Sashe 3
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
aje jakan kulen tayi a gefe ta bude sa a ciki da sauri ya fice a dakin yayi falo, itakam kaya ta cire ta d'aura zani a kirji uniform jikekken ta fitar ta aje a gefe, takardun ta duka ta ciresu ta d'au jakan ta rataya akan igiyar kayanta dake dakin, hannu tasa a gefen katifarta ta fitoh da wani karamin akwatin karfe budewa tayi hannu tasa ta d'auko wani glass in, jujuyasa tayi a hannunta tana tunanin shine kadai ya rage mata in tsautsayi ya rafkawa glass in shikenan bata da wani, sakawa tayi a idanunta, kayan makaranta ta d'auka a hannu tayi waje dashi.
boket nasu dake falo ta d'auka ta fita waje dayake basa shan ruwan sama, sai Amfani dashi kawai suke Amma yau koh tarewa basu samu sunyi ba, ruwan jarka data ibo jiya ta tsiyaye kasancewar tasan tabbas bata da omo bata da kudin su, yasata wanke kayan haka da ruwa zallah ta shanya su.
Ruwa ta ibo takai bandaki duk irin sanyi da ake haka ta kwara ruwan ta fito, dakin ta shiga ganin kulenta rakube yanajin sanyi zani ta d'auka ta lulluba masa, kwanciya tayi akan taburman ta,har bacci ya d'auketa ga kulenta a gefenta shima a kwance.
Nnenna!!!Nnenna! Papane ke kwala mata kira da karfi tun kafun ya shigo falon.
Bude idanunta tayi da sauri jin kiran mahaifin nata, glass nata dake gefe ta dauka ta saka, sanye take da Jess da t-shirt, kod'andu da sauri tafito a d'akin jin ya shigo falon.
"Yes papa barka da dawowa" tace cikin yaren Egbo hade da karban laidan dake hannunsa.
"Yauwa Nnenna ga Abinci saiki ci saya miki nayi a kasuwa yau na d'an samu kudi na sai miki Abinci saikici ai karki mutu da yunwa?
Shuru tayi batayi magana ba ganin yau papa da mutunci ya dawo, harda sai mata abinci zama tayi a falon bayan ta dauko plate, ta bude laidan tuwon Amala ne ta fitar ta juye a plate, bude laidan miyan tayi zata juye sai kuma tasa a hancinta ta tsuntsuna.
Da sauri ta aje laidan tana kakarin amai jin miyar Akwai naman kare a ciki.
Papa dake kallon ta cikin jin haushi yace,kee Nnenna bazakici abincin nan ba kenan again koh dai da gaske ke mayyar ce, naga dai miyace babu nama a ciki koh Alamun nama?
"amma ai miyar naman ce?kuma naman ma na kare ni banzanci nama ba"
Keee mu Egbo ne munacin aladu da kare ke waye da bazakici ba?
"Ni namane kwai banaci koh miyar nama"tace tana Aje miyar a gefe ta kama cin tuwon zallah yayin da papa ke zaune a kan kujera, kallonta yayi sai kuma yace Nnenna?
Yes ta amsa masa
Koh kinsan meya faru da onye da chukwudi kuwa?
Gabanta ne ya fadi Amma ta maze cikin basarwa tace, "no pappa"
Thank god daya kasance babu ruwan ki a maganar nan, babu wanda yace akwai hannunki, kinsan kuwa d'azun da rana onye da chukwudi babban roka tabi kan onye ta markad'a masa kai atake ya mutu, chukwudi kam ya samu karaya uku yana asibiti har yanzun baisan wake kansa ba.
"Mai motar ya tsayane"?
No bai tsayaba gudu yayi, akwai wasu mutane a bakin titin sune suka gaggauta kaisu asibitin cikin Enugu.
"Toh god ya basu Lafiya"
Emeen daughter god bless u yarinyata bata da rike kowa a zuciya duk abinda suke miki a kauyen nan kina musu Addu'an samun sauki?
