Sashe 78
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Iyayen sulaiman sunso Hana d'ansu auren Amina a matsayinta na bazawara Amma sulaiman ya nace tare da rantsewa in ba'a Bari ya aure Amina ba bazai taba aure ba,babu yanda iyayen Suka iya haka aka daura musu aure da Amina bayan d'aurin auren nasu ne Amina tadau million daya daga cikin gadonta ta baiwa yayanta muneeru akan ya cigada da kula da gidan su sauran biyun ta baiwa mijinta sulaiman tare da rokonsa su koma cikin gombe yanda zata ringa ganin y'ay'an ta akai akai Allah sarki akace Mai sonka dole yaso naka,baiyi musu ba Suka tattaro Suka dawo cikin gombe haya ya Kama musu,da kudinta data basa ya Kama shago Yana Saro Kaya daga kasar inyamurai Yama zubawa Yana sairuwa.
Cikin kankanin lokaci Sulaiman yayi kudi na ban mamaki sosai harziki ta bude Masa Harya biya Amina(Mami)kudinta ya tsaya da kafafunsa,Amina ta koma makaranta ta cigaba da karatun ta sannan duk sati tana zuwa taga yaranta inta tashi tafiya haka zasuyita kuka zasu bita,wata Rana ta daukesu suje su kwana wata Rana Kuma saidai ta barsu.
Amrat(badawiyya karama)ta taso a wajen dangin mahaifiyarta cikin rashin isheshen kula don yarinyar ta taso ba'a Mata kwaba Bata da kunya wani zuwa da jafar yayi dubata a can garin su badawiyya(Adamawa)yaje ya tarar da irin rashin kunyar da Amrat ke zubawa a ranan ya tattarota Suka dawo gombe da karfin Isa don dangin sunso hanawa ya nuna musu suke da iko da Amrat,daga lokacin rikon Amrat ya dawo hannun jafar wanda a lokacin sun bar cotes ya dau daya daga cikin gidajen da ya mallaka na mahaifinsu ya koma ciki.
Mami ta sake haihuwa bayan auren ta da sulaiman,sun samu Yaya hudu bayan su Lahab,Mahraz mufeeda wasila sai Yusuf karami da ake shayarwa yanzun,rayuwa tama wannan masoya dadi kudi iya kudi sulaiman nadashi tuni yabar harkan kasuwa ya tsunduma a gomnati ana damawa dashi sosai ya kera gida Mai kyau suka koma ciki,itama Amina yanzun ta Zama Hajiya Matan manya ga business nata da take a cikin gida kudi na shigowa hannunta sosai, d'aga inno da dan uwanta tayi ta dawo dasu cikin gombe gida ta sai musu Mai shegen kyau daman muneeru ya Jima da aure tun kafun a haifi su Lahab Yana d'a daya mustapha,da matarsa salamatu sosai zaman salamatu da inno ya kasance wani iri abun ba dadi Sam lokacin da Mami ta kawosu birni sai abin yafi lokacin da suke kauye sosai inno ta tisa salamatu a gaba ranan da salamatu ta kasa hakurin zagin da inno ke Mata ta shiga ramawa.
Shigowar muneeru kenan ya tsinkayi zagin da salamatu kema uwar sa Nan ransa ya baci yace saita bar Masa gida ganin irin kukan da dansu dayayi wayo yake Jin abinda baban sa yace,yasa muneeru hakura amma fa ya tattara yanasa-yanasa da salamatu da dansu sunbar gidan,karamin gida Mami ta basa kudi ya saya suka koma ciki,daman Yana kasuwan ci,suka cigaba da zaman rufen asiri da matarsa bakin su alekum.
Iyayen sulaiman sunki dawowa birni a ganinsu bazasu iya barin tushen suba gida ya kera musu a can rugansu Mai kyau Suka koma rayuwar birni a kauye.
*******************
Inda asalin abotar su Lahab ta samune ata dalilin unguwan su daya tun Suna yara Lahab nason zancen ball haka yake Sasa kullum sai ya zame jiki ya fita arean su Nabeel suje suyita buga ball kullum in sun hadu da Nabeel sun buga ball basa gamawa lafiya sai sunyi fada Wasa Wasa har abota ta Fara atsakanin su suyi fada su shirya Lahab kullum in sun gama Wasa sai yabi Nabeel gidan su suci abinci wata Rana Kuma Addar Nabeel mubeena ta koresa.
