Sashe 114
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kusan a Yan kwanakin Nan sai na ringa mafarki akan yarona Yana cewa na nemi gidan Alhaji naje nakai abinda ya bani,Koh bayan shekaru darine indai Ina da Rai unguwan bazai bace min ba saidai Kuma na kasa gane gidan dayake anyi gine-gine na zamani Kuma masu kyau don ashekarun baya kaf unguwan gidan Alhaji ne Mafi kyau sauran duk na talakawa ne Amma yanzun Naga ba haka bane,kutsam wata Rana Allah ya hadani da wannan yaro Adewale nake Masa kwatance gidan yace min yasan gidan don dan gidan abokin sane saidai babu lafiya don yaron gidan yasha guba Allah ya Masa rasuwa Nan yake bani labarin abinda ke faruwa,haka kawai naji hankali na ya tashi Kuma naji yaron ya kwantamin a rai anan nake basa labarin abinda ya kawoni,amma yace gaskiya zuwana gidan yanzun akwai hatsari, Inna yarda dashi muje ya nemamin gida na zauna zasu daukaka Kara akan lamarin ayi kome a gaban Sharia abi musu hakkin su, salati jama'ar dake code in suka sake,buga guduman sa Alkali yayi kowa ya nutsu,Neman ganin vedio akayi Mika musu wayan sa yayi aka zare memory,had'a kayan kallo akayi babba yanda kowa dake zaune acikin code in zai gani,ummu Kam sharkaf tayi da zuba,haka uzaifa hankalin sa ya tashi, wato mutumin da ya nuna baya kaunar wani Koh ance yama wannan Abu baza'a Yi mamaki ba da ace Mamu ce Babu Wanda zaiji dar don ansan Bata son mami Amma Wai ummu mikewa tayi ta Soma rantse rantse,malama Khadija Nan kotune ki kiyaye komawa tayi ta zauna hankali a tashe.
Haskene irin na films in da Babu colour amma ras ake ganin fuskar mutane,falone irin na da Alhaji sulaiman na tsaye sai Khadija daken zaune akan kujera cikin dari dari Suna magana"gaskiya kaf duniya Babu Wanda na tsana irin Amina"Kuma Zan iyayin kome don Naga bayan ta"gyada Kai Alhaji sulaiman yayi sai Kuma yace"karki damu nida kike ganina innan tsohon saurayin tane amma ganin Mai kudi yasa ta auresa ta barni don haka nima fansa nakeson d'auka a kanta Kuma Koh nawa Zan iya kashewa don ganin bayanta Ni aguna kudi ba kome bane"gyara Zama Khadija tayi tace watoh yanzun ka nemenine dan mu had'a hannu dakai mu raba auren nasu Koh yaya don nidai kome Zan iya Amma Banda kisa bazan iya kisa ba"
Karkiji kome Ina dai kin amince Zaki had'a hannu Dani"eh na amince"toh ke mekike so ayi Mata"Ni bani da buri daya wuce Naga Babu ita a cikin gidan, haka cikin dake jikinta babu shi shine burina,itace tazo a baya sannan tana kokarin mallake kome na gidan Kuma Ni na tsaneta so nake mu Kulla Mata sharri Wanda zaisa Alhaji da kansa yaji ya tsaneta Kuma ya saketa tabar gidan cikin jikinta Kuma so nake ya zube Babu shi"an gama karkiji kome basai an Mata sharri ba ni Ina da malami Kuma harma yamin aiki akanta,waro Ido Khadija tayi tace malami Kuma nida nace ayi Abu na sharri Kuma a samu maganin zubda ciki"?
