Sashe 95
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lokacin da ya dawo ya samu ta farka zaune take gabaki d'aya ta jirkita ganinsa da laida Koh barin ya ajiye batayi ba ta kwace tare da budewa cake Inda ta gani a ciki shita warware da Sauri ta Soma ci ci bana Wasa tama cake in ba,shidai Lahab idone nasa ba bakin magana amma yasan tabbas Bata da lafiya wallahi irin wannan haukan cin Kamar Wanda ta shekara da yunwa,Kamar d'azun da asuba tana gama ci sai amai,ganin haka yasa Lahab cewa ta tashi su tafi asibiti amma kai da fata Nnenna tace ita lafiyarta klau babu Inda zata,taba jikinta yayi yaji babu zafi Kamar d'azun, tambayar ta abinda zataci yayi tace apply,mikewa yayi yaje ya jido apply kwali guda fresh dasu yazo ya jera Mata a daki Aiko shikenan Nnenna ta samu abinci Bata da aiki saicin apply tunda kome taci amai yake sata Amma Banda shi.
Lahab yaga ikon Allah gabaki d'aya Nnenna ta sauya ta Zama mabukaciya don tun tana kunyarsa tana jiran shiya Fara tabata Harya kasance ita ke nuna tana sonsa a aikace ba'a bayyane ba,shima Yana iya bakin kokarinsa wajen sauke nauyin da Allah ya daura Masa akanta Koh da kuwa baya mood,ga cin apply ga fad'a fushi da mita duk yanzun Nnenna ta koya cikin satin da sukayi harta chanja Sosa ga yawan zazzabin asuba da kuma yamma, sai yace su tafi asibiti tace bazata ba suyita fada Harya hakura ya kyaleta.
Sun samu nasara sosai Lahab Yayi bajinta a wasan da suka buga yasha musu sosai,hakan yasa sa daukaka sosai,sun koma gidan su,sannan team nasu sun basa kudi sama da million biyu cikin abinda Suka samu saboda bajintarsa cikin kudin ya baiwa Ade have million sannan ya turawa Rahab 300k ya baiwa uzaifa 200k tunda Sunsan Inda kudin ya fito lokacin da ya tura musu basuki amsa ba account ya Kai Nnenna ta bude ya zuba Mata kudin da shayibu ya basa nata kana ya Kara Mata 100k a ciki,Lahab a sannu sannu ya Fara Zama sannan ne a fagen kwallon kafa don sosai ya iya buga wasa hakan yaja Masa farin jini da daukaka har yasa wasu team Fara daukar sa haya Yana buga musu Wasa ba tare da sun damu da kankantar sa ba kudi kuwa sosai ya Soma damkarsu sosai Kuma Alhamdulilah Lahab mutum ne da baida gyashi kome ya samu sai ya tsamma Rahab dake India da uzaifa haka zalika zaisa wa Nnenna a account nata duk da Bata cin Koh sisi haka zalika Adewale don yanzun tuni Suka bar gidan da suke lahab ya Kama musu gida Mai zafi wadacece Suka koma ciki don wani sa'in sai afi wata Ade Bai hadu da Nnenna ba waje d'aya sai in ya shigo part nasu Lahab ga moto Lahab ya saya ya saima Ade duka rayuwa tayi Dadi bana Wasa ba tuni papan Ade yayi sanyi lokacin da ya kawowa Ade ziyara yaga yanda Allah ya daukaka Lahab Kuma Yana taimakon dansa har dawainiyar makarantan Ade yanzun Lahab keyi,Amma tuni ya manta da zancen wani Nabeel don tunda yazo kasan Bai taba kiransa ba saidai in Suna waya da Ade in Yana gun shine inya tambaye shi sai Ade yace gashinan su gaisa.
Lahab sun koma makaranta tuni har semester yayi nisa yaso yasa Nnenna a makaranta Amma babu Hali tunda Bata da shaid'an takardun Gama secondary,ga rigimar da take fama da ita nata na masifa ga yawan ciye ciyen kayan fruit don yanzun tabar apply ta koma kankana da mangoro Koh Kuma abarba.
