Sashe 33
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
takowa Lahab yayi har Inda Adewale ke tsaye hannunsa ya Kama suka ye bakin wani dakali Suka zauna dafa kafadar sa Lahab yayi,"Adewale Koh baka fadamin ba na fahimci meya faru tun farko abinda na Fara guje maka kenan nace maka ka maida abinda kake kokarin bayyana wa saboda babu alamun nasara a tare da hakan.
Haba Lahab yazakace haka sannan laifine dan na nuna Ina son mubeena dahar zata d'aga hannu ta mareni,saboda na Kama Mata hannu Koh don nace Mata Ina sonta zata gaggayamin magana Koh saboda ni kabila ne kuke kyamata?
Kaga Adewale maganar gaskiya Zan fada maka,ni bana kyamar ka bama Kai ba duk wani mutum Mai hali irin naka ba abin kyama bane Kuma maganar banbancin kabila babu shi Koh na addin dazan nuna maka,kowa da addinin sa da kabilar sa Amma nasan mu Yan kasa dayane,kaima shaida me da ace mun nuna maka da bamu kai warhaka tare ba, Amma fa ka sani Ade mu a addinin mu bai halatta mana mace musulma ta aure Christine ba sai dai an hallata ma namiji musulmi auren Ahlil kitab,kaga Kenan a addinin mu bai halatta Mana ba,kaga kenan babu amfanin Neman soyayar mubeena tunda babu aure a tsakanin ku,sannan bayan Nan ka dubi shekarunka ka dubi nata atleast ta Baka 3 years a yanzun ita take bukatar abokin rayuwa,Kai yanzun ka aureta Ina zaka kaita nasan zata iyya kula da hakkin ta na aure don namiji baya kadan muddin ya balaga,Amma fa ka tuna cinta Shanta sannan iyayen ka kana tsammanin hakan zaiyu aikin me kake da zaka riketa? All this well Addinin mu bai hallata Mata ba don haka maganar gaskiya ka janye maganan Nan kodon cigaban alakarka da Nabeel don kasan in yasan zancen Nan Abu bazai maka kyau ba na tabbatar mubeena bazata fada Masa ba Amma Inka cigaba da yada manufarka gareta wata rana zai gane"
Bude Baki Adewale yayi zai Yi magana Lahab ya girgiza Masa Kai tare da Masa alamun yayi shuru ganin Nabeel ya nufo su,guys ya haka dukan ku kun fitoh kunzo kun zauna a waje gulman wa kuke?
Murmushi Lahab yayi cikin basarwa yace"Kai Nabeel aimu munfi karfin gulmar mutum sai dai mu tinkaresa da zance"bai bawa Nabeel daman magana ba ya kalli Adewale tashi muje Ade ka chanja uniform Nan mu wuce ball yamma na karayi fa"?
Ade dake zaune dafe da Kaine yace,gaskiya kuje ni yau babu Inda zani tare da mikewa tsaye gaskiya ninama wuce gida sai goben ku,Yana karasa maganar ya ratsasu ya wuce,da Ido Suka bisa Harya tsallaka titin ya wuce layin su,Yana bace muzu Suka juya a tare Suka kalli juna cike da mamaki Nabeel yace,lafiyan Adewale kuwa meyake faruwa ne?
d'aga kafadar sa Lahab yayi irin Shima baisanin nan ba,shuru kawai Nabeel yayi bawai don ya yarda ba,Mikewa sukayi suka koma cikin gidan, alelen da Basu karasa ciba Kenan Suka fita filin ball.
ta bangaren mubeena Kam tana shiga keken napep kuka kawai ta kamayi tama rasa meke damun ta guda da'ya Wai ita Adewale keso wannan shine so maso wani.
Baiwar Allah nidai Zan Baki shawara a matsayina na babba karki sake d'aga hannu ki dake namiji irin haka baida kyau zuciya baida Kashi wani inkin maresa ya barki wallahi wani bazai barki ba,Mai keken yace Yana kallon ta ta madubi.