Shuru kawai tayi tacigaba dacin tuwonta yayinda kulenta ke lashe miyar.
*********************
Ta bangaren Lahab da gudu ya haye Addayiya data ruga gefe ta zauna Amma tsabar masifa saida yabi ta kanta ya haye, Rahab kam gefe yabi.
Da gudu ya bude kofar falon ya b'anb'ara bakin get tun daga nesa yake kwalawa mai gadin get akan ya bude masa kofa.
Jin hakan yasa Rahab shima yiwa mai gadin warning akan karya bude kofar, Amma ina mai gadi kam duk ya rikice, driver dake tsaye yana jiran yan makaranta da ido ya bisu ganin yanda sukazo suka wucesa kamar walkiya da gudu lahab ya bankade kofar get in ya fice a tamanin.
Turus Rahab ya tsaya rai a bace yana maijin bakin cikin abinda lahab ya masa, gashi yasan tunda lahab yafita a gidan shikenan badai ya iyya kamasa ba.
Kamar zai fashe da kuka haka ya koma cikin gidan cikin bacin Rai,Abbu ne ya kallesa Rahab waton rashin hakuri koh? Rahab kiranka muke Amma ina zuciyarka ta kasa hakuri koh?ai da wannan zuciyar kullum lahab ke galaba akan ka.
Shuru yayi fuskar nan tayi kirim Kamar zaiyi aman wuta, Addayiya dake gefe har yanzun tana salati akan hayo mata kai da Lahab yayi tace, wallahi Allah ya isa tsakanina da uwar yaran nan ta cuceni data aure mini miji.
Cikim haushi RAHAB ya juya gareta,kinga wallahi kimin shuru Addayiya karki sake zagar mini uwa banaso wallahi bala'inku ya tsaya iyya kan Lahab ba mamata ba.
Baki suka sake gabaki d'ayan su suna kallonsa da mamaki, sau dubu lahab zai masa abu in aka zagesa sai kuma ya nuna bacin ransa.
Babu wanda ya sake magana sai tashi da sukayi daga kan daining Area in, shareef ne ya mikawa Rahab 10k, gashi uncle ka sai littafin?
Karba Rahab yayi yana sabar jakarsa ya fita a falon, su munira sukabi bayansa dayake duk school d'aya suke dasu lahab.
Motar school da Ake kaisu suka shiga, Rahab ya shiga gaba munira da zulai suka shiga baya, driver yaja suka bar gidan, shareef da Anwar mototin su suka hau, haka ma umaimah da dan uwanta duk suka wuce school.
Lahab kam da gudu ya fita a gidan haka bai tsaya ba saida ya dangana da karshen layinsu, kafun yaja birki yana numfashi, sai kuma ya sake dariya tunawa da yanda yanzun Zuciyar Rahab ke tafarfasa.
Boom yaci ya kama tafiyarsa kamar bashi ba tun daga nesa ya hango Adewale tsaye sanye yake da uniform, wando da riga, wandon pencil ya d'amesa sosai sai rigan uniform in koh botur bai rufe ba wuyansa sanye da sarkan cross mai sheki sai hannunsa dake sanye da abin hannu na maza.
Yana kallon Lahab daga nesa ya kama baki cikin tarin mamaki, jesus nashiga uku me zan gani haka Lahab ina kayan makarantar yake dan iska?duk cikin hausar sa dabai nuna ba ya tambaye lahab.
"Kallon banza lahab ya masa kai na fasa zuwa school in"
Wannan wani irin iskancine lahab kace mana jiya zaka school kasa yau na buga uniform zaka wanice baxaka ba?
"Eh bazani bane kawai yau in ma"
Amma baka da mutunci yanzun so kake nayita yawo da uniform ai danasan bazaka ba bazan saka ba.
"Basai ka koma ka cire ba"
Aikin banza momy na gida zakace na koma na cire uniform?