Lokacin da labarin Lahab ya Fara zaga katsa tuni Yan nageria Suka Soma Jin labarin sa wani Dan naija best footballer Kuma very young a turai gashi da farin jini bana Wasa ba duk channel na sport ba'a rasa nasa a ciki,lokacin da labari ya Fara riskan Mami tunda ba kallon kwallon take ba sai Yan uwa ke kiranta Suna cewa sunga Lahab na ball a TV koransa tayi tana Masa fada akan an turasa karatu yaje ya Kama abinda bazai amfane saba Bata yarda ba,Aiko waya yayiwa Abbu ya sanar dashi dare da Masa Alkawarin insha Allah zai kammala karatunshi tare da sakamako Mai kyau daker dai Abbu ya sauko ya baiwa Mami hakuri ya cigaba da Wasa tunda sunga kokarin da yayi a karatu.
tun safe Lahab ya fita Bai dawo ba saboda Wasa da suke bugawa Mai zafin gaske bashi ya dawo gida ba sai kusan 2 na dare,shigowa falon yayi ba tare da ya kunna wutan ba ya wuce sait nasu bude dakin su yayi ya shiga da sallama,dan waro Ido yayi ganin wutar dakin a kunne ga Kuma Nnenna kwance a bargo"Kai amma yarinyar Nan bakiji taya Zaki kwanta da wuta a kunne"kashe wutan yayi ya zaro tafkeken wayarsa dake bag dake bayansa ya kunna hasken waya aje bag in yayi yadau towel ya nufi toilet wanka yayi kana ya fito,daure da towel in kayan bacci yasa ya fita a dakin kitchen ya wuce ya tare coffee nasa Mai zafi ya zauna a dinning dake cikin kitchen in ya Soma Sha Saida yasha Rabin cup kafun ya mike.
d'akin ya shiga tare da matsowa kusa da gadon hannun sa yasa ya warware blanket Inda ta lulluba zai kwanta da Sauri ya sake blanket in, saboda turirin da yaji ya fito daga cikinsa har yanajin wucin numfashinta Mai zafi Ashe idanunta biyu sai rawan d'ari take hannu yasa ya tabata da Sauri yaja baya zafi jikinta jaujau"subhanallah Labiba tun ba yauba nasan baki da lafiya amma rashin jin da Kika kakkabawa kanki yanzun ya hanaki Bari muje hospital"?kasa amsa Masa tayi bakinta ya bushe sosai hakoranta har haduwa suke da juna,mikewa yayi da sauri ya nufi wardrobe nata budewa yyi ya dauko Mata wando da riga amma irin bujennan masu Fadi yasa Mata hijab ya dauko cikin Wa'inda ya sai Mata duk da ba amfani yake dasu ba Kuma hijab in irin have Sunnah ne.
A daren nan Lahab ya dauketa sai Wani hospital Mai tsada, a cikin daren Nan aka amsheta zuwa lokacin zazzabine yaci karfinta sosai ruwa Suka daura Mata tuni tayi bacci sai gwaje gwaje da aka mata,a asibitin Lahab ya kwana tare da ita tana farkawa da safe ta Fara Neman abinci Kuma ta tashi garau abinta,fita yayi ya sai Mata abinda zataci taci kana aka sake daura Mata ruwa.
8:21pm zaune Lahab yake a Kan kujeran dake dakin dayake kowani mutum d'aya dakinsa ne guda ba'a had'a wani da wani zaune take ta tasa kaza a gaba tana ci hannun ta d'auke da ruwa a makale, don Koh barin a cire batayi ba ta Soma ci shi Kuma Lahab ya Barta Bai Kira nurse ba gudun kada ace ya kawo cinnedu amusu dariya,wayarsa ne yayi Kara zarowa yayi yayi picking up"Lau Ade Labiba ce babu lafiya Muna hospital amma karka damu fa jikin da Sauki sosai"yayi shuru Yana sauraran abinda Ade ke cewa sai Kuma yace"no ka tafi school kawai yauma sukace zasu sallame mu basai kazo ba sai Kuma ya katse wayar"Kara kallonta yayi ganin tana tauna kashin kaza"Amma wallahi kin chanja haba Dan Allah kece ci Kamar me Amma Baki karuwa sai ma rama da kikeyi sai haske amma dai ba kome hips da breast sun ciki"?