Toh baba na gode amsar da ta basa kenan tana share hawaye dake bin kumatunta.
Adewale na Isa kofar gidan su hannu yasa ya tura get in ya Shiga har cikin falon su ya Kama hanyar corridor dazai sadasa da dakin sa idanu jazir.
Ade Ade mamar sa data fitoh d'aga kitchen rike da plate d'auke da nama soyaye.
Tsayawa yayi Yana kallonta sai Kuma ya kauda fuska,good afternoon mama.
Uhmm,cikin yare tace,toh yau Kuma ni kake gaidawa toh ma tsaya inaka fitoh ne?
School ya Bata amsa har yanzun idonsa na kasa.
School??ok Ina schoolbag first,shi sai yanzun ma tuna da school bag nasu shi da Nabeel Amma ya tabbatar friends nasu zasu daukar musu,mama banjin dadine shiyasa nabarwa Nabeel ya wuce min dashi.
Ok Amma yaushe ka Fara wuni har 4:00 a school,bude kofar dakin nasa kawai yayi ya shiga ba tare daya Bata amsar taba,Zama yayi a bakin gadon sa ya buga tagumi abin duniya ya damesa.
Mama dake tsaye aje plate in tayi tabi bayan dan nata,turo kofar tayi ta shiga a yanayinda ta gansa ya mugun d'aga Mata hankali Ade ne ke kuka ya rufe fuskarsa da tafukan hannayen sa, Jesus Ade what happen??meyasa kake kuka?
Da Sauri ya goge hawayen sa, nothing mom kawai kaina ke ciwo.
Kanka na ciwo Adewale yauka Fara ciwo ne? da bansan kaba me zakace ciwo ne ya saka kuka.
Nace Miki nothing mama,girgiza Kai mama tayi sai Kuma tayii murmushi tace,wace ce?? Kuma tace Bata sonka Koh?
Da mamaki yake kallon maman nasa shikaran kansa wani lokacin Yana mamakin yanda take saurin karantansa,Kwabe fuska yayi mama...
Shiii ba wani mama,nace wacece?
Shuru yayi sai Kuma ya rufe fuska Yana dariya hawaye Nabin kumatunsa.
Ok tunda bazaka fadamin ba is ok bazan takura maka ba Amma nasan wata Rana da kanka zaka fada basai na tambaye kaba,yanzun dai ka tashi Maza kayi wanka ka cire uniform, tana maganar tana shafa Masa Kai.
Mikewa yayi ya nufi toilet in ta bisa da kallo Harya bude kofar sai Kuma ya juya ya kalleta mama ya akai kikasan na Fara sonta Kuma tace Bata Sona.??
Hhhh Adewale kenan nice fa na haifeka nafi kowa sanin son nawa nasan babu abinda zaisaka kuka haka da damuwa sai so saboda nasan yarona ba rago bane sai a soyayya.
Murmushi yayi cikin Jin dadi ya shiga bandakin,mikewa tayi ta fita a dakin Naman ta d'auka dake plate ta wuce kitchen abinci ta zuba Masa ta shigo dakin aje Masa tayi tare da ruwa,fita tayi a dakin ganin har lokacin bai fitoh ba.
Adewale na fitowa yasa night Wear nasa abincin ya d'auka yadan ci duk da babu testing Koh kadan a bakin da Amma saboda Kar hankalin mama ya tashi yasa sa d'an Sakura yaci ya kwanta Yana ta tunane tunane abinsa.
ta bangaren Nnenna tana Isa gidan nasu dakinta ta shiga tayi wanka ta chanja kayan ta ta sanya wando fari da rigan t-shirt sauran indomie Mai sanyi ta baiwa Kiki yaci laidan ta d'auka ta nufi kitchen,falo ba kowa wanke Robobin tayi ta zubar da coffee dake flask ya Soma baci tayi ta dauko takai dakin ta ta aje, zata fita kenan saiga mom ta Shigo,keee Yar iska saiki fitoh ai Koh? peace taje kauyen su don haka ki fitoh ki daura Mana dinner tunda ba hutu kikaxoyi gidan Nan ba ai.