Kullum in ya fita haka Abbu zaiyita fada akan a daina barin sa Yana fita hakan bazai hana gobe ya fita ba,a hankali suka Fara wayewa da juna Nabeel nad'an zuwa gidan su Lahab shida addan sa,Amma haka Mamu zata koresu ta hanasu shigo musu gida Wai y'ay'an talakawa,makarantan su Nabeel government ne tana manne da private Inda Lahab ke ciki wata Rana da aka kawo Lahab makaranta aka saukesu a gate saiga Nabeel da addan sa zasu Shiga makarantan su Aiko abin nema ya samu tun daga Nan Lahab ya gane gudu a makarantan su yazo nasu nabeel,su Kuma malamai su korasa akan ya koma makarantan su daga ya fita Nabeel zai sulale ya bisa su shiga yawo unguwa unguwa,kutsam aka kawo Sabon dalibi dan yarobawa a ajin su Lahab Mai shegen taurin kai.
Lahab Adewale Nabeel abotar su taci gaba dakin karatunsu sai yawan yawo tun Suna primary 4,duk irin tsanar da baban Ade ke gwada musu da kyankyami da Mamu ke nuna musu baisa su sun rabu ba kullum abotar su Kara gaba dake,saidai Kuma duk yanda kake da mutum biyu Dole zakafi Jin d'aya sama da d'ayan toh hakan take a wajen su Lahab yafi kaunar Adewale haka yafi yin sirri dashi Abba baya nuna wa a gaban idon Nabeel dan Adewale ba karamin kauna yake ma Lahab ba.
An dawo labari......
*****************
Lahab Kam shuru yayi kansa a kasa har Mami ta gama zayyana musu labarin Family su,sai yanzun ya gane dalilin dayasa ta aure mahaifinsu Wanda kullum Addayiya da Mamu ke goran ta musu mamin su Yar kwadayine,Amma yawancin abinda ta fada yasassan su.
Mikewa yayi a hankali ya nufi kofar,kiransa Mami tayi ba musu ya juyo ya dawo kallonsa tayi tace,Lahab ka fita a harkan yaran Mamu Ina rabaka da yaran matan Nan,sannan ka dawo anjima zamu fita bafa Zan hakura da zancen Nan yasha a banzaba"?gyada Mata Kai kawai yayi yabar gidan Yana fita a kofar gidan ya durkusa ya Soma kuka bilhakki da gaskiya sosai yakejin wani irin tausayin mahaifin su don duk da ya rasu Suna da hotonsa dashi da baban Amrat(Alhussan),ashe haka babansa yasha wahala akan Mami sanan har Mami tanada bakin cewa Mamu Bata kaunar ta,duk irin abubuwan da ita ta Mata ai tun farko ita ta Fara jawo fadan.
Alhaji sulaiman daya sharo layin nasu ganin Lahab duke Yana kuka yasa sa parking na motarsa ya sauka a motar in,karasowa yayi kusa da Lahab yasa hannu ya dago kansa da yayi shabe shabe da hawaye a tunanin sa Rahab ne"haba Rahab ya zakazo ka zauna kamar an maka wani Abu Koh mamin taku tace maka wani Abune"?girgiza Masa Kai kawai Lahab yayi baice kome ba"toh Koh akan Hana maminku Kai Kara ne kake kuka"rasa abin cewa Lahab yayi kawai ya d'aga Masa Kai alamun eh"toh tashi muje ciki saimu fita da mamin naku,ba musu ya mike suka Shiga cikin gida har lokacin Rahab da Mami na falon.
Anje station Mami ta shigar da korafi akan abinda farida tace wa danta, police da kansu Suka shiga mota sai gidan su farida amma Kash da zuwan su Suka tarar da mutuwar mahaifiyarta ana zaman makoki sannan annemi farida an rasa,karshe dai dole Mami tayi hakuri da maganar bayan yarjejeniyar da aka aje duk wani mummunan Abu daya faru da d'anta alhakinsa na wuyan farida za'a neme mahaifinta.