Karkiji kome wannan zaifi yin aiki farat daya sai Kuma ya shiga daki ya fito hannunsa dauke da wani laida fito da wani yadi yayi ya Mika Mata Amma ba'a ganin wani kalane saboda Babu colour a vedion Amma sunajin tambayar da Khadija ta Masa"wannan Jan Kellen fa malam"?Mika Mata wasu layu uku yayi again bai Bata amsa ba ya sake Mika Mata wani sweet"karba tayi tana jujjuyawa a hannunta kana ta sake jefo Masa tambaya"wannan Jan sweet in ki tabbatar Alhaji yasha shi Koh a abinsha Koh a hakansa wannan kelle Kuma Zaki shimfida ne a kasan zanin gadon da zai kwanta saiki jera wannan layun duka uku a kasan filonsa ki tabbatar Babu Wanda ya kwanta akan shimfidar Koh Shan abinnan sai shi kadai"
Toh meye ma'anan hakan Kuma Ni a zatonsa ai Amina ce za'a ma magani ba Alhaji ba"wannan kikayi abinda nace Miki toh shikenan kaf duniya Babu Wanda Alhaji zaiji ya tsana sama da kome a duniya...............sai Kuma Sukaga Alhaji ya juyo ya kalle window Yana cewa waye a wajen sai Kuma Sukaga camera na gudu Yana haska kasa shikenan Kuma saiya dauke"innalilahi na shiga uku salati kawai ke tashi a kotu sannan lauya ya nemi ganin Khadija fitowa ummu tayi sai hawaye take tazo ta tsaya tambayar da aka jefo Mata yafi kome daga Mata hankali"watoh menene gaskiyar alakarsu da sulaiman Kuma zargin da ake gaskiya ne abinda sulaiman ya sata shita aikata washe gari Alhassan ya tashi da ciwon kafa"?
Tabbas nasan irin wannan Rana na zuwa shiyasa tun farko naso na sanar da hakikanin gaskiyar abinda ke damun Alhaji tun kafun yabar duniya amma sulaiman yayimin barazana da rayuwata mundin na furta ainahin abun saiya ga bayana"kotu ta tambaye ki hakikanin Al'amarin batace ki kamo wata jawabi ba"shin Menene alakarki da sulaiman? gaskiya bamu da wata alaka a tsakanin mu asali ma wata Rana Dana fita a gida ya tareni yace Yana so muyi magana naji tsoro ainun Amma lokacin da naji yacemin saurayin Amina ne nada, Kuma aiki yake so muyi tare zai biyani kudi masu makudan yawan gaske Jin zancen kudi yasa na amince muka saka rana da waje Muka hadu a Randa muka zauna muna tattaunawa yaron bubaja ya ganmu Kuma muka gansa munso ya tsaya amma haka yaki tsayuwa ya gudu hankali na ya tashi shiyasa nace Nina fasa aikin Amma yace Dole nayi abinda ya sani zancen d'an bubaja Kuma in zuba Ido zancen Nan babu Wanda Zai sani.
dana dawo gida nayita dari-dari dasu bubaja gani nake Kamar zasu tonamin asiri Amma hakan bai hanani narkar da sweet Inda sulaiman ya bani a shayin surkina ba haka zalika na shimfida Kellen Nan da laya a daren na langwabe da sunan rashin lafiya na dau uzaifa na kaiwa Addayiya a daren ta kwana dashi don nasan tabbas ba kwanan Amina bane Kuma Amina bazata yarda ta karbi uzaifa a hannun Addayiya ba Kuma haka zalika Addayiya bazata kwana da uzaifa ba daki d'aya da mijinta duk da lokacin yarone karami,Aiko hakata ta cimma ruwa washe gari ya tashi da ciwon kafa Amma haka ya d'aure yaje masallaci daman Ina fakonsa Yana fita na shigo sashen nasu Alhamdulilah Babu Wanda ya ganni harna Shiga na Ciro abinda nasa Masa sauran shayin ma na zubar a toilet,lokacin da nazo fita a dakin karaf Muka hadu da Addayiya Nan na Soma Kame Kamen Mara gaskiya kana nace Mata nazo duba uzaifa ne Yaya kwana"dayake ita Bata kawo mummunan Abu a ranta ba Kuma Bata tambaye ni Jan Kellen dake hannuna a nannade ba tace min in zanzo duba yarona Saida asuba zanzo uzaifan dan yayene,kana ta daukesa ta bani nabar sashen su.
