Sashe 83
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hassan shin mutanen dake zaune da Nnenna sun taba kallonka Koh sanin wani alaka a tsakanin ku"amsa Lahab y basa"kwarai ma kuwa uncle Nata ya taba ganina a asibitin haka zalika cousin nata Jennifer mate namu ce don haka Ina da tabbacin sun sanni"gyada Kai Barrister yayi ya Kira peace tambayar da ya Fara jefo Mata shine menene alakarta da Abraham,dan rikicewa tayi cikin eii eiiina tace babu"dan murmushi barrister yayi yace a bincikin da kotu tayi tagano cewa akwai soyayya Mai zafi a tsakanin ki da mamacin kafun Nnenna ta dawo gidan da Zama,sai gabaki d'aya hankalinsa ya Soma komawa kanta,daga Nan ya shiga kyautata Mata ke Kuma tun daga lokacin kikaji kaf duniya babu Wanda Kika tsana Kamar ita"da Sauri tace Ah ah ni babu wata soyayya a tsakanin mu"karkiyi Wasa da kotu don Nan bamusan Wasa ba sannan ya Kara jefo Mata tambaya wata daya kafun mutuwar Abraham kunje hospital dashi saboda zazzabi da kike na shigan ciki,gane hakan yasa ya Miki dadin Baki akan zai kaiki a Baki magani daga Nan aka baki na zubar da ciki Wanda shi ya sani kece Baki sani ba Saida cikin ya zube,Kika koma kauyen ku jinya Saida Kika Kai wata Kika dawo"kukane ya kwacewa peace ta tsunguna tana kuka"amsa Zaki bawa kotu"kwarai haka akayi Kuma naji matukar zafin zuban cikin.
toh Zaki iya komawa ki zauna ganin irin kukan da take komawa tayi ta zauna sannan aka Nemo mom tambayar farko da aka jefo Mata shine waya Fara Jin kukan Abraham Kuma waya Fara Shiga dakin da Kuma waye karshen shiga a lokacin da abin ya faru peace na Ina dakuma dalilin da yasa Abraham Shiga dakin Nnenna cikin daren Allah,duk amsa daya ce peace ce tayi bayan shiga sannan itace farkon fitowa na jiyo kukan NASA haka zalika bata San abinda ya shigar dashi dakin Nnenna ba
Ina son wannan kotu Mai adalci data dubi hujojin da aka gabatar a gaban kotu in tayi duba da cewa Abraham ya shiga dakin Nnenna tsakar dare Kuma cikin maye Wanda bincike ya tabbatar Mana daga dakin peace ya fito don yabar hulansa da wayarsa a dakin peace tare da goran syrup daya Sha bugu da Kari peace bata shiga dakin ba sai bayan minti uku da mutuwar sa haka zalika Nnenna tayi kokarin Kare kanta na yunkurin raping nata da take kokarin Yi,mikewa Barrister Solomon yayi yace Barrister Yana yanke magana babu hujja,sosai akayita shariya daga karshe aka wanke Lahab daga zargin da ake Masa tare da Kama peace a matsayin Wanda ake tuhuma kuka peace ta fashe dashi tana rantse-rantse ba ita ta kashe Shiba,sannandasa Ido Mai tsanani wajen ganin hukuma ta shafko Nnenna obinna.
Wanka Lahab yayi yaci abinci kafun ya samu ya farfado gabaki d'aya zuriyan su ranan sun cika gidan ana ta maida zancen abinda ya faru wasu Nasiya suke Masa akan abinda ya faru ya Zama iznah a garesa Mami Kan cewa tayi duk Randa taji labarin an gansa da wata wallahi sai tayi mummunan Saba Masa zata basa mamaki,Abbu Kam security ya zuba a gidan sunfi goma ya Karo mototi haka zalika yanzun shiga gidan su Lahab baida sauki haka zalika fita ma banda Shareef babu Wanda ake Bari ya fita shi kadai sai da driver da security zakaje ka dawo malami aka dauko musu Yana karantar da yaran Arabic a gida gashi daman ana Holiday gabaki d'aya Lahab yaji Kamar zai mutu an kwace Masa waya an hanasa fita gwara kowa ma za'a barsa yadan fita shikam Koh kofar gida bai zuwa damuwa sosai yake ransa sai dai Yana d'anjin labarin Nnenna a wajen gogoji amma hakan bai wadace saba so yake ya ganta face to face Koh xai danji dadi gashi abokansa ma duka an hanasu shigowa gidan babu Mai shigowa sai family su Koh gogoji Mai aiki da sauran ma'aikatan sune keda daman shiga da fita ta sauki.