Bayan bikin su Anwar gida ya koma Kamar yanda yake sai Kewan mutane biyu da ake musamman umaima,gwara Anwar ana gari d'aya,Hankalin Mamu ya kwanta yanzun babu kowa a gabanta sai Shareef shi Kuma ya girma,su Lahab sun Fara jarabawan second term,yau Friday ayaune sukayi last paper nasu na English Kuma kwalli daya sukayi.
Bayan sati daya da jarabawan yau Tuesday ayaune sukazo karban report card nasu gabaki dayan su SSS 3 Suka taru waje d'aya ana hotona photographer musamman aka Kira ana d'add'aukan hoto harda malamai masu manyan waya irin su Lahab duk sunata d'auka da nasu, coper da Lahab Suka Masa duka Yana staff room su Lahab Suka nufi staff in dukansu uku Suka duka suna basa hakuri don daga wannan Rana ba lallai bane a sake haduwa don wasu ba'a makarantan zasuyi paper ba, shima coper in zai koma garinsu ya gama service sukaran kansu ss3 daga wannan time babu tabbacin zasu dawo third time babu grante Don a lokacin zaman gida ake turasu suyi ace su jira register waec,sosai copern yaji dadin hakurin da Suka basa Harya zaro wayarsa ya fito waje yace suzo su tsaya, ya baiwa wani malami ya daukesu zai aje na tarihi, Lahab ma wayarsa ya bayar a d'auka dashi sosai sukayi hotona bana Wasa ba.
Zame jiki Lahab yayi a cikin yara ya nufi ajin su, Nnenna ne zaune waje d'aya kowa ka gani da abinda yake wasu na Wasa wasu na hotona wasu na karban number juna sabanin ita zaune babu wanda yace tazo suyi hoto Koh taje suyi,karasowa Inda take yayi yasa hannu ya Kama nata tare da mikar da ita ya Soma tafiya tana binsa,daman jakanta na bayan ta"Ina wayarki"shine tambayar da ya Mata Mika Masa wayar tayi"har Kan floor insu yajata Suka tsaya wayarsa da nata ya bayar yace a daukesu sosai aka shiga daukar su sannan wasu na shiga hoton anayi dasu kankace me duk yawancin class mate nasu duk sunyita daukar hoto da Nnenna da Lahab,su Adewale ma sunzo sun shiga hoton Nabeel nata mamakin alakar dake tsakanin Lahab da Nnenna duk da ya tambaye Lahab Lahab yace Masa friendship ne a tsakanin su amma baice kome ba saidai shikam Sam Bai kaunar Nnenna da Lahab kwata kwata amma tunda dai school life ne dole wata Rana zasu rabu.
Cikin kankanin lokaci Sulaiman yayi kudi na ban mamaki sosai harziki ta bude Masa Harya biya Amina(Mami)kudinta ya tsaya da kafafunsa,Amina ta koma makaranta ta cigaba da karatun ta sannan duk sati tana zuwa taga yaranta inta tashi tafiya haka zasuyita kuka zasu bita,wata Rana ta daukesu suje su kwana wata Rana Kuma saidai ta barsu.
Amrat(badawiyya karama)ta taso a wajen dangin mahaifiyarta cikin rashin isheshen kula don yarinyar ta taso ba'a Mata kwaba Bata da kunya wani zuwa da jafar yayi dubata a can garin su badawiyya(Adamawa)yaje ya tarar da irin rashin kunyar da Amrat ke zubawa a ranan ya tattarota Suka dawo gombe da karfin Isa don dangin sunso hanawa ya nuna musu suke da iko da Amrat,daga lokacin rikon Amrat ya dawo hannun jafar wanda a lokacin sun bar cotes ya dau daya daga cikin gidajen da ya mallaka na mahaifinsu ya koma ciki.
Mami ta sake haihuwa bayan auren ta da sulaiman,sun samu Yaya hudu bayan su Lahab,Mahraz mufeeda wasila sai Yusuf karami da ake shayarwa yanzun,rayuwa tama wannan masoya dadi kudi iya kudi sulaiman nadashi tuni yabar harkan kasuwa ya tsunduma a gomnati ana damawa dashi sosai ya kera gida Mai kyau suka koma ciki,itama Amina yanzun ta Zama Hajiya Matan manya ga business nata da take a cikin gida kudi na shigowa hannunta sosai, d'aga inno da dan uwanta tayi ta dawo dasu cikin gombe gida ta sai musu Mai shegen kyau daman muneeru ya Jima da aure tun kafun a haifi su Lahab Yana d'a daya mustapha,da matarsa salamatu sosai zaman salamatu da inno ya kasance wani iri abun ba dadi Sam lokacin da Mami ta kawosu birni sai abin yafi lokacin da suke kauye sosai inno ta tisa salamatu a gaba ranan da salamatu ta kasa hakurin zagin da inno ke Mata ta shiga ramawa.