"Sorry ina Nabeel yake wai bai fito bane har yanzun, nifa na samo kudin jesen nan"
Kallonsa Adewale yayi, nima ai na fito dasu yace yana zaro kudi a Aljuhunsa ka gansu nan 10k ne cip.
"Kai anya ba satosu kayi ba daga magana jiya harka samo"
Kowa barawo ne irin ka, an gaya maka ni dady ne ya bani dana ce masa a school aka bukace kudin kaga kuma uniform na saka ga kekena ma, shiyasa ya yarda makaranta zani, yace yana nunawa lahab kekensa dake gefe a fake, kekene mai masifar kyau da tsada.
Murmushi kawai lahab yayi yace"aiko kudin Rahab na rarumo"
Toh kaikam Allah ya shiryeka?
"Ameen shige Ade muje mu dubo nabeel koh tsohowar nan ce ta tsayar dashi"
Kekensa Adewale ya hau Da sauri lahab ya rike bayan keken ganin Adawale na kokarin jan abinsa"wallahi Ade baka isa ba ka wuce a sama ka barni a kasa"
Turesa ade yayi yaja kekensa da karfi ya bule lahab da kura ya kara gaba.
Cikin jin haushi lahab yake bin kuran bayan keken ade har kofar gidan su Nabeel, irin gidan nan ne na block da block sai d'an karamin kofar falange ga ade a tsaye a kofar gidan yana jiran isowar Lahab.
Koh kallon ade baiyi ba ya tura kofar gidan, da sauri Adewale yabi bayansa.
Da sallama suka shigo tsakar gidan, amsa musu mubeena dake zaune a tsakar gidan tana wanke wanke, sanye take da xani na Atamfa riga daban zani daban, sai hulan bacci data soka gashin kanta a ciki, amma hakan bai hana ganin gashinta dake kwance a gaba goshinta ba.
Sai kakar Nabeel inna dake zaune a taburma tana tsefe kanta, Kallon Su lahab inna tayi sai kuma Adewale, dake gaidata Amsawa tayi ciki ciki ganin lahab bai sanya uniform ba, tasan daker ne yau su leka makarata.
Jin yanda ta wani Amsa ma Ade gaisuwarsa yasa lahab kin gaidata, d'akin ya nufa Adewale na binsa a baya.
Ku dawo nan karku kuskura ku shiga d'akin nan yan iskan yara fitinannu Addan Nabeel dake wanke wanke tace.
Koh kulata lahab baiyi ba ya wuce d'akin, yayin da Ade ya tsaya kamar yanda Mubeena tace, jingina yayi da jikin ginin dake gefen wajen wanke wanken nata.
Mikewa Inna tayi ta sabe bokatin wankan ta ta shiga ban dakin, batace musu uffan ba.
Ganin ba kowa yasa Adewale fisgo Mubeena dake tsaye tana kokarin d'aukar kwandon kwanukan ta, had'ata da bango yayi ya rufa mata jiki da nasa, ya kasance tana jikin bango yana gabanta, yasa hannu akan ginin dake bayanta.
Da sauri ta kallesa sai kuma cikin bacin rai tasa hannu ta ture sa amma koh gezau baiyi ba, yana mai duban cikin kwayar idanunta, a hankali ya bude baki yace, Akan ki na koyi sallama a gidan koma waye in zan shiga mundin musulmine,Amma na fahimci ke baki ganewa koh?kin matsamin.
Cikin jin haushi tace karka kuskura banason wasan banza don Allah sakeni?ni sa'arkace nifa Aunty kuce?
Hhh dariyanya sake tare da cemata, auntin nabeel da lahab dai, badai niba kuma shekara nawa kika bawa nabeel in? Amma sai son girma.
Hannunta tasa ta make masa kumatu da mari amma irin mara zafin nan.
Da sauri ya riko hannayen ta cikin zafin nama ya murd'a mata su.