Hankali na ya tashi lokacin da Naga surkina sai ciwa ce ciwa ce yake tun ranar dana saka Masa abubuwan Nan, hankali tashe na koma wajen sulaiman anan yake cewa ai maganin haka yake Nan da wata uku zanga abinda zai faru Aiko Nan da wata uku Alhaji ya rasu, hankali tashe naje na samu sulaiman akan gaskiya Ni Zan tona asirin gaskiyar abinda ya faru kudi sulaiman ya bani bana Wasa ba Kuma ya rantse da Allah Ina fadan gaskiya sai yayi ajalina,Ni Kuma haka na amshi kudin nazo naci gaba da rayuwata na watsar da kome Amma daga baya na fahimci dalilin amfani dani da sulaiman yayi watoh saboda Amina ta dawo garesa.
Uhmmmm ummu na gama bayani lauyan su Adewale ya mike Yana cewa" ya Mai shariya wannan Sharia da muke da Wanda ake yanzun Yana da banbanci an shigar da Sharia ne cikin shari'a Babu alakar kisan Abraham da Kuma wannan gabatar da shaidu da ake,gyada Kai Alkali yayi yace a tsare Masa sulaiman kana a cigaba da shari'an su Lahab shin lauya nada hujoji dazai Kare Wanda ake zargi"kwarai ma kuwa Ina dasu,toh Bismillah ka gabatarwa da code hujojinka"Kiran Nabeel lauya yayi dam dam haka zuciyar sa ta amsa mikewa yayi a dake yazo ya tsaya a Inda aka tanada"code zataso sanin cikekken sunan ka"Sunana Nabeel Muhammad"zaka iya sanar da kotu alakar dake tsakanin ka da Wanda ake tuhuma dasa hannun sa a kisan Abraham"abokina ne"abokin ka nada Koh na yanzun"Kamar ya nada Kona yanzun"calw down Mana Nabeel Wai nace abotar taku har yanzun anayi Koh an daina"?
Kaga Brr karka kawo wata manufa ta daban kawai in zaka min tambaya kamin abinda ya shafe kaina ba wani ba"kotu ta bashi dama kuma tana umurtar ka daka amsa Masa duk tambayoyin da zai jefa maka"a gaskiya Ina bukatar lauya nima Mai girma Mai shariya a d'aga shariyar Nan harsai na d'auki lauya" da murmushi brr yace"haba Nabeel tambaya ce fa Kamar yanda akama Khadija haka za'a maka ka koma ka zauna kaima toh, menene na d'aukan lauya Kuma"?dan shuru yayi sai Kuma yace eh abokina ne har yanzun.
a ranan............. Koh zaka iya sanar da kotu a wannan dare a Ina ka kwana"?dan rikicewa Nabeel yayi kafun yace kamar ya bangane a Ina na kwana ba"?eh a wannan daren dai a Ina ka kwana"gaskiya bazan iya tunawa ba don ya Jima sosai"toh shikenan tunda kace ya Jima sosai bari na tuna maka a ranan baka kwana a gidan ku ba Kama iyayen ka karya da sunan zaka kauyen su mahaifiyar ka zaka je ka gaida kakan ka ta wajen uwa sai Kuma da misalin karfe 1:23am na dare ka fito daga cikin gidan Godwin dake saman layin ku Kuma a daidai lokacin aka kashe Abraham Koh zaka gayawa code meya kaika gidan a daidai wannan lokaci?
Haskene irin na films in da Babu colour amma ras ake ganin fuskar mutane,falone irin na da Alhaji sulaiman na tsaye sai Khadija daken zaune akan kujera cikin dari dari Suna magana"gaskiya kaf duniya Babu Wanda na tsana irin Amina"Kuma Zan iyayin kome don Naga bayan ta"gyada Kai Alhaji sulaiman yayi sai Kuma yace"karki damu nida kike ganina innan tsohon saurayin tane amma ganin Mai kudi yasa ta auresa ta barni don haka nima fansa nakeson d'auka a kanta Kuma Koh nawa Zan iya kashewa don ganin bayanta Ni aguna kudi ba kome bane"gyara Zama Khadija tayi tace watoh yanzun ka nemenine dan mu had'a hannu dakai mu raba auren nasu Koh yaya don nidai kome Zan iya Amma Banda kisa bazan iya kisa ba"
Karkiji kome Ina dai kin amince Zaki had'a hannu Dani"eh na amince"toh ke mekike so ayi Mata"Ni bani da buri daya wuce Naga Babu ita a cikin gidan, haka cikin dake jikinta babu shi shine burina,itace tazo a baya sannan tana kokarin mallake kome na gidan Kuma Ni na tsaneta so nake mu Kulla Mata sharri Wanda zaisa Alhaji da kansa yaji ya tsaneta Kuma ya saketa tabar gidan cikin jikinta Kuma so nake ya zube Babu shi"an gama karkiji kome basai an Mata sharri ba ni Ina da malami Kuma harma yamin aiki akanta,waro Ido Khadija tayi tace malami Kuma nida nace ayi Abu na sharri Kuma a samu maganin zubda ciki"?
