensa Imran ya bada umarnin aka kai kayansa suka wuce nasu masaukin banda Imran din da saida ya gama tsara komai na bangaren da yanda zai buqaci komai nasa tukuna ya fice yabarsa ya huta.
Sai daya huta yanda ya kamata bayan yayi wanka sai yamma ya fito lokacin sallar magrib sbd kusan su Dr Mum basa gidan koda ya iso dan haka koda suka dawo kuma yana hutawa baa sanar dashi ba sai yammar daya fito da kansa.
Kai tsaye bangaren kakansa da shima sai yammar aka dawo dashi daga babban masalaccin dayake zuwa ya wuni a gurin sauraron lectures ta addini sbd ya rage zaman kadaici wasu lokutan ba kullum ba sbd Nasir kusan shine abokin rayuwarsa a komai tinda Nasir ya tafi shikenan ya rasa kusan fiyeda rabin walwalansa na samun abokin fira da mai kulawa dashi yanda ya kama sbd yarsa mace ce sai daga baya aka dauko masa 'dan kanwarsa shima yanada kokarin kulawa dashi da nuna masa tattali da kauna amma ya kasa dena kewa rashin Nasir yau din.
Yana shiga palon Abbun yana zaune da glass dinsa mai qara gani farin tsoho mai farar zuciya da tawakkali da kaunar ahalinsa,
Yana ganin Raheem ya sake murmushi yana sake dubawa dakyau yaga Raheem dinne dai da gaske dan haka ya sake fitarda walwalansa yana bude baki yace
"Fleet of the US navy marhba bik,Nawwart lina dar"
Qarasowa yayi da wata lafiyayyar murmushi mai tsananin kyau da bayyanarda dukkanin sukuni da sakewa da kaunar datake tsakaninsa da Abbu shi kadai a rayuwarsa bayan Nasir ya qaraso ya zauna gabansa yana bude baki da sautinsa mai nuna zamansa namijin gaske da yaren larabcin Morocco yace
"Shoukran,Barak Allah oufik ya jed"
Hannu Abbun ya miqa masa cikeda kulawa da basa girmamawan dayake basa abarsa
Kama hannun Abbun Fleet yayi tareda gaisawa dashi a cikin turanci kuma tukuna yakai hannun bakinsa yayi kissing cikeda kauna da girmamawa da al'adarsu take tukuna ya dago yana kallansa yace
"Kana nan kana zuwa Islamic lectures dinka kenan"
Murmushi yakeyi yana gyara zaman glasses dinsa ya gyada kai yana cewa
"Yaya gida?ya aikinka and your family?
"Duka suna lfy,but fammah na Nigeria daga can nake tace zata zauna na dan kwanaki kafin ta koma America"
"Masha Allah hakan is very very right,
Ya kamata tasan familyn Dad dinta sbd by now ma yakamata ku gyara muaamalanku da mutanen Nigeria ku kama zumunci sbd komai na duniyar ba komai bane ko baa kusa idan ana zumunci kona waya me zuciya zata saku sukuni"
Cikin nutsuwa Fleet ya dan jinjina kai yana cewa