Kala batace Masa ba dan yanzun Sam babu irin kunyan da a tsakanin su bare taji kunyar sa Koh kunyar abinda yace"amma dai da ace bakicin nama har yanzun da anyi babu ke tsabar dadi har kashin cinya kike tumurmusawa,dan Allah kici Naman dake gefen plate in kibar kasusuwan Nan in Naman ya Kare Zan sayo Miki wani amma ace mutun ya aje nama ya kamacin kashi salon wani ya shigo muji kuny..................bai karasa ba aka bude kofar dakin da Sauri Nnenna ta sake kashin hade da boye plate in gudun Kar aga taunannun kasusuwan data aje a ciki.
Dariya kawai Dr tayi ta karaso cikin dakin,hade da turo kujera d'aya ta zauna kusa da Lahab kana ta kalli Nnenna ta kalli Lahab tace"Kamar u look familiar"dan murmushi yayi yace"Hassan Lahab the footballer"?oh oh really great footballer nice to meet,am Dr jeme John by name"hannu lahab ya Bata sukayi musabaha, don tsohowace ba yarinya ba,had'a fuska Nnenna tayi amma batace kome ba kallon ta again Dr tayi tace"gaskiya ya Kamata ki fito da abinki kici gaba daci,ba kunya ta dauko plate nata taci gaba dacin Naman Amma Bata tauna Kashi, kana tacewa Lahab wacec ita Nnenna a wajen sa"?
dan shuru yayi sai Kuma ya cije yace matarsa ce, waro Ido baturiyar tayi ya nuna Nnenna yace matar ka?gyada Mata Kai yayi, shuru tayi don ita duk zatonta Koh yar'uwa Koh friend ne Koh girlfriend,tunda taga irin kyau da Nnenna kedashi gashi zaman turai ya karbeta sosai tayi fresh da ita sai Kuma ta d'aga kafada kana tace,ok anyway congratulations ur wife is pregnant.
Ji kake karaaararam plate na nama ya Fadi a hannun Nnenna saiga hawaye Shar mikewa tsaye Lahab yayi da karfi yace"what?...........................
da mamaki Dr tace yes she is pregnant bakace wife nakace ba"?komawa Lahab yayi ragob akan kujera gabaki d'aya yanayin sa sun sauya sabanin Nnenna da tayi shuru tana dai zaune a Bakin gado ba yabo ba fallasa ta sanya hannayenta ta cikin rigan tana shafa cikin,da Sauri Lahab yace"how many months ne Dr,Mika Masa result na hannunta tayi jikinsa a mace ya karba yayi Sai Kuma ya rumtsa idanunsa da karfi cikine na wata uku da sati uku,kallon Nnenna yayi sai yanzun yaga irin chanjawar da tayi amma dai ckinta Na nan a shafe Kamar babu halitta a cikinta.
Lahab yaga ikon Allah gabaki d'aya Nnenna ta sauya ta Zama mabukaciya don tun tana kunyarsa tana jiran shiya Fara tabata Harya kasance ita ke nuna tana sonsa a aikace ba'a bayyane ba,shima Yana iya bakin kokarinsa wajen sauke nauyin da Allah ya daura Masa akanta Koh da kuwa baya mood,ga cin apply ga fad'a fushi da mita duk yanzun Nnenna ta koya cikin satin da sukayi harta chanja Sosa ga yawan zazzabin asuba da kuma yamma, sai yace su tafi asibiti tace bazata ba suyita fada Harya hakura ya kyaleta.