Karkiji kome wannan zaifi yin aiki farat daya sai Kuma ya shiga daki ya fito hannunsa dauke da wani laida fito da wani yadi yayi ya Mika Mata Amma ba'a ganin wani kalane saboda Babu colour a vedion Amma sunajin tambayar da Khadija ta Masa"wannan Jan Kellen fa malam"?Mika Mata wasu layu uku yayi again bai Bata amsa ba ya sake Mika Mata wani sweet"karba tayi tana jujjuyawa a hannunta kana ta sake jefo Masa tambaya"wannan Jan sweet in ki tabbatar Alhaji yasha shi Koh a abinsha Koh a hakansa wannan kelle Kuma Zaki shimfida ne a kasan zanin gadon da zai kwanta saiki jera wannan layun duka uku a kasan filonsa ki tabbatar Babu Wanda ya kwanta akan shimfidar Koh Shan abinnan sai shi kadai"
Toh meye ma'anan hakan Kuma Ni a zatonsa ai Amina ce za'a ma magani ba Alhaji ba"wannan kikayi abinda nace Miki toh shikenan kaf duniya Babu Wanda Alhaji zaiji ya tsana sama da kome a duniya...............sai Kuma Sukaga Alhaji ya juyo ya kalle window Yana cewa waye a wajen sai Kuma Sukaga camera na gudu Yana haska kasa shikenan Kuma saiya dauke"innalilahi na shiga uku salati kawai ke tashi a kotu sannan lauya ya nemi ganin Khadija fitowa ummu tayi sai hawaye take tazo ta tsaya tambayar da aka jefo Mata yafi kome daga Mata hankali"watoh menene gaskiyar alakarsu da sulaiman Kuma zargin da ake gaskiya ne abinda sulaiman ya sata shita aikata washe gari Alhassan ya tashi da ciwon kafa"?
Tabbas nasan irin wannan Rana na zuwa shiyasa tun farko naso na sanar da hakikanin gaskiyar abinda ke damun Alhaji tun kafun yabar duniya amma sulaiman yayimin barazana da rayuwata mundin na furta ainahin abun saiya ga bayana"kotu ta tambaye ki hakikanin Al'amarin batace ki kamo wata jawabi ba"shin Menene alakarki da sulaiman? gaskiya bamu da wata alaka a tsakanin mu asali ma wata Rana Dana fita a gida ya tareni yace Yana so muyi magana naji tsoro ainun Amma lokacin da naji yacemin saurayin Amina ne nada, Kuma aiki yake so muyi tare zai biyani kudi masu makudan yawan gaske Jin zancen kudi yasa na amince muka saka rana da waje Muka hadu a Randa muka zauna muna tattaunawa yaron bubaja ya ganmu Kuma muka gansa munso ya tsaya amma haka yaki tsayuwa ya gudu hankali na ya tashi shiyasa nace Nina fasa aikin Amma yace Dole nayi abinda ya sani zancen d'an bubaja Kuma in zuba Ido zancen Nan babu Wanda Zai sani.
