Sashe 119
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yauwa Usman kaga Meera Kam an ganta Allah ya had'ata da mahaifin ta,dam dam haka Usman yaji zancen Nan,shikam Abulkhari da Sauri ya matso kusa da tsohon Yana tambayar sa Ina mahaifin nasu,nuna Masa Lahab dake sunkuye yayi Baiyi wata wata ba yazo ya rungume sa Yana cewa laii Abien mu Ashe ba tshoho bane .
Bayan an natsu Adewale ya maida musu yanda akai suka hadu,anan dai Jaddu yace su Lahab suyi hakuri gaskiya zancen auren sa da Deyana bamai daurewa bane don yanzun Yana bukatar jikansa a kusa dashi bazai iya barinta daga Nan har nageria ba tun tana yarinya batasan menene dadin iyaye ba bazai iya saketa sakaka ba, mahaifan Deyana(Nnenna)Basu so haka ba don su harga Allah Sunsan yarsu nason mijinta amma ka'ida ne a danginsu sai abinda babba ya yanke, kasa hakuri mamar Nnenna taso ta nausar da jaddu amman yace a Kira ita Deyana da kanta, shigowa falon tayi kanta a kasa ta zauna tambayar ta akai Nan tace itakam duk abinda suka yanke shi takeso daman kin raba auren da tayi Ada tayine don ta cika Masa ALKAWARIN data d'auka don haka duk abinda ya yanke yanzun daidai ne.
Adewale yasha mamakin chanjawar Nnenna zuwa Deyana duk da abubuwa da dama sun chanja shekaru sunja amma dai yayi mamakin Ina ta samu sabbin iyaye har Suna ikirarin diyarsu bazata koma naija ba sun manta irin wahalar da Lahab yasha da ita,Koh sun manta Nnenna Yar nageria ce kasa hakuri yayi ya tambaye su ta Ina Nnenna ta Zama diyar su"?nan jaddu ya Soma basa labari cewa shekaru 30 da wani Abu daya wuce sun kasance Suna da arziki sai dai rikicin akida sun musu katuntun sun hanasu sakar wata Rana kawai aka tashi da rikicin akida a Libya fada ya barke bana Wasa ba sun matukar tsorata,Daman a lokacin bakaken fata na shigowa wajen su Neman aiki na aikatau,cikin masu aikin gidan sune da mijinta ta damkawa Deyana tun tana jinjira ta Kuma Basu kudi tace su bar kasar da yarinyar ta don ita a lokacin ta zaci zata mutu ne kasancewar tunda aka Soma rikicin Koh asibiti ba'a budewa akallah an kashe family su kusan mutum ishirin, gashi tafara ciwo Wanda gabaki dayan mu Muka tsorata da ciwon nata tamkar bazata tashi ba Saida ta bada yarinyar kafun daga baya Muka sani na shiga tashin hankali bana Wasa ba na Kuma Yi takaicin daga karshe na fawwalawa Allah kome.
Kutsam Allah ya bayyana mana ita a London bayan ta hadu da Najib(Wanda Suka hadu lokacin Yan fashi Suka taresu a gombe har ta dau jaririn sa Yan uwansa na gombe suka Bata 500k)Ashe Dan uwan tane Kuma cikin yardan ubangiji yazo ganin gida Muka hadu da ita Allah ma yasomu Wai ashe da Bata sallah Saida ta zauna dasu ta fara"jinjina lamarin Allah Adewale yayi sai Kuma ya Soma zancen rashin dacewan raba auren amma Suka kekace babu Inda zata koma kawai in zai dawo ya zauna a Libya Bismillah in Kuma ba haka ba Saida ya sallame ta ita shi Kuma Lahab yace bazai bar kasansu saboda mace ba,harga Allah mahaifiyar Nnenna bataso hakan ba Amma batace kome ba,mikewa Lahab yayi a hankali ya musu sallama tare da juyawa zai bar falon a hankali Nazeefi(abulkhari)yace"Dady Zan bika"wani irin shaukine ya cika Lahab a karon farko yaji wani irin shauki da iyaye keji in aka kirasu da suna iyaye.
Da Sauri ya yafito yaron Aiko da saurin sa ya mike ya Kama hannun uban nasa,da mamaki nazeefa(Meera)tace Abul tafiya zakayi ka barni ne? Ai kema jiya tafiyar kikayi Kika barni "ai da Sauri itama tace nima Zan Bika dady gabaki d'aya yaran Suka Kama hannun uban nasu,kuka Deyana(Nnenna) ta sake don a zatonsa tafiya nageria zaiyi dasu,ganin haka Yasa jaddu(kakanta)tambayar Lahab shin Ina zashi da yaran Lahab yaso ya juya yace Masa ai yayan sane Koh bangon duniya zashi dasu Babu Mai bashi permission,Amma darajan tsohon yasa sa kasa magana sai Ade ne yace masa aiki sukazo insha Allah kafun su koma zai dawo dasu zancen makarantan su Kuma karsu damu zai iya kaisu daga nan,.