Gyada Kai Nnenna tayi tare dabin bayan mom data fita,tana binta a baya har kitchen,cikin store mom ta shiga,keee ki shigo store in Mana kin tsaya a kitchen Kamar na ubanki.
Shiga Nnenna tayi ta tsaya tana sauraron lissafin da mom ke Mata,
ga yam ki Mana sokora da miyan Stew kisa tsokar kaza a ciki sannan miyan Mai zakiyi karki kuskura Naga Mai yayi kadan Koh yawa hakama Magi Koh pepper,wallahi in abincin Nan bayi Dadi ba nida ke.
Gyada Kai Nnenna tayi again ta tsunguna tana daukar doyan,ke magana zakiyi min ba gyada Kai ba,ok mom kawai tace tana fita a store in itama mom fita tayi ta wuce falo ta zauna tana girgiza kafa.
Nnenna Kam doyan ta fere ta wanke ta kunna gas ta zuba a bujuwa ta daura tare da sa ruwa ta rufe,tattasai da tumatur sai tarugu da Albasa Mai ganye(lawashi) ta had'a ta gyara ta zuba a blander ta markad'a a take lawashin ya rinjaye colour tattasan ya zama green,bude fridge tayi ta dau kaza ta wanke ta yayyanka ta zuba a bujuwa Albasa da attarugu ta yanka a ciki ta zuba kori kadan da tafarnuwa kadan tasa Magi da gishiri tare dad'an shitta da masoro ta daura a huta ta rufe daidai lokacin Kuma doyan ta ya nuna saukewa tayi ta dauko wani bujuwan ta d'auka ta zuba Mai a ciki ta yanka Albasa Yana soyuwa ta zuba nikekken kayan miyanta ta fitoh da turmi tana zuba doyan a ciki tana dakawa gabaki d'aya ta hada gumi gashi daman ba isheshen lafiya bane da ita kanta ma wani ciwo yake Mata da hannunta gurinda aka da Mata ruwa.
ta daka doyan ta rage kadan Wanda zata ci sakwaran ta mulmulasu a laidan ta zuba a kula kayan miyan ta ringa juyawa Yana Shan wuta ta ibi kadan ta zuba a kwanon Miya ta aje a gefe ta zuba Naman Kazan ta Kara soyawa kafun tasa ruwan zafi a ciki Magi ta Kara kadan ta rufe miyar.
Doyan da ta ragen tasa a plate tadau miyar data zuba a kwano tasa a Kai tare da Barbara Magi ta Kama cin kayan ta Saida tacinye doyan duka tass kafun ta wanke hannunta ta duba miyar ya nuna saukewa tayi ta juye a kula yayi kyau sosai gashi ganyen albasar ya kawata miyar,tare da daukar daya bayan daya tana fitarwa a kitchen in tana jerawa a dinning Harta gama ta jera su plate da cups spoon ta goge kitchen in ta share, lokacin ma kusan 6:30 na yamma a gajiya ta wuce dakinta ba tare data wanke kanukan ba don wallahi ta gaji tana shiga ruwa ta d'auka tasha maganin ta ta kwanta sai baccin gajiya.
Ta bangaren Lahab Kam d'aga filin balls Basu dawo gida ba sai kusan mangari ba wucewa gidan su Nabeel yayi yayi wanka yadau jallabiyar Nabeel ya sanya lokacin mubeena na alwalan mangariba fuskar ta tamke Koh kallon arziki basu samu ba masallaci Suka nufa sukayi sallah mangari ba d'aga Nan Nabeel yace su koma gidan su suci abincin dare Amma Lahab yaki yace shi zai wuce gida.
Ok yanzun Kai Lahab gida ka nufa kenan?
"No Nabeel yau dai gidan Yaya jafar zani nida gidan mu Kuma sai muzammil ya Barta"
Au laifi kayine kake tsoron zuwa gida?