Sun samu nasara sosai Lahab Yayi bajinta a wasan da suka buga yasha musu sosai,hakan yasa sa daukaka sosai,sun koma gidan su,sannan team nasu sun basa kudi sama da million biyu cikin abinda Suka samu saboda bajintarsa cikin kudin ya baiwa Ade have million sannan ya turawa Rahab 300k ya baiwa uzaifa 200k tunda Sunsan Inda kudin ya fito lokacin da ya tura musu basuki amsa ba account ya Kai Nnenna ta bude ya zuba Mata kudin da shayibu ya basa nata kana ya Kara Mata 100k a ciki,Lahab a sannu sannu ya Fara Zama sannan ne a fagen kwallon kafa don sosai ya iya buga wasa hakan yaja Masa farin jini da daukaka har yasa wasu team Fara daukar sa haya Yana buga musu Wasa ba tare da sun damu da kankantar sa ba kudi kuwa sosai ya Soma damkarsu sosai Kuma Alhamdulilah Lahab mutum ne da baida gyashi kome ya samu sai ya tsamma Rahab dake India da uzaifa haka zalika zaisa wa Nnenna a account nata duk da Bata cin Koh sisi haka zalika Adewale don yanzun tuni Suka bar gidan da suke lahab ya Kama musu gida Mai zafi wadacece Suka koma ciki don wani sa'in sai afi wata Ade Bai hadu da Nnenna ba waje d'aya sai in ya shigo part nasu Lahab ga moto Lahab ya saya ya saima Ade duka rayuwa tayi Dadi bana Wasa ba tuni papan Ade yayi sanyi lokacin da ya kawowa Ade ziyara yaga yanda Allah ya daukaka Lahab Kuma Yana taimakon dansa har dawainiyar makarantan Ade yanzun Lahab keyi,Amma tuni ya manta da zancen wani Nabeel don tunda yazo kasan Bai taba kiransa ba saidai in Suna waya da Ade in Yana gun shine inya tambaye shi sai Ade yace gashinan su gaisa.
Lahab sun koma makaranta tuni har semester yayi nisa yaso yasa Nnenna a makaranta Amma babu Hali tunda Bata da shaid'an takardun Gama secondary,ga rigimar da take fama da ita nata na masifa ga yawan ciye ciyen kayan fruit don yanzun tabar apply ta koma kankana da mangoro Koh Kuma abarba.
Lokacin da labarin Lahab ya Fara zaga katsa tuni Yan nageria Suka Soma Jin labarin sa wani Dan naija best footballer Kuma very young a turai gashi da farin jini bana Wasa ba duk channel na sport ba'a rasa nasa a ciki,lokacin da labari ya Fara riskan Mami tunda ba kallon kwallon take ba sai Yan uwa ke kiranta Suna cewa sunga Lahab na ball a TV koransa tayi tana Masa fada akan an turasa karatu yaje ya Kama abinda bazai amfane saba Bata yarda ba,Aiko waya yayiwa Abbu ya sanar dashi dare da Masa Alkawarin insha Allah zai kammala karatunshi tare da sakamako Mai kyau daker dai Abbu ya sauko ya baiwa Mami hakuri ya cigaba da Wasa tunda sunga kokarin da yayi a karatu.
tun safe Lahab ya fita Bai dawo ba saboda Wasa da suke bugawa Mai zafin gaske bashi ya dawo gida ba sai kusan 2 na dare,shigowa falon yayi ba tare da ya kunna wutan ba ya wuce sait nasu bude dakin su yayi ya shiga da sallama,dan waro Ido yayi ganin wutar dakin a kunne ga Kuma Nnenna kwance a bargo"Kai amma yarinyar Nan bakiji taya Zaki kwanta da wuta a kunne"kashe wutan yayi ya zaro tafkeken wayarsa dake bag dake bayansa ya kunna hasken waya aje bag in yayi yadau towel ya nufi toilet wanka yayi kana ya fito,daure da towel in kayan bacci yasa ya fita a dakin kitchen ya wuce ya tare coffee nasa Mai zafi ya zauna a dinning dake cikin kitchen in ya Soma Sha Saida yasha Rabin cup kafun ya mike.
d'akin ya shiga tare da matsowa kusa da gadon hannun sa yasa ya warware blanket Inda ta lulluba zai kwanta da Sauri ya sake blanket in, saboda turirin da yaji ya fito daga cikinsa har yanajin wucin numfashinta Mai zafi Ashe idanunta biyu sai rawan d'ari take hannu yasa ya tabata da Sauri yaja baya zafi jikinta jaujau"subhanallah Labiba tun ba yauba nasan baki da lafiya amma rashin jin da Kika kakkabawa kanki yanzun ya hanaki Bari muje hospital"?kasa amsa Masa tayi bakinta ya bushe sosai hakoranta har haduwa suke da juna,mikewa yayi da sauri ya nufi wardrobe nata budewa yyi ya dauko Mata wando da riga amma irin bujennan masu Fadi yasa Mata hijab ya dauko cikin Wa'inda ya sai Mata duk da ba amfani yake dasu ba Kuma hijab in irin have Sunnah ne.