Shigowar muneeru kenan ya tsinkayi zagin da salamatu kema uwar sa Nan ransa ya baci yace saita bar Masa gida ganin irin kukan da dansu dayayi wayo yake Jin abinda baban sa yace,yasa muneeru hakura amma fa ya tattara yanasa-yanasa da salamatu da dansu sunbar gidan,karamin gida Mami ta basa kudi ya saya suka koma ciki,daman Yana kasuwan ci,suka cigaba da zaman rufen asiri da matarsa bakin su alekum.
Iyayen sulaiman sunki dawowa birni a ganinsu bazasu iya barin tushen suba gida ya kera musu a can rugansu Mai kyau Suka koma rayuwar birni a kauye.
*******************
Inda asalin abotar su Lahab ta samune ata dalilin unguwan su daya tun Suna yara Lahab nason zancen ball haka yake Sasa kullum sai ya zame jiki ya fita arean su Nabeel suje suyita buga ball kullum in sun hadu da Nabeel sun buga ball basa gamawa lafiya sai sunyi fada Wasa Wasa har abota ta Fara atsakanin su suyi fada su shirya Lahab kullum in sun gama Wasa sai yabi Nabeel gidan su suci abinci wata Rana Kuma Addar Nabeel mubeena ta koresa.
Kullum in ya fita haka Abbu zaiyita fada akan a daina barin sa Yana fita hakan bazai hana gobe ya fita ba,a hankali suka Fara wayewa da juna Nabeel nad'an zuwa gidan su Lahab shida addan sa,Amma haka Mamu zata koresu ta hanasu shigo musu gida Wai y'ay'an talakawa,makarantan su Nabeel government ne tana manne da private Inda Lahab ke ciki wata Rana da aka kawo Lahab makaranta aka saukesu a gate saiga Nabeel da addan sa zasu Shiga makarantan su Aiko abin nema ya samu tun daga Nan Lahab ya gane gudu a makarantan su yazo nasu nabeel,su Kuma malamai su korasa akan ya koma makarantan su daga ya fita Nabeel zai sulale ya bisa su shiga yawo unguwa unguwa,kutsam aka kawo Sabon dalibi dan yarobawa a ajin su Lahab Mai shegen taurin kai.
Lahab Adewale Nabeel abotar su taci gaba dakin karatunsu sai yawan yawo tun Suna primary 4,duk irin tsanar da baban Ade ke gwada musu da kyankyami da Mamu ke nuna musu baisa su sun rabu ba kullum abotar su Kara gaba dake,saidai Kuma duk yanda kake da mutum biyu Dole zakafi Jin d'aya sama da d'ayan toh hakan take a wajen su Lahab yafi kaunar Adewale haka yafi yin sirri dashi Abba baya nuna wa a gaban idon Nabeel dan Adewale ba karamin kauna yake ma Lahab ba.
An dawo labari......
*****************
Lahab Kam shuru yayi kansa a kasa har Mami ta gama zayyana musu labarin Family su,sai yanzun ya gane dalilin dayasa ta aure mahaifinsu Wanda kullum Addayiya da Mamu ke goran ta musu mamin su Yar kwadayine,Amma yawancin abinda ta fada yasassan su.
Mikewa yayi a hankali ya nufi kofar,kiransa Mami tayi ba musu ya juyo ya dawo kallonsa tayi tace,Lahab ka fita a harkan yaran Mamu Ina rabaka da yaran matan Nan,sannan ka dawo anjima zamu fita bafa Zan hakura da zancen Nan yasha a banzaba"?gyada Mata Kai kawai yayi yabar gidan Yana fita a kofar gidan ya durkusa ya Soma kuka bilhakki da gaskiya sosai yakejin wani irin tausayin mahaifin su don duk da ya rasu Suna da hotonsa dashi da baban Amrat(Alhussan),ashe haka babansa yasha wahala akan Mami sanan har Mami tanada bakin cewa Mamu Bata kaunar ta,duk irin abubuwan da ita ta Mata ai tun farko ita ta Fara jawo fadan.