"Kutt Kai harka manta abinda yafaru kenan Nabeel toh nidai ban manta ba kasan maganar dole xai dawo gida don haka bani ba komawa gida"
Haba Lahab yazakace haka sannan laifine dan na nuna Ina son mubeena dahar zata d'aga hannu ta mareni,saboda na Kama Mata hannu Koh don nace Mata Ina sonta zata gaggayamin magana Koh saboda ni kabila ne kuke kyamata?
Kaga Adewale maganar gaskiya Zan fada maka,ni bana kyamar ka bama Kai ba duk wani mutum Mai hali irin naka ba abin kyama bane Kuma maganar banbancin kabila babu shi Koh na addin dazan nuna maka,kowa da addinin sa da kabilar sa Amma nasan mu Yan kasa dayane,kaima shaida me da ace mun nuna maka da bamu kai warhaka tare ba, Amma fa ka sani Ade mu a addinin mu bai halatta mana mace musulma ta aure Christine ba sai dai an hallata ma namiji musulmi auren Ahlil kitab,kaga Kenan a addinin mu bai halatta Mana ba,kaga kenan babu amfanin Neman soyayar mubeena tunda babu aure a tsakanin ku,sannan bayan Nan ka dubi shekarunka ka dubi nata atleast ta Baka 3 years a yanzun ita take bukatar abokin rayuwa,Kai yanzun ka aureta Ina zaka kaita nasan zata iyya kula da hakkin ta na aure don namiji baya kadan muddin ya balaga,Amma fa ka tuna cinta Shanta sannan iyayen ka kana tsammanin hakan zaiyu aikin me kake da zaka riketa? All this well Addinin mu bai hallata Mata ba don haka maganar gaskiya ka janye maganan Nan kodon cigaban alakarka da Nabeel don kasan in yasan zancen Nan Abu bazai maka kyau ba na tabbatar mubeena bazata fada Masa ba Amma Inka cigaba da yada manufarka gareta wata rana zai gane"
Bude Baki Adewale yayi zai Yi magana Lahab ya girgiza Masa Kai tare da Masa alamun yayi shuru ganin Nabeel ya nufo su,guys ya haka dukan ku kun fitoh kunzo kun zauna a waje gulman wa kuke?
Murmushi Lahab yayi cikin basarwa yace"Kai Nabeel aimu munfi karfin gulmar mutum sai dai mu tinkaresa da zance"bai bawa Nabeel daman magana ba ya kalli Adewale tashi muje Ade ka chanja uniform Nan mu wuce ball yamma na karayi fa"?
Ade dake zaune dafe da Kaine yace,gaskiya kuje ni yau babu Inda zani tare da mikewa tsaye gaskiya ninama wuce gida sai goben ku,Yana karasa maganar ya ratsasu ya wuce,da Ido Suka bisa Harya tsallaka titin ya wuce layin su,Yana bace muzu Suka juya a tare Suka kalli juna cike da mamaki Nabeel yace,lafiyan Adewale kuwa meyake faruwa ne?
d'aga kafadar sa Lahab yayi irin Shima baisanin nan ba,shuru kawai Nabeel yayi bawai don ya yarda ba,Mikewa sukayi suka koma cikin gidan, alelen da Basu karasa ciba Kenan Suka fita filin ball.
ta bangaren mubeena Kam tana shiga keken napep kuka kawai ta kamayi tama rasa meke damun ta guda da'ya Wai ita Adewale keso wannan shine so maso wani.
Baiwar Allah nidai Zan Baki shawara a matsayina na babba karki sake d'aga hannu ki dake namiji irin haka baida kyau zuciya baida Kashi wani inkin maresa ya barki wallahi wani bazai barki ba,Mai keken yace Yana kallon ta ta madubi.
Toh baba na gode amsar da ta basa kenan tana share hawaye dake bin kumatunta.
Adewale na Isa kofar gidan su hannu yasa ya tura get in ya Shiga har cikin falon su ya Kama hanyar corridor dazai sadasa da dakin sa idanu jazir.