***********
Yau satin Lahab d'aya da dawowa ba laifi yadan murmure sai fama da jinya yake tunda ya dawo abinka da Wanda ya Saba da dadi yaje wahala,kwance yake akan katifar sa Addayiya na gefe a zaune,ruwa Dr yake daura Masa bayan ya gama ne ya fita a dakin Addayiya ma fita tayi Lahab dake kwance bude Ido yayi Jin an turo kofar Rahab ne ya shigo sanye da jampa sai qur'ani a hannun sa yanzun malamin ya sallame su,aje Qur'ani yayi akan sett ya matso bakin gadon da Lahab ke kwance,hannu yasa ya taba goshin Lahab, dan bude Idon da ya lumshe Lahab yayi ya kalli dan uwan nasa sai Kuma ya maida idanunsa ya rufe.
tagumi Rahab yayi yanda Lahab ya rame haka shima ya rame sabar damuwar da yagani a fuskar dan uwan nasa,kasa hakuri yayi yace"Lahab ya Kamata kayi hakuri akan abinda ya faru ka manta da kome ka dawo da fara'ar ka Mana dan uwana Koh nima Zan dawo yanda nake,Kama hannunsa lahab yayi a hankali ya Soma kokarin mikewa zaune tashi Rahab yayi ya taimaka Masa ya tashi xaune,a hankali yace"Rahab dan Allah ka taimaka mini"wani kallo Rahab ya Masa sannan yace"wani irin taimako Zan maka amma fa ka sani indai akan karya dokan da Abbu yasa a gidan Nan ne bazan taimake kaba"fuskar tausayi Lahab yayi yace"dan Allah Rahab ka taimaka min da waya zanyi Kira"da Sauri Rahab yace dan Allah rufemin baki akan me Zan baka waya kayi Kira wallahi badani ba shiyasa ma Abbu ya raba Mana daki yanzun kwana kawai yake kawoni Nan".
Hawaye ne ya cika idanun Lahab a hankali yace"shikenan Rahab tunda kowa zai nunamin fifiko a gidan Nan cikin Suma harda Kai bakome Randa na mutu ai kun huta"da Sauri Rahab ya mike tare da zaro wayarsa ya mikawa Lahab Jin Lahab ya ambace mutuwa cikin damuwa yace"gashi nan karba kayi Kiran dan Allah ka daina min Wasan mutuwa bana fatan ka mutu ka barni na daina ganin Mai irin fuskata a duniya"?karbar wayar kawai Lahab yayi a hankali ya mike tare da zare ruwan dake hannun sa,ya mike tsaye a daddafe ya bude toilet ya shiga tare da maida kofar ya rufe shidai Rahab Ido ne nasa yabisa dashi Harya rufe kofar.
d'an jingina yayi da tiles na toilet in ya loda number Adewale don shi Sam baida number goggoji a wayan sa Kira yayi Saida ya tsinke ya Kara Kira na biyu kafun Ade ya d'auka karawa yayi a kunnen sa yayi sallama amsa Masa Ade yayi daga Jin muryar tasa ya shaida shi da Sauri yace"Lahab nayi missing naka so much wallahi babu ranan da bana zuwa kofar gidan ku amma security sun hanani shiga duk na shiga damuwa wallahi gashi layinka bata shiga"a hankali Lahab yace"nida fita Kam bansan ranan Saba Abbu ya rantse bazan Kara fitaba sai lokacin weac Ina kammalawa results na fita yace bazan Kai sati a kasan Nan ba duk banjin dadin rayuwa ta wallahi"dan shuru Ade yayi Saida ya gama sauraron sa kafun yace"toh yanzun Lahab ya zakayi dolen ka kabi abinda yayan ka yake so,dan Allah karka sake shigar da kanka wani rigimar Kuma kayi hakuri saura wata nawane kwata-kwata muyi weac in, kaga in mukabar kasan Nan karyan dai ace za'a sa Mana Ido.