Ihu tasa da karfi
Kamar daga sama sukaji ance mezan ganin nan haka
Da sauri ya saketa yana kallon mai maganar................
pls Subscribe!!!!
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🤹🏿♂️ *ALKAWARIN MASOYA* 🤹🏻♀️
~ Na ~
🍃 *Rukayya Ibrahim*🍃
boket nasu dake falo ta d'auka ta fita waje dayake basa shan ruwan sama, sai Amfani dashi kawai suke Amma yau koh tarewa basu samu sunyi ba, ruwan jarka data ibo jiya ta tsiyaye kasancewar tasan tabbas bata da omo bata da kudin su, yasata wanke kayan haka da ruwa zallah ta shanya su.
Ruwa ta ibo takai bandaki duk irin sanyi da ake haka ta kwara ruwan ta fito, dakin ta shiga ganin kulenta rakube yanajin sanyi zani ta d'auka ta lulluba masa, kwanciya tayi akan taburman ta,har bacci ya d'auketa ga kulenta a gefenta shima a kwance.
Nnenna!!!Nnenna! Papane ke kwala mata kira da karfi tun kafun ya shigo falon.
Bude idanunta tayi da sauri jin kiran mahaifin nata, glass nata dake gefe ta dauka ta saka, sanye take da Jess da t-shirt, kod'andu da sauri tafito a d'akin jin ya shigo falon.
"Yes papa barka da dawowa" tace cikin yaren Egbo hade da karban laidan dake hannunsa.
"Yauwa Nnenna ga Abinci saiki ci saya miki nayi a kasuwa yau na d'an samu kudi na sai miki Abinci saikici ai karki mutu da yunwa?
Shuru tayi batayi magana ba ganin yau papa da mutunci ya dawo, harda sai mata abinci zama tayi a falon bayan ta dauko plate, ta bude laidan tuwon Amala ne ta fitar ta juye a plate, bude laidan miyan tayi zata juye sai kuma tasa a hancinta ta tsuntsuna.
Da sauri ta aje laidan tana kakarin amai jin miyar Akwai naman kare a ciki.
Papa dake kallon ta cikin jin haushi yace,kee Nnenna bazakici abincin nan ba kenan again koh dai da gaske ke mayyar ce, naga dai miyace babu nama a ciki koh Alamun nama?
"amma ai miyar naman ce?kuma naman ma na kare ni banzanci nama ba"
Keee mu Egbo ne munacin aladu da kare ke waye da bazakici ba?
"Ni namane kwai banaci koh miyar nama"tace tana Aje miyar a gefe ta kama cin tuwon zallah yayin da papa ke zaune a kan kujera, kallonta yayi sai kuma yace Nnenna?
Yes ta amsa masa
Koh kinsan meya faru da onye da chukwudi kuwa?
Gabanta ne ya fadi Amma ta maze cikin basarwa tace, "no pappa"
Thank god daya kasance babu ruwan ki a maganar nan, babu wanda yace akwai hannunki, kinsan kuwa d'azun da rana onye da chukwudi babban roka tabi kan onye ta markad'a masa kai atake ya mutu, chukwudi kam ya samu karaya uku yana asibiti har yanzun baisan wake kansa ba.
"Mai motar ya tsayane"?
No bai tsayaba gudu yayi, akwai wasu mutane a bakin titin sune suka gaggauta kaisu asibitin cikin Enugu.
"Toh god ya basu Lafiya"
Emeen daughter god bless u yarinyata bata da rike kowa a zuciya duk abinda suke miki a kauyen nan kina musu Addu'an samun sauki?
Shuru kawai tayi tacigaba dacin tuwonta yayinda kulenta ke lashe miyar.
*********************
Ta bangaren Lahab da gudu ya haye Addayiya data ruga gefe ta zauna Amma tsabar masifa saida yabi ta kanta ya haye, Rahab kam gefe yabi.