A daren nan Lahab ya dauketa sai Wani hospital Mai tsada, a cikin daren Nan aka amsheta zuwa lokacin zazzabine yaci karfinta sosai ruwa Suka daura Mata tuni tayi bacci sai gwaje gwaje da aka mata,a asibitin Lahab ya kwana tare da ita tana farkawa da safe ta Fara Neman abinci Kuma ta tashi garau abinta,fita yayi ya sai Mata abinda zataci taci kana aka sake daura Mata ruwa.
8:21pm zaune Lahab yake a Kan kujeran dake dakin dayake kowani mutum d'aya dakinsa ne guda ba'a had'a wani da wani zaune take ta tasa kaza a gaba tana ci hannun ta d'auke da ruwa a makale, don Koh barin a cire batayi ba ta Soma ci shi Kuma Lahab ya Barta Bai Kira nurse ba gudun kada ace ya kawo cinnedu amusu dariya,wayarsa ne yayi Kara zarowa yayi yayi picking up"Lau Ade Labiba ce babu lafiya Muna hospital amma karka damu fa jikin da Sauki sosai"yayi shuru Yana sauraran abinda Ade ke cewa sai Kuma yace"no ka tafi school kawai yauma sukace zasu sallame mu basai kazo ba sai Kuma ya katse wayar"Kara kallonta yayi ganin tana tauna kashin kaza"Amma wallahi kin chanja haba Dan Allah kece ci Kamar me Amma Baki karuwa sai ma rama da kikeyi sai haske amma dai ba kome hips da breast sun ciki"?
Kala batace Masa ba dan yanzun Sam babu irin kunyan da a tsakanin su bare taji kunyar sa Koh kunyar abinda yace"amma dai da ace bakicin nama har yanzun da anyi babu ke tsabar dadi har kashin cinya kike tumurmusawa,dan Allah kici Naman dake gefen plate in kibar kasusuwan Nan in Naman ya Kare Zan sayo Miki wani amma ace mutun ya aje nama ya kamacin kashi salon wani ya shigo muji kuny..................bai karasa ba aka bude kofar dakin da Sauri Nnenna ta sake kashin hade da boye plate in gudun Kar aga taunannun kasusuwan data aje a ciki.
Dariya kawai Dr tayi ta karaso cikin dakin,hade da turo kujera d'aya ta zauna kusa da Lahab kana ta kalli Nnenna ta kalli Lahab tace"Kamar u look familiar"dan murmushi yayi yace"Hassan Lahab the footballer"?oh oh really great footballer nice to meet,am Dr jeme John by name"hannu lahab ya Bata sukayi musabaha, don tsohowace ba yarinya ba,had'a fuska Nnenna tayi amma batace kome ba kallon ta again Dr tayi tace"gaskiya ya Kamata ki fito da abinki kici gaba daci,ba kunya ta dauko plate nata taci gaba dacin Naman Amma Bata tauna Kashi, kana tacewa Lahab wacec ita Nnenna a wajen sa"?
dan shuru yayi sai Kuma ya cije yace matarsa ce, waro Ido baturiyar tayi ya nuna Nnenna yace matar ka?gyada Mata Kai yayi, shuru tayi don ita duk zatonta Koh yar'uwa Koh friend ne Koh girlfriend,tunda taga irin kyau da Nnenna kedashi gashi zaman turai ya karbeta sosai tayi fresh da ita sai Kuma ta d'aga kafada kana tace,ok anyway congratulations ur wife is pregnant.
Ji kake karaaararam plate na nama ya Fadi a hannun Nnenna saiga hawaye Shar mikewa tsaye Lahab yayi da karfi yace"what?...........................
da mamaki Dr tace yes she is pregnant bakace wife nakace ba"?komawa Lahab yayi ragob akan kujera gabaki d'aya yanayin sa sun sauya sabanin Nnenna da tayi shuru tana dai zaune a Bakin gado ba yabo ba fallasa ta sanya hannayenta ta cikin rigan tana shafa cikin,da Sauri Lahab yace"how many months ne Dr,Mika Masa result na hannunta tayi jikinsa a mace ya karba yayi Sai Kuma ya rumtsa idanunsa da karfi cikine na wata uku da sati uku,kallon Nnenna yayi sai yanzun yaga irin chanjawar da tayi amma dai ckinta Na nan a shafe Kamar babu halitta a cikinta.