Ade Ade mamar sa data fitoh d'aga kitchen rike da plate d'auke da nama soyaye.
Tsayawa yayi Yana kallonta sai Kuma ya kauda fuska,good afternoon mama.
Uhmm,cikin yare tace,toh yau Kuma ni kake gaidawa toh ma tsaya inaka fitoh ne?
School ya Bata amsa har yanzun idonsa na kasa.
School??ok Ina schoolbag first,shi sai yanzun ma tuna da school bag nasu shi da Nabeel Amma ya tabbatar friends nasu zasu daukar musu,mama banjin dadine shiyasa nabarwa Nabeel ya wuce min dashi.
Ok Amma yaushe ka Fara wuni har 4:00 a school,bude kofar dakin nasa kawai yayi ya shiga ba tare daya Bata amsar taba,Zama yayi a bakin gadon sa ya buga tagumi abin duniya ya damesa.
Mama dake tsaye aje plate in tayi tabi bayan dan nata,turo kofar tayi ta shiga a yanayinda ta gansa ya mugun d'aga Mata hankali Ade ne ke kuka ya rufe fuskarsa da tafukan hannayen sa, Jesus Ade what happen??meyasa kake kuka?
Da Sauri ya goge hawayen sa, nothing mom kawai kaina ke ciwo.
Kanka na ciwo Adewale yauka Fara ciwo ne? da bansan kaba me zakace ciwo ne ya saka kuka.
Nace Miki nothing mama,girgiza Kai mama tayi sai Kuma tayii murmushi tace,wace ce?? Kuma tace Bata sonka Koh?
Da mamaki yake kallon maman nasa shikaran kansa wani lokacin Yana mamakin yanda take saurin karantansa,Kwabe fuska yayi mama...
Shiii ba wani mama,nace wacece?
Shuru yayi sai Kuma ya rufe fuska Yana dariya hawaye Nabin kumatunsa.
Ok tunda bazaka fadamin ba is ok bazan takura maka ba Amma nasan wata Rana da kanka zaka fada basai na tambaye kaba,yanzun dai ka tashi Maza kayi wanka ka cire uniform, tana maganar tana shafa Masa Kai.
Mikewa yayi ya nufi toilet in ta bisa da kallo Harya bude kofar sai Kuma ya juya ya kalleta mama ya akai kikasan na Fara sonta Kuma tace Bata Sona.??
Hhhh Adewale kenan nice fa na haifeka nafi kowa sanin son nawa nasan babu abinda zaisaka kuka haka da damuwa sai so saboda nasan yarona ba rago bane sai a soyayya.
Murmushi yayi cikin Jin dadi ya shiga bandakin,mikewa tayi ta fita a dakin Naman ta d'auka dake plate ta wuce kitchen abinci ta zuba Masa ta shigo dakin aje Masa tayi tare da ruwa,fita tayi a dakin ganin har lokacin bai fitoh ba.
Adewale na fitowa yasa night Wear nasa abincin ya d'auka yadan ci duk da babu testing Koh kadan a bakin da Amma saboda Kar hankalin mama ya tashi yasa sa d'an Sakura yaci ya kwanta Yana ta tunane tunane abinsa.
ta bangaren Nnenna tana Isa gidan nasu dakinta ta shiga tayi wanka ta chanja kayan ta ta sanya wando fari da rigan t-shirt sauran indomie Mai sanyi ta baiwa Kiki yaci laidan ta d'auka ta nufi kitchen,falo ba kowa wanke Robobin tayi ta zubar da coffee dake flask ya Soma baci tayi ta dauko takai dakin ta ta aje, zata fita kenan saiga mom ta Shigo,keee Yar iska saiki fitoh ai Koh? peace taje kauyen su don haka ki fitoh ki daura Mana dinner tunda ba hutu kikaxoyi gidan Nan ba ai.