**********************
Suna komawa gida ba karamin masifa Lahab ya sake ba Yana cewa wallahi in Nnenna ta manta waye Lahab sai ya tuna Mana zai Mata bakin aiki harshi za'a nuna wa iko zasuga iko don wallahi daukar yaran sa yayi,washe gari yakaisu aka musu visa makarantan ma basa zuwa haka zai wuni dasu Suna Hira suna basa labari anan dai yaji labarin Yan gidan su Labiba Wai Usman cousin nata ne kuma son ummin su yake amma ummi Bata sonsa yasha zuga jaddu akan a raba auren a kotu kawai ta daina Zama ita ba aurareyya ba ita ba sakakiya ba karshe Saida ya gwabe Meera kafun ta dakata da labaran ta,yace baison gulma maganar ta Isa don kwata kwata nazeefi ya fita natsuwa.
ran sa ya Kara baci hakan yasa sa kuduri aniyar barin kasar da yaran wallahi sai dai ita ta nemosa,haka Koh akayi ya kammala kome nashi Kuma washe gari da safe zasu bar Libya,da misalin karfe uku na yamma kwance suke a falo Suna Hira Ade ke Basu labarin abotar su da Lahab tun yaranta hotonan su dake cikin system in Lahab ya d'auko Yana ta nuna musu, yaran sosai suke Jin dadi da marmarin zuwa NAGERIA don ya sanar dasu gobe insha Allah zasu tashi.
Knocking na door in akayi,bada izinin shiga Ade yayi Mai gadi ne yace wata ce tazo tace a Mata sallama da Lahab, balance Lahab yayi don haka kawai jikinsa ya basa itane kallon sa Ade yayi ganin baida niyar magana gamai gadi a tsaye yasa sa cewa a ce Mata ta shigo,da sallama ta bude kofar mikewa yaran sukayi suna Mata oyoyo bude hannayen ta tayi ta rungume su da karfi sannan Suka Karasa ta zaune akan kujera a hankali ta ce"Ina wuni Adewale"?dariya ya sake kana yace"nifa yanzun Sunana Nabeel kawai mijinki ke kirana da Adewale Dan Allah kekam ki Bari da Nabeel Kinga yaran Nan na samu Suna kirana uncle Nabeel karkusa su koma cemin uncle Ade Mana"kai Ade Naga dai sunan Kane bana wani ba don haka nikam dashi Zan kiraka"Kuma ai bakai bane Nabeel Ina Nabeel inne"?
ganin Ade Bai Bata amsa ba,Mikewa Lahab yayi yabar falon dakin sa ya shiga ya kwanta Bai fi 20 minutes ba yaji an turo kofar daga Ido yayi ya kalleta sai Kuma ya maida idon ya rufe Yana girgiza kafarsa,karasowa tayi a hankali ta nemi bakin gadon ta zauna"Ina wuni"?kin amsawa yayi batayi fushi ba ta sake cewa"daman nazone na dau yaran mu koma gida Naga yau kusan 1 week basa zuwa makaranta malaman su na complain zasu Fara jarabawa"Nan ma Bai Bata amsa ba haurawa tayi Kan gadon a hankali tasa hannu ta taba kafarsa"maganafa nake maka' wani irin mikewa yayi da karfi ya fizgota da iya karfinsa ya makata akan gadon kana yayi gaggawa hayewa kanta zaro Ido tayi tana kallon sa sai Kuma ta kalli kofa da Sauri bai koyi gizauba illah fuskar ta dayake bi da kallo kawai cikin Al'ajabi tace"in yaran Nan Suka Shigo fa"?
Sai suga abinda uwarsu da ubansu suke"shine abinda yace mata Yana sauke numfashi cikin haushi"harni Zaki nuna wa iyaka ta watoh kinyi kudi kinyi ilimi har kina da bakin da Zaki ce in sake ki Koh?gaji Mai dangi"watoh Ada saboda rashin kowa yasa kike biyayyar Dole badon kina sona ba Koh?toh wallahi zanyi maganin ki in an hanani ke ai baza'a hanani yarana ba"?hawaye ne ya taru a idanunta kana tasa hannu a hankali ta shafa fuskar sa cikin sanyi Hali tace"ka Kara girma sosai dear"?