dana dawo gida nayita dari-dari dasu bubaja gani nake Kamar zasu tonamin asiri Amma hakan bai hanani narkar da sweet Inda sulaiman ya bani a shayin surkina ba haka zalika na shimfida Kellen Nan da laya a daren na langwabe da sunan rashin lafiya na dau uzaifa na kaiwa Addayiya a daren ta kwana dashi don nasan tabbas ba kwanan Amina bane Kuma Amina bazata yarda ta karbi uzaifa a hannun Addayiya ba Kuma haka zalika Addayiya bazata kwana da uzaifa ba daki d'aya da mijinta duk da lokacin yarone karami,Aiko hakata ta cimma ruwa washe gari ya tashi da ciwon kafa Amma haka ya d'aure yaje masallaci daman Ina fakonsa Yana fita na shigo sashen nasu Alhamdulilah Babu Wanda ya ganni harna Shiga na Ciro abinda nasa Masa sauran shayin ma na zubar a toilet,lokacin da nazo fita a dakin karaf Muka hadu da Addayiya Nan na Soma Kame Kamen Mara gaskiya kana nace Mata nazo duba uzaifa ne Yaya kwana"dayake ita Bata kawo mummunan Abu a ranta ba Kuma Bata tambaye ni Jan Kellen dake hannuna a nannade ba tace min in zanzo duba yarona Saida asuba zanzo uzaifan dan yayene,kana ta daukesa ta bani nabar sashen su.
Hankali na ya tashi lokacin da Naga surkina sai ciwa ce ciwa ce yake tun ranar dana saka Masa abubuwan Nan, hankali tashe na koma wajen sulaiman anan yake cewa ai maganin haka yake Nan da wata uku zanga abinda zai faru Aiko Nan da wata uku Alhaji ya rasu, hankali tashe naje na samu sulaiman akan gaskiya Ni Zan tona asirin gaskiyar abinda ya faru kudi sulaiman ya bani bana Wasa ba Kuma ya rantse da Allah Ina fadan gaskiya sai yayi ajalina,Ni Kuma haka na amshi kudin nazo naci gaba da rayuwata na watsar da kome Amma daga baya na fahimci dalilin amfani dani da sulaiman yayi watoh saboda Amina ta dawo garesa.
Uhmmmm ummu na gama bayani lauyan su Adewale ya mike Yana cewa" ya Mai shariya wannan Sharia da muke da Wanda ake yanzun Yana da banbanci an shigar da Sharia ne cikin shari'a Babu alakar kisan Abraham da Kuma wannan gabatar da shaidu da ake,gyada Kai Alkali yayi yace a tsare Masa sulaiman kana a cigaba da shari'an su Lahab shin lauya nada hujoji dazai Kare Wanda ake zargi"kwarai ma kuwa Ina dasu,toh Bismillah ka gabatarwa da code hujojinka"Kiran Nabeel lauya yayi dam dam haka zuciyar sa ta amsa mikewa yayi a dake yazo ya tsaya a Inda aka tanada"code zataso sanin cikekken sunan ka"Sunana Nabeel Muhammad"zaka iya sanar da kotu alakar dake tsakanin ka da Wanda ake tuhuma dasa hannun sa a kisan Abraham"abokina ne"abokin ka nada Koh na yanzun"Kamar ya nada Kona yanzun"calw down Mana Nabeel Wai nace abotar taku har yanzun anayi Koh an daina"?
Kaga Brr karka kawo wata manufa ta daban kawai in zaka min tambaya kamin abinda ya shafe kaina ba wani ba"kotu ta bashi dama kuma tana umurtar ka daka amsa Masa duk tambayoyin da zai jefa maka"a gaskiya Ina bukatar lauya nima Mai girma Mai shariya a d'aga shariyar Nan harsai na d'auki lauya" da murmushi brr yace"haba Nabeel tambaya ce fa Kamar yanda akama Khadija haka za'a maka ka koma ka zauna kaima toh, menene na d'aukan lauya Kuma"?dan shuru yayi sai Kuma yace eh abokina ne har yanzun.
a ranan............. Koh zaka iya sanar da kotu a wannan dare a Ina ka kwana"?dan rikicewa Nabeel yayi kafun yace kamar ya bangane a Ina na kwana ba"?eh a wannan daren dai a Ina ka kwana"gaskiya bazan iya tunawa ba don ya Jima sosai"toh shikenan tunda kace ya Jima sosai bari na tuna maka a ranan baka kwana a gidan ku ba Kama iyayen ka karya da sunan zaka kauyen su mahaifiyar ka zaka je ka gaida kakan ka ta wajen uwa sai Kuma da misalin karfe 1:23am na dare ka fito daga cikin gidan Godwin dake saman layin ku Kuma a daidai lokacin aka kashe Abraham Koh zaka gayawa code meya kaika gidan a daidai wannan lokaci?