Da gudu ya bude kofar falon ya b'anb'ara bakin get tun daga nesa yake kwalawa mai gadin get akan ya bude masa kofa.
Jin hakan yasa Rahab shima yiwa mai gadin warning akan karya bude kofar, Amma ina mai gadi kam duk ya rikice, driver dake tsaye yana jiran yan makaranta da ido ya bisu ganin yanda sukazo suka wucesa kamar walkiya da gudu lahab ya bankade kofar get in ya fice a tamanin.
Turus Rahab ya tsaya rai a bace yana maijin bakin cikin abinda lahab ya masa, gashi yasan tunda lahab yafita a gidan shikenan badai ya iyya kamasa ba.
Kamar zai fashe da kuka haka ya koma cikin gidan cikin bacin Rai,Abbu ne ya kallesa Rahab waton rashin hakuri koh? Rahab kiranka muke Amma ina zuciyarka ta kasa hakuri koh?ai da wannan zuciyar kullum lahab ke galaba akan ka.
Shuru yayi fuskar nan tayi kirim Kamar zaiyi aman wuta, Addayiya dake gefe har yanzun tana salati akan hayo mata kai da Lahab yayi tace, wallahi Allah ya isa tsakanina da uwar yaran nan ta cuceni data aure mini miji.
Cikim haushi RAHAB ya juya gareta,kinga wallahi kimin shuru Addayiya karki sake zagar mini uwa banaso wallahi bala'inku ya tsaya iyya kan Lahab ba mamata ba.
Baki suka sake gabaki d'ayan su suna kallonsa da mamaki, sau dubu lahab zai masa abu in aka zagesa sai kuma ya nuna bacin ransa.
Babu wanda ya sake magana sai tashi da sukayi daga kan daining Area in, shareef ne ya mikawa Rahab 10k, gashi uncle ka sai littafin?
Karba Rahab yayi yana sabar jakarsa ya fita a falon, su munira sukabi bayansa dayake duk school d'aya suke dasu lahab.
Motar school da Ake kaisu suka shiga, Rahab ya shiga gaba munira da zulai suka shiga baya, driver yaja suka bar gidan, shareef da Anwar mototin su suka hau, haka ma umaimah da dan uwanta duk suka wuce school.
Lahab kam da gudu ya fita a gidan haka bai tsaya ba saida ya dangana da karshen layinsu, kafun yaja birki yana numfashi, sai kuma ya sake dariya tunawa da yanda yanzun Zuciyar Rahab ke tafarfasa.
Boom yaci ya kama tafiyarsa kamar bashi ba tun daga nesa ya hango Adewale tsaye sanye yake da uniform, wando da riga, wandon pencil ya d'amesa sosai sai rigan uniform in koh botur bai rufe ba wuyansa sanye da sarkan cross mai sheki sai hannunsa dake sanye da abin hannu na maza.
Yana kallon Lahab daga nesa ya kama baki cikin tarin mamaki, jesus nashiga uku me zan gani haka Lahab ina kayan makarantar yake dan iska?duk cikin hausar sa dabai nuna ba ya tambaye lahab.
"Kallon banza lahab ya masa kai na fasa zuwa school in"
Wannan wani irin iskancine lahab kace mana jiya zaka school kasa yau na buga uniform zaka wanice baxaka ba?
"Eh bazani bane kawai yau in ma"
Amma baka da mutunci yanzun so kake nayita yawo da uniform ai danasan bazaka ba bazan saka ba.
"Basai ka koma ka cire ba"
Aikin banza momy na gida zakace na koma na cire uniform?
"Sorry ina Nabeel yake wai bai fito bane har yanzun, nifa na samo kudin jesen nan"
Kallonsa Adewale yayi, nima ai na fito dasu yace yana zaro kudi a Aljuhunsa ka gansu nan 10k ne cip.