Make hannun nata yayi sannan a hankali ya kwantar da kansa a wuyan ta wani irin unexpected kiss ya sake Mata Wanda ya sata mikewa da Sauri shima ya maidata kwancen yayi ya danne,Yana cewa wallahi bakin ce na sakeki ba watoh ke aure Usman Koh"?
da Sauri ta girgiza kanta tana maida numfashi a hankali saboda yanayin kwanciyar nasu ba karamin cinnata yake ba"kawai dai Ni yanzun kaga a NAGERIA Ni Mai laifi ce duk da a yanzun Ina da karfin gwuwar tinkarar shariya,Kuma dangin ka basa kauna ta tunda har mahaifiyar ka tayi ikirarin kasheni ai babu wani zancen cigaba da zaman aure da Zan sake a kasarku,tunda Alhamdulilah yanzun na samo asalina".
Duk wannan maganar meya hadashi da auren mu wannan alakar dake tsakanina dake Zaki tsaya akai bawai akan zancen dangina da kasata ba in Kuma akace duka sun chanja ra'ayi a kanki fa"gaskiya Ni yanzun na maka girma Kuma ma Taya Zan iya cewa Wai Kaine mijina wa mutane gaskiya da kunya wallah.........a hankali ya danna bakinsa a nata a hankali ya Soma kissing nata irin kiss Nan ne da ake cewa ci da zuciya watoh cikin zafin Rai da haushi zame bakinsa yayi a nata kana ya tashi akan nata,ganin haka da Kuma yanayin sa yasata rarrafawa da Sauri zata d'auka akan gadon kafafunta farere tass ya Kama tun daga bakin gado ya jata fiiiiiiiii har tsakar gadon jikinsa na rawa ransa sosai ya baci ya Soma magana yana cewa"ki kace kin fi karfin zaman aure Dani koh..........................
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*
dan Allah kayi hakuri karka min haka"tace cikin tashin hankali ganin ya danne kafafunta da nasa kafafun ya Soma Kwabe riga"kaga dan Allah ka maida riganta karfa ka manya yaran mu na falo"zare wandon jikinsa yayi Kara tayi a hanakli ta fizgo jikinta a nasa tana kokarin sauka akan gadon kamota yayi da karfi Yana cire Mata kayan jikinta had'asa ta somayi da Allah amma Saida ya zare dogon rigan jikinta a hankali"yana bin hips nata da kallo ganin yanda kwata kwata yanzun ta sauya Kamar ba Nnenna ba ta Kara cika ta Zama babban mace"
Bayan an natsu Adewale ya maida musu yanda akai suka hadu,anan dai Jaddu yace su Lahab suyi hakuri gaskiya zancen auren sa da Deyana bamai daurewa bane don yanzun Yana bukatar jikansa a kusa dashi bazai iya barinta daga Nan har nageria ba tun tana yarinya batasan menene dadin iyaye ba bazai iya saketa sakaka ba, mahaifan Deyana(Nnenna)Basu so haka ba don su harga Allah Sunsan yarsu nason mijinta amma ka'ida ne a danginsu sai abinda babba ya yanke, kasa hakuri mamar Nnenna taso ta nausar da jaddu amman yace a Kira ita Deyana da kanta, shigowa falon tayi kanta a kasa ta zauna tambayar ta akai Nan tace itakam duk abinda suka yanke shi takeso daman kin raba auren da tayi Ada tayine don ta cika Masa ALKAWARIN data d'auka don haka duk abinda ya yanke yanzun daidai ne.
Adewale yasha mamakin chanjawar Nnenna zuwa Deyana duk da abubuwa da dama sun chanja shekaru sunja amma dai yayi mamakin Ina ta samu sabbin iyaye har Suna ikirarin diyarsu bazata koma naija ba sun manta irin wahalar da Lahab yasha da ita,Koh sun manta Nnenna Yar nageria ce kasa hakuri yayi ya tambaye su ta Ina Nnenna ta Zama diyar su"?nan jaddu ya Soma basa labari cewa shekaru 30 da wani Abu daya wuce sun kasance Suna da arziki sai dai rikicin akida sun musu katuntun sun hanasu sakar wata Rana kawai aka tashi da rikicin akida a Libya fada ya barke bana Wasa ba sun matukar tsorata,Daman a lokacin bakaken fata na shigowa wajen su Neman aiki na aikatau,cikin masu aikin gidan sune da mijinta ta damkawa Deyana tun tana jinjira ta Kuma Basu kudi tace su bar kasar da yarinyar ta don ita a lokacin ta zaci zata mutu ne kasancewar tunda aka Soma rikicin Koh asibiti ba'a budewa akallah an kashe family su kusan mutum ishirin, gashi tafara ciwo Wanda gabaki dayan mu Muka tsorata da ciwon nata tamkar bazata tashi ba Saida ta bada yarinyar kafun daga baya Muka sani na shiga tashin hankali bana Wasa ba na Kuma Yi takaicin daga karshe na fawwalawa Allah kome.