Ajiyar zuciya Lahab yayi sannan ya Kara kasa da murya yace"Ni duk ba wannan bane damuwa ta"da mamaki Ade yace toh menene damuwarka Banda Wanda kake ciki har akwai wani abin ne"eh akwai Ade so nake kaje gidan goggoji....Ade Bai bari ya karasa ba da Sauri ya sake jefo Masa tambaya wace goggoji Kuma"?a hankali Lahab yace Wacce ke Mana aiki har muka taba zuwa gidan ta muka duba yaonta"?da zullumin Ade yace"toh mezai Kaine gidanta Kuma"
Sauki ajiyar zuciya Lahab yayi yace"yau kwana biyu batazo aiki ba hankalina ya kasa kwanciya Ina ji a jikina akwai abinda ya same Nnenna duk da Addayiya tace min wai faruq ne ba lafiya kasan sickle cell ne"da mugun mamaki Ade yace"wace Nnenna Kuma"?a sanyaye yace Nnenna da aka ikirarin tayi kisan Kai"wani dogon salati Ade ya sake kamar wani musulmi ya Kara da cewa"kana nufin duk ukubar da ka shigan Nan yarinyar nan tana wajen goggoji toh wallahi babu ruwana bazaka sani a matsala ba in gaya maka babbu Inda zani Yana karasa maganar ya yanke call in......................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
Cike da damuwa ya Kara Kiran Adewale amma sai ya danna Masa user busy,baiyi zuciya ba ya tura Masa message dan Allah ya d'auki wayar sa daker dai ya samu Adewale ya dau wayar sannan ya amince zaije ya dubo Nnenna amma daga wannan kada ya sake sakasa a shirgen Nnenna babu ruwan sa,katse wayar Lahab yayi Yana hamdala sannan ya koma cikin dakin har lokacin Rahab na zaune yana jiran sa,yana fitowa ya Mika Masa hannu wayan nasa ya basa sannan ya maida ruwan jikin sa ya kwanta.
da daddare Koh abinci Lahab ya kasa ci sai tsumayen Kiran Adewale yake amma shuru sai kusan 8 na dare Adewale ya Kira Rahab Rahab ya kawo Masa wayar amsa yayi da Sauri ya tashi Kamar d'azun ya shiga ban dakin Kara wayar yayi a kunne ya Soma mita sai yanzun Adewale zai kirasa tun d'azun Yana zaune Yana tsumayen Kiran nasa amma shuru"?yanzun zaka tsaya na fada maka abinda na ganone Koh zaka tsaya min mita na kashe wayata"?da Sauri Lahab yace toh kayi hakuri fadamin inji meya faru"?
toh Zaki iya komawa ki zauna ganin irin kukan da take komawa tayi ta zauna sannan aka Nemo mom tambayar farko da aka jefo Mata shine waya Fara Jin kukan Abraham Kuma waya Fara Shiga dakin da Kuma waye karshen shiga a lokacin da abin ya faru peace na Ina dakuma dalilin da yasa Abraham Shiga dakin Nnenna cikin daren Allah,duk amsa daya ce peace ce tayi bayan shiga sannan itace farkon fitowa na jiyo kukan NASA haka zalika bata San abinda ya shigar dashi dakin Nnenna ba
Ina son wannan kotu Mai adalci data dubi hujojin da aka gabatar a gaban kotu in tayi duba da cewa Abraham ya shiga dakin Nnenna tsakar dare Kuma cikin maye Wanda bincike ya tabbatar Mana daga dakin peace ya fito don yabar hulansa da wayarsa a dakin peace tare da goran syrup daya Sha bugu da Kari peace bata shiga dakin ba sai bayan minti uku da mutuwar sa haka zalika Nnenna tayi kokarin Kare kanta na yunkurin raping nata da take kokarin Yi,mikewa Barrister Solomon yayi yace Barrister Yana yanke magana babu hujja,sosai akayita shariya daga karshe aka wanke Lahab daga zargin da ake Masa tare da Kama peace a matsayin Wanda ake tuhuma kuka peace ta fashe dashi tana rantse-rantse ba ita ta kashe Shiba,sannandasa Ido Mai tsanani wajen ganin hukuma ta shafko Nnenna obinna.