"Kai anya ba satosu kayi ba daga magana jiya harka samo"
Kowa barawo ne irin ka, an gaya maka ni dady ne ya bani dana ce masa a school aka bukace kudin kaga kuma uniform na saka ga kekena ma, shiyasa ya yarda makaranta zani, yace yana nunawa lahab kekensa dake gefe a fake, kekene mai masifar kyau da tsada.
Murmushi kawai lahab yayi yace"aiko kudin Rahab na rarumo"
Toh kaikam Allah ya shiryeka?
"Ameen shige Ade muje mu dubo nabeel koh tsohowar nan ce ta tsayar dashi"
Kekensa Adewale ya hau Da sauri lahab ya rike bayan keken ganin Adawale na kokarin jan abinsa"wallahi Ade baka isa ba ka wuce a sama ka barni a kasa"
Turesa ade yayi yaja kekensa da karfi ya bule lahab da kura ya kara gaba.
Cikin jin haushi lahab yake bin kuran bayan keken ade har kofar gidan su Nabeel, irin gidan nan ne na block da block sai d'an karamin kofar falange ga ade a tsaye a kofar gidan yana jiran isowar Lahab.
Koh kallon ade baiyi ba ya tura kofar gidan, da sauri Adewale yabi bayansa.
Da sallama suka shigo tsakar gidan, amsa musu mubeena dake zaune a tsakar gidan tana wanke wanke, sanye take da xani na Atamfa riga daban zani daban, sai hulan bacci data soka gashin kanta a ciki, amma hakan bai hana ganin gashinta dake kwance a gaba goshinta ba.
Sai kakar Nabeel inna dake zaune a taburma tana tsefe kanta, Kallon Su lahab inna tayi sai kuma Adewale, dake gaidata Amsawa tayi ciki ciki ganin lahab bai sanya uniform ba, tasan daker ne yau su leka makarata.
Jin yanda ta wani Amsa ma Ade gaisuwarsa yasa lahab kin gaidata, d'akin ya nufa Adewale na binsa a baya.
Ku dawo nan karku kuskura ku shiga d'akin nan yan iskan yara fitinannu Addan Nabeel dake wanke wanke tace.
Koh kulata lahab baiyi ba ya wuce d'akin, yayin da Ade ya tsaya kamar yanda Mubeena tace, jingina yayi da jikin ginin dake gefen wajen wanke wanken nata.
Mikewa Inna tayi ta sabe bokatin wankan ta ta shiga ban dakin, batace musu uffan ba.
Ganin ba kowa yasa Adewale fisgo Mubeena dake tsaye tana kokarin d'aukar kwandon kwanukan ta, had'ata da bango yayi ya rufa mata jiki da nasa, ya kasance tana jikin bango yana gabanta, yasa hannu akan ginin dake bayanta.
Da sauri ta kallesa sai kuma cikin bacin rai tasa hannu ta ture sa amma koh gezau baiyi ba, yana mai duban cikin kwayar idanunta, a hankali ya bude baki yace, Akan ki na koyi sallama a gidan koma waye in zan shiga mundin musulmine,Amma na fahimci ke baki ganewa koh?kin matsamin.
Cikin jin haushi tace karka kuskura banason wasan banza don Allah sakeni?ni sa'arkace nifa Aunty kuce?
Hhh dariyanya sake tare da cemata, auntin nabeel da lahab dai, badai niba kuma shekara nawa kika bawa nabeel in? Amma sai son girma.
Hannunta tasa ta make masa kumatu da mari amma irin mara zafin nan.
Da sauri ya riko hannayen ta cikin zafin nama ya murd'a mata su.
Ihu tasa da karfi
Kamar daga sama sukaji ance mezan ganin nan haka
Da sauri ya saketa yana kallon mai maganar................
pls Subscribe!!!!
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🤹🏿♂️ *ALKAWARIN MASOYA* 🤹🏻♀️
~ Na ~
🍃 *Rukayya Ibrahim*🍃