Gyada Kai Nnenna tayi tare dabin bayan mom data fita,tana binta a baya har kitchen,cikin store mom ta shiga,keee ki shigo store in Mana kin tsaya a kitchen Kamar na ubanki.
Shiga Nnenna tayi ta tsaya tana sauraron lissafin da mom ke Mata,
ga yam ki Mana sokora da miyan Stew kisa tsokar kaza a ciki sannan miyan Mai zakiyi karki kuskura Naga Mai yayi kadan Koh yawa hakama Magi Koh pepper,wallahi in abincin Nan bayi Dadi ba nida ke.
Gyada Kai Nnenna tayi again ta tsunguna tana daukar doyan,ke magana zakiyi min ba gyada Kai ba,ok mom kawai tace tana fita a store in itama mom fita tayi ta wuce falo ta zauna tana girgiza kafa.
Nnenna Kam doyan ta fere ta wanke ta kunna gas ta zuba a bujuwa ta daura tare da sa ruwa ta rufe,tattasai da tumatur sai tarugu da Albasa Mai ganye(lawashi) ta had'a ta gyara ta zuba a blander ta markad'a a take lawashin ya rinjaye colour tattasan ya zama green,bude fridge tayi ta dau kaza ta wanke ta yayyanka ta zuba a bujuwa Albasa da attarugu ta yanka a ciki ta zuba kori kadan da tafarnuwa kadan tasa Magi da gishiri tare dad'an shitta da masoro ta daura a huta ta rufe daidai lokacin Kuma doyan ta ya nuna saukewa tayi ta dauko wani bujuwan ta d'auka ta zuba Mai a ciki ta yanka Albasa Yana soyuwa ta zuba nikekken kayan miyanta ta fitoh da turmi tana zuba doyan a ciki tana dakawa gabaki d'aya ta hada gumi gashi daman ba isheshen lafiya bane da ita kanta ma wani ciwo yake Mata da hannunta gurinda aka da Mata ruwa.
ta daka doyan ta rage kadan Wanda zata ci sakwaran ta mulmulasu a laidan ta zuba a kula kayan miyan ta ringa juyawa Yana Shan wuta ta ibi kadan ta zuba a kwanon Miya ta aje a gefe ta zuba Naman Kazan ta Kara soyawa kafun tasa ruwan zafi a ciki Magi ta Kara kadan ta rufe miyar.
Doyan da ta ragen tasa a plate tadau miyar data zuba a kwano tasa a Kai tare da Barbara Magi ta Kama cin kayan ta Saida tacinye doyan duka tass kafun ta wanke hannunta ta duba miyar ya nuna saukewa tayi ta juye a kula yayi kyau sosai gashi ganyen albasar ya kawata miyar,tare da daukar daya bayan daya tana fitarwa a kitchen in tana jerawa a dinning Harta gama ta jera su plate da cups spoon ta goge kitchen in ta share, lokacin ma kusan 6:30 na yamma a gajiya ta wuce dakinta ba tare data wanke kanukan ba don wallahi ta gaji tana shiga ruwa ta d'auka tasha maganin ta ta kwanta sai baccin gajiya.
Ta bangaren Lahab Kam d'aga filin balls Basu dawo gida ba sai kusan mangari ba wucewa gidan su Nabeel yayi yayi wanka yadau jallabiyar Nabeel ya sanya lokacin mubeena na alwalan mangariba fuskar ta tamke Koh kallon arziki basu samu ba masallaci Suka nufa sukayi sallah mangari ba d'aga Nan Nabeel yace su koma gidan su suci abincin dare Amma Lahab yaki yace shi zai wuce gida.
Ok yanzun Kai Lahab gida ka nufa kenan?
"No Nabeel yau dai gidan Yaya jafar zani nida gidan mu Kuma sai muzammil ya Barta"
Au laifi kayine kake tsoron zuwa gida?
"Kutt Kai harka manta abinda yafaru kenan Nabeel toh nidai ban manta ba kasan maganar dole xai dawo gida don haka bani ba komawa gida"