Wanka Lahab yayi yaci abinci kafun ya samu ya farfado gabaki d'aya zuriyan su ranan sun cika gidan ana ta maida zancen abinda ya faru wasu Nasiya suke Masa akan abinda ya faru ya Zama iznah a garesa Mami Kan cewa tayi duk Randa taji labarin an gansa da wata wallahi sai tayi mummunan Saba Masa zata basa mamaki,Abbu Kam security ya zuba a gidan sunfi goma ya Karo mototi haka zalika yanzun shiga gidan su Lahab baida sauki haka zalika fita ma banda Shareef babu Wanda ake Bari ya fita shi kadai sai da driver da security zakaje ka dawo malami aka dauko musu Yana karantar da yaran Arabic a gida gashi daman ana Holiday gabaki d'aya Lahab yaji Kamar zai mutu an kwace Masa waya an hanasa fita gwara kowa ma za'a barsa yadan fita shikam Koh kofar gida bai zuwa damuwa sosai yake ransa sai dai Yana d'anjin labarin Nnenna a wajen gogoji amma hakan bai wadace saba so yake ya ganta face to face Koh xai danji dadi gashi abokansa ma duka an hanasu shigowa gidan babu Mai shigowa sai family su Koh gogoji Mai aiki da sauran ma'aikatan sune keda daman shiga da fita ta sauki.
***********
Yau satin Lahab d'aya da dawowa ba laifi yadan murmure sai fama da jinya yake tunda ya dawo abinka da Wanda ya Saba da dadi yaje wahala,kwance yake akan katifar sa Addayiya na gefe a zaune,ruwa Dr yake daura Masa bayan ya gama ne ya fita a dakin Addayiya ma fita tayi Lahab dake kwance bude Ido yayi Jin an turo kofar Rahab ne ya shigo sanye da jampa sai qur'ani a hannun sa yanzun malamin ya sallame su,aje Qur'ani yayi akan sett ya matso bakin gadon da Lahab ke kwance,hannu yasa ya taba goshin Lahab, dan bude Idon da ya lumshe Lahab yayi ya kalli dan uwan nasa sai Kuma ya maida idanunsa ya rufe.
tagumi Rahab yayi yanda Lahab ya rame haka shima ya rame sabar damuwar da yagani a fuskar dan uwan nasa,kasa hakuri yayi yace"Lahab ya Kamata kayi hakuri akan abinda ya faru ka manta da kome ka dawo da fara'ar ka Mana dan uwana Koh nima Zan dawo yanda nake,Kama hannunsa lahab yayi a hankali ya Soma kokarin mikewa zaune tashi Rahab yayi ya taimaka Masa ya tashi xaune,a hankali yace"Rahab dan Allah ka taimaka mini"wani kallo Rahab ya Masa sannan yace"wani irin taimako Zan maka amma fa ka sani indai akan karya dokan da Abbu yasa a gidan Nan ne bazan taimake kaba"fuskar tausayi Lahab yayi yace"dan Allah Rahab ka taimaka min da waya zanyi Kira"da Sauri Rahab yace dan Allah rufemin baki akan me Zan baka waya kayi Kira wallahi badani ba shiyasa ma Abbu ya raba Mana daki yanzun kwana kawai yake kawoni Nan".