Kutsam Allah ya bayyana mana ita a London bayan ta hadu da Najib(Wanda Suka hadu lokacin Yan fashi Suka taresu a gombe har ta dau jaririn sa Yan uwansa na gombe suka Bata 500k)Ashe Dan uwan tane Kuma cikin yardan ubangiji yazo ganin gida Muka hadu da ita Allah ma yasomu Wai ashe da Bata sallah Saida ta zauna dasu ta fara"jinjina lamarin Allah Adewale yayi sai Kuma ya Soma zancen rashin dacewan raba auren amma Suka kekace babu Inda zata koma kawai in zai dawo ya zauna a Libya Bismillah in Kuma ba haka ba Saida ya sallame ta ita shi Kuma Lahab yace bazai bar kasansu saboda mace ba,harga Allah mahaifiyar Nnenna bataso hakan ba Amma batace kome ba,mikewa Lahab yayi a hankali ya musu sallama tare da juyawa zai bar falon a hankali Nazeefi(abulkhari)yace"Dady Zan bika"wani irin shaukine ya cika Lahab a karon farko yaji wani irin shauki da iyaye keji in aka kirasu da suna iyaye.
Da Sauri ya yafito yaron Aiko da saurin sa ya mike ya Kama hannun uban nasa,da mamaki nazeefa(Meera)tace Abul tafiya zakayi ka barni ne? Ai kema jiya tafiyar kikayi Kika barni "ai da Sauri itama tace nima Zan Bika dady gabaki d'aya yaran Suka Kama hannun uban nasu,kuka Deyana(Nnenna) ta sake don a zatonsa tafiya nageria zaiyi dasu,ganin haka Yasa jaddu(kakanta)tambayar Lahab shin Ina zashi da yaran Lahab yaso ya juya yace Masa ai yayan sane Koh bangon duniya zashi dasu Babu Mai bashi permission,Amma darajan tsohon yasa sa kasa magana sai Ade ne yace masa aiki sukazo insha Allah kafun su koma zai dawo dasu zancen makarantan su Kuma karsu damu zai iya kaisu daga nan,.
**********************
Suna komawa gida ba karamin masifa Lahab ya sake ba Yana cewa wallahi in Nnenna ta manta waye Lahab sai ya tuna Mana zai Mata bakin aiki harshi za'a nuna wa iko zasuga iko don wallahi daukar yaran sa yayi,washe gari yakaisu aka musu visa makarantan ma basa zuwa haka zai wuni dasu Suna Hira suna basa labari anan dai yaji labarin Yan gidan su Labiba Wai Usman cousin nata ne kuma son ummin su yake amma ummi Bata sonsa yasha zuga jaddu akan a raba auren a kotu kawai ta daina Zama ita ba aurareyya ba ita ba sakakiya ba karshe Saida ya gwabe Meera kafun ta dakata da labaran ta,yace baison gulma maganar ta Isa don kwata kwata nazeefi ya fita natsuwa.
ran sa ya Kara baci hakan yasa sa kuduri aniyar barin kasar da yaran wallahi sai dai ita ta nemosa,haka Koh akayi ya kammala kome nashi Kuma washe gari da safe zasu bar Libya,da misalin karfe uku na yamma kwance suke a falo Suna Hira Ade ke Basu labarin abotar su da Lahab tun yaranta hotonan su dake cikin system in Lahab ya d'auko Yana ta nuna musu, yaran sosai suke Jin dadi da marmarin zuwa NAGERIA don ya sanar dasu gobe insha Allah zasu tashi.
Knocking na door in akayi,bada izinin shiga Ade yayi Mai gadi ne yace wata ce tazo tace a Mata sallama da Lahab, balance Lahab yayi don haka kawai jikinsa ya basa itane kallon sa Ade yayi ganin baida niyar magana gamai gadi a tsaye yasa sa cewa a ce Mata ta shigo,da sallama ta bude kofar mikewa yaran sukayi suna Mata oyoyo bude hannayen ta tayi ta rungume su da karfi sannan Suka Karasa ta zaune akan kujera a hankali ta ce"Ina wuni Adewale"?dariya ya sake kana yace"nifa yanzun Sunana Nabeel kawai mijinki ke kirana da Adewale Dan Allah kekam ki Bari da Nabeel Kinga yaran Nan na samu Suna kirana uncle Nabeel karkusa su koma cemin uncle Ade Mana"kai Ade Naga dai sunan Kane bana wani ba don haka nikam dashi Zan kiraka"Kuma ai bakai bane Nabeel Ina Nabeel inne"?