Alhaji sulaiman daya sharo layin nasu ganin Lahab duke Yana kuka yasa sa parking na motarsa ya sauka a motar in,karasowa yayi kusa da Lahab yasa hannu ya dago kansa da yayi shabe shabe da hawaye a tunanin sa Rahab ne"haba Rahab ya zakazo ka zauna kamar an maka wani Abu Koh mamin taku tace maka wani Abune"?girgiza Masa Kai kawai Lahab yayi baice kome ba"toh Koh akan Hana maminku Kai Kara ne kake kuka"rasa abin cewa Lahab yayi kawai ya d'aga Masa Kai alamun eh"toh tashi muje ciki saimu fita da mamin naku,ba musu ya mike suka Shiga cikin gida har lokacin Rahab da Mami na falon.
Anje station Mami ta shigar da korafi akan abinda farida tace wa danta, police da kansu Suka shiga mota sai gidan su farida amma Kash da zuwan su Suka tarar da mutuwar mahaifiyarta ana zaman makoki sannan annemi farida an rasa,karshe dai dole Mami tayi hakuri da maganar bayan yarjejeniyar da aka aje duk wani mummunan Abu daya faru da d'anta alhakinsa na wuyan farida za'a neme mahaifinta.
Bayan bikin su Anwar gida ya koma Kamar yanda yake sai Kewan mutane biyu da ake musamman umaima,gwara Anwar ana gari d'aya,Hankalin Mamu ya kwanta yanzun babu kowa a gabanta sai Shareef shi Kuma ya girma,su Lahab sun Fara jarabawan second term,yau Friday ayaune sukayi last paper nasu na English Kuma kwalli daya sukayi.
Bayan sati daya da jarabawan yau Tuesday ayaune sukazo karban report card nasu gabaki dayan su SSS 3 Suka taru waje d'aya ana hotona photographer musamman aka Kira ana d'add'aukan hoto harda malamai masu manyan waya irin su Lahab duk sunata d'auka da nasu, coper da Lahab Suka Masa duka Yana staff room su Lahab Suka nufi staff in dukansu uku Suka duka suna basa hakuri don daga wannan Rana ba lallai bane a sake haduwa don wasu ba'a makarantan zasuyi paper ba, shima coper in zai koma garinsu ya gama service sukaran kansu ss3 daga wannan time babu tabbacin zasu dawo third time babu grante Don a lokacin zaman gida ake turasu suyi ace su jira register waec,sosai copern yaji dadin hakurin da Suka basa Harya zaro wayarsa ya fito waje yace suzo su tsaya, ya baiwa wani malami ya daukesu zai aje na tarihi, Lahab ma wayarsa ya bayar a d'auka dashi sosai sukayi hotona bana Wasa ba.
Zame jiki Lahab yayi a cikin yara ya nufi ajin su, Nnenna ne zaune waje d'aya kowa ka gani da abinda yake wasu na Wasa wasu na hotona wasu na karban number juna sabanin ita zaune babu wanda yace tazo suyi hoto Koh taje suyi,karasowa Inda take yayi yasa hannu ya Kama nata tare da mikar da ita ya Soma tafiya tana binsa,daman jakanta na bayan ta"Ina wayarki"shine tambayar da ya Mata Mika Masa wayar tayi"har Kan floor insu yajata Suka tsaya wayarsa da nata ya bayar yace a daukesu sosai aka shiga daukar su sannan wasu na shiga hoton anayi dasu kankace me duk yawancin class mate nasu duk sunyita daukar hoto da Nnenna da Lahab,su Adewale ma sunzo sun shiga hoton Nabeel nata mamakin alakar dake tsakanin Lahab da Nnenna duk da ya tambaye Lahab Lahab yace Masa friendship ne a tsakanin su amma baice kome ba saidai shikam Sam Bai kaunar Nnenna da Lahab kwata kwata amma tunda dai school life ne dole wata Rana zasu rabu.