Hawaye ne ya cika idanun Lahab a hankali yace"shikenan Rahab tunda kowa zai nunamin fifiko a gidan Nan cikin Suma harda Kai bakome Randa na mutu ai kun huta"da Sauri Rahab ya mike tare da zaro wayarsa ya mikawa Lahab Jin Lahab ya ambace mutuwa cikin damuwa yace"gashi nan karba kayi Kiran dan Allah ka daina min Wasan mutuwa bana fatan ka mutu ka barni na daina ganin Mai irin fuskata a duniya"?karbar wayar kawai Lahab yayi a hankali ya mike tare da zare ruwan dake hannun sa,ya mike tsaye a daddafe ya bude toilet ya shiga tare da maida kofar ya rufe shidai Rahab Ido ne nasa yabisa dashi Harya rufe kofar.
d'an jingina yayi da tiles na toilet in ya loda number Adewale don shi Sam baida number goggoji a wayan sa Kira yayi Saida ya tsinke ya Kara Kira na biyu kafun Ade ya d'auka karawa yayi a kunnen sa yayi sallama amsa Masa Ade yayi daga Jin muryar tasa ya shaida shi da Sauri yace"Lahab nayi missing naka so much wallahi babu ranan da bana zuwa kofar gidan ku amma security sun hanani shiga duk na shiga damuwa wallahi gashi layinka bata shiga"a hankali Lahab yace"nida fita Kam bansan ranan Saba Abbu ya rantse bazan Kara fitaba sai lokacin weac Ina kammalawa results na fita yace bazan Kai sati a kasan Nan ba duk banjin dadin rayuwa ta wallahi"dan shuru Ade yayi Saida ya gama sauraron sa kafun yace"toh yanzun Lahab ya zakayi dolen ka kabi abinda yayan ka yake so,dan Allah karka sake shigar da kanka wani rigimar Kuma kayi hakuri saura wata nawane kwata-kwata muyi weac in, kaga in mukabar kasan Nan karyan dai ace za'a sa Mana Ido.
Ajiyar zuciya Lahab yayi sannan ya Kara kasa da murya yace"Ni duk ba wannan bane damuwa ta"da mamaki Ade yace toh menene damuwarka Banda Wanda kake ciki har akwai wani abin ne"eh akwai Ade so nake kaje gidan goggoji....Ade Bai bari ya karasa ba da Sauri ya sake jefo Masa tambaya wace goggoji Kuma"?a hankali Lahab yace Wacce ke Mana aiki har muka taba zuwa gidan ta muka duba yaonta"?da zullumin Ade yace"toh mezai Kaine gidanta Kuma"
Sauki ajiyar zuciya Lahab yayi yace"yau kwana biyu batazo aiki ba hankalina ya kasa kwanciya Ina ji a jikina akwai abinda ya same Nnenna duk da Addayiya tace min wai faruq ne ba lafiya kasan sickle cell ne"da mugun mamaki Ade yace"wace Nnenna Kuma"?a sanyaye yace Nnenna da aka ikirarin tayi kisan Kai"wani dogon salati Ade ya sake kamar wani musulmi ya Kara da cewa"kana nufin duk ukubar da ka shigan Nan yarinyar nan tana wajen goggoji toh wallahi babu ruwana bazaka sani a matsala ba in gaya maka babbu Inda zani Yana karasa maganar ya yanke call in......................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
Cike da damuwa ya Kara Kiran Adewale amma sai ya danna Masa user busy,baiyi zuciya ba ya tura Masa message dan Allah ya d'auki wayar sa daker dai ya samu Adewale ya dau wayar sannan ya amince zaije ya dubo Nnenna amma daga wannan kada ya sake sakasa a shirgen Nnenna babu ruwan sa,katse wayar Lahab yayi Yana hamdala sannan ya koma cikin dakin har lokacin Rahab na zaune yana jiran sa,yana fitowa ya Mika Masa hannu wayan nasa ya basa sannan ya maida ruwan jikin sa ya kwanta.
da daddare Koh abinci Lahab ya kasa ci sai tsumayen Kiran Adewale yake amma shuru sai kusan 8 na dare Adewale ya Kira Rahab Rahab ya kawo Masa wayar amsa yayi da Sauri ya tashi Kamar d'azun ya shiga ban dakin Kara wayar yayi a kunne ya Soma mita sai yanzun Adewale zai kirasa tun d'azun Yana zaune Yana tsumayen Kiran nasa amma shuru"?yanzun zaka tsaya na fada maka abinda na ganone Koh zaka tsaya min mita na kashe wayata"?da Sauri Lahab yace toh kayi hakuri fadamin inji meya faru"?