ganin Ade Bai Bata amsa ba,Mikewa Lahab yayi yabar falon dakin sa ya shiga ya kwanta Bai fi 20 minutes ba yaji an turo kofar daga Ido yayi ya kalleta sai Kuma ya maida idon ya rufe Yana girgiza kafarsa,karasowa tayi a hankali ta nemi bakin gadon ta zauna"Ina wuni"?kin amsawa yayi batayi fushi ba ta sake cewa"daman nazone na dau yaran mu koma gida Naga yau kusan 1 week basa zuwa makaranta malaman su na complain zasu Fara jarabawa"Nan ma Bai Bata amsa ba haurawa tayi Kan gadon a hankali tasa hannu ta taba kafarsa"maganafa nake maka' wani irin mikewa yayi da karfi ya fizgota da iya karfinsa ya makata akan gadon kana yayi gaggawa hayewa kanta zaro Ido tayi tana kallon sa sai Kuma ta kalli kofa da Sauri bai koyi gizauba illah fuskar ta dayake bi da kallo kawai cikin Al'ajabi tace"in yaran Nan Suka Shigo fa"?
Sai suga abinda uwarsu da ubansu suke"shine abinda yace mata Yana sauke numfashi cikin haushi"harni Zaki nuna wa iyaka ta watoh kinyi kudi kinyi ilimi har kina da bakin da Zaki ce in sake ki Koh?gaji Mai dangi"watoh Ada saboda rashin kowa yasa kike biyayyar Dole badon kina sona ba Koh?toh wallahi zanyi maganin ki in an hanani ke ai baza'a hanani yarana ba"?hawaye ne ya taru a idanunta kana tasa hannu a hankali ta shafa fuskar sa cikin sanyi Hali tace"ka Kara girma sosai dear"?
Make hannun nata yayi sannan a hankali ya kwantar da kansa a wuyan ta wani irin unexpected kiss ya sake Mata Wanda ya sata mikewa da Sauri shima ya maidata kwancen yayi ya danne,Yana cewa wallahi bakin ce na sakeki ba watoh ke aure Usman Koh"?
da Sauri ta girgiza kanta tana maida numfashi a hankali saboda yanayin kwanciyar nasu ba karamin cinnata yake ba"kawai dai Ni yanzun kaga a NAGERIA Ni Mai laifi ce duk da a yanzun Ina da karfin gwuwar tinkarar shariya,Kuma dangin ka basa kauna ta tunda har mahaifiyar ka tayi ikirarin kasheni ai babu wani zancen cigaba da zaman aure da Zan sake a kasarku,tunda Alhamdulilah yanzun na samo asalina".
Duk wannan maganar meya hadashi da auren mu wannan alakar dake tsakanina dake Zaki tsaya akai bawai akan zancen dangina da kasata ba in Kuma akace duka sun chanja ra'ayi a kanki fa"gaskiya Ni yanzun na maka girma Kuma ma Taya Zan iya cewa Wai Kaine mijina wa mutane gaskiya da kunya wallah.........a hankali ya danna bakinsa a nata a hankali ya Soma kissing nata irin kiss Nan ne da ake cewa ci da zuciya watoh cikin zafin Rai da haushi zame bakinsa yayi a nata kana ya tashi akan nata,ganin haka da Kuma yanayin sa yasata rarrafawa da Sauri zata d'auka akan gadon kafafunta farere tass ya Kama tun daga bakin gado ya jata fiiiiiiiii har tsakar gadon jikinsa na rawa ransa sosai ya baci ya Soma magana yana cewa"ki kace kin fi karfin zaman aure Dani koh..........................
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*
dan Allah kayi hakuri karka min haka"tace cikin tashin hankali ganin ya danne kafafunta da nasa kafafun ya Soma Kwabe riga"kaga dan Allah ka maida riganta karfa ka manya yaran mu na falo"zare wandon jikinsa yayi Kara tayi a hanakli ta fizgo jikinta a nasa tana kokarin sauka akan gadon kamota yayi da karfi Yana cire Mata kayan jikinta had'asa ta somayi da Allah amma Saida ya zare dogon rigan jikinta a hankali"yana bin hips nata da kallo ganin yanda kwata kwata yanzun ta sauya Kamar ba Nnenna ba ta Kara cika ta Zama babban mace"