Sashe 20
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda suka nufo kofar gidan su nabeel ran adewale ya kara baci ganin mubeena tsaye da wani saurayi suna hira a dakalin kofar gidan su.
*******************
Lahab kam zama yayi a class kamar Rahab daman shi akwai kwakwalwa sosai rashin karatu ke damun sa da wasa ga rashin maida hankali, amma Rahab bazai nuna masa ilimi koh fahimtar abuba, sai dai in baisa kansa ba sosai yau ya maida hankali ana rubutu yanayi ana karatu yana tambayar question kaman dai yanda d'an uwan sa keyi.
Ta bangaren Rahab ya rasa meke masa dadi abokan zaman sa dake A class babu su anan gashi disple daya tasa sa a gaba duk waiga warsa sai ya gansa zaune a bakin window akan kujera yana kallon sa, kwata-kwata ya rasa meke masa dadi ga yunwa dake damunsa.
Misalin karfe 10:00pm aka buga break, mikewa lahab yayi ya fita a ajin magana abokan Rahab ke masa ya musu banza ya fita abinsa, cafe ya shiga yayi ordern abinci a takeAway ya sai nasa ma daban, fita yayi ya nufi B class.
Rahab ne zaune ya kurawa wayar sa dake hannun sa ido ga dukkan Alamu waya yayi da wani, dafasa Lahab yayi, da sauri ya buge hannun nasa duk da bai d'ago yaga waye ba amma yasan tabbas lahab ne.
"Haba lahab yanaga kazo ka zauna a aji baka fita break ba koh so kake yunwa ya ramar dakai ne a banban tamu" lahab yace ma Rahab cikin zolaya.
Kallon sa kawai rahab yayi amma baice kome ba ya cigaba da danna wayan sa, bude laidan lahab yayi ya zaro takeAway ya aje akan loka "ga abinci kaci don wallahi yau dai wuni zakayi har yamma in ma bakaci ba jikin kane zai gaya maka, ga wannan yace yana mika masa 500.
Kin karba Rahab yayi ya masa banza, aje masa kudin lahab yayi"gashi kaci abincin Rana"yana maganar yana fita a ajin.
Misalin karfe 1:30 aka tadasu sallah, lahab ya hadu da rahab a masallaci amma baice masa kome ba, suna idar da sallah suka koma class.
Sai 3 cip aka tadasu muzammil ne yazo d'aukar su, daman Rahab kam baima fita a ajin ba don yasan yini xaiyi har yamma yana hango su suka shiga mota suka tafi, karfe 4 suka shiga Extra lesson, na awaya d'aya 5 suka tafi massallaci hadda bashi ya dawo gida ba sai kusan 5:40 na yamma.
***************
Dad kam daga wajen aiki gida ya nufa lokacin mom na dakin ta, ransa a bace ya bude kofar falon ya shiga ganin ba kowa a falon ya nufi d'akin Nnenna ya tura ya shiga.
Har lokacin zaune take da uniform a jikin ta tayi kuka har taji babu dadi gashi daren jiya ma bataci kome ba, kanta ciwo yake mata, girgiza kai yayi ya kirata, my daughter.
Da sauri ta d'aga kanta tana kallon dad sai kuma ta fashe da kuka dana durku sawa daga zaune da take.
Daughter menene in maganar zuwa makaranta ne ki kwantar da hankalin ki gobe goben nan zaki tafi makaranta da kaina zan kaiki kiyi shuru karki sawa kanki wani cutan kuma?
Cikin kuka ta mike da sauri tazo ta rungume Dad, tana sakin kuka haka kawai yau takejin kewan iyayeta da ace tana da iyayen ta a raye baza'a mata yankan kauna irin na yau ba.
Haba daughter ki kwantar da hankalin ki, yace yana bubbuga bayan ta.
Sake sa tayi ta koma bakin gado ta zauna tana mai dafe kanta don wallahi ciwo yake mata, daughter kinci abinci kuwa?
Girgixa kai tayi batare da tayi magana ba, fita dad yayi a d'akin yana kwalawa peace kira da sauri ta fitoh tana gaidashi, ba tare da ya amsa ba yace ta kaima Nnenna abinci.
Juyawa tayi ta koma kitchen in, shima dakin ya koma ya lallabata tatashi ta shiga wanka, yana fita bayan ta fito toilet in ta d'auki abincin da peace ta kawo mata taci, kadan ta baiwa kulenta saura kaya tasa a jikin ta, ta koma kan gado ta kwanta don tanaji yaukam bazata iyya aikin kome ba.
Dad yaje ya samu mom sosai ya nuna mata haukan sa tare da mata Warning mai kyau akan Nnenna, jennifer ma sosai ya zazzage ta ba kad'an ba wannan abu shiya karawa Mom tsanar Nnenna.
Har dare Nnenna bata fito ba abinci ma a daki aka kaimata amma bataci ba saboda nama da aka saka a ciki sai kulenta ta baiwa gashi yan gidan har yanzun basu fahimci batacin nama ba.
*********************
Lahab tunta ya dawo makaranta bai fita koh ina ba gudun kar a zarge shine lahab don Rahab baya yawo daga masallaci sai gida koh makaranta, hakan yasa sa zaman gida sosai ya kule a dakin su, yana ta bitan litattafai gudun kar azo a samu matsala a gane bashi bane.
A haka Rahab ya dawo goshin mangari ba ya same sa, yana turo kofar dakin kawai ya zube akan katifar sa yana maida numfashi don wallahi wahala kam yau yasha, wuni cur a makaranta ba lafiya bane.
Sai da ya jima a kwance har an fara kiran mangariba kafun ya shiga wanka daidai ya fitoh ma har lahab ya sanya jallabiya ya tafi masallaci, da sauri ya sanya kaya yabi bayan sa, ana idar da sallah suna fitowa masallaci sukayi kicibis da yaya jafar watoh yayan uncle muzammil kanin Abbu, gaisawa sukayi sosai yana ta yabon Lahab a tunanin sa Rahab ne don yanzun rahab koh musawa mutane bayayi am mai dashi lahab karfi da yaji.
Gida suka shiga Aka zauna cin abinci ana hira gwanin sha'awa, ana kiran isha'i gabaki d'ayan su suka nufi massallaci sallan isha, tunda aka idar da sallah Aka duba ba'aga Rahab ba, amma tabbas tare dashi aka idar da sallah amma an nemesa ba'a gansa ba sosai ran uncle ya baci ton shi a tunanin sa lahab ne ya tafi yawo.
Shima lahab ya damu don yasan Rahab baya yawon Rana ma bare dare, gida suka shiga Muzammil sai masifa yake yana kwatanta irin dukan da yau zaima lahab inya dawo shidai lahab na zauna yana bitan qur'ani a gefe zuciyar sa a tsinke.
Yaya jafar karan kansa wannan tashin hankalin bai bari ya tafi ba, har 9 na dare shuru-shuru babu Rahab ba labarin sa, gashi sun kasa zaune sun kasa tsaye, bare ma lahab yafi kowa shiga tashin hankali kiran waya aka fara gida-gida ana neman Rahab koh yazo amma shuru, a take Amwar ya fita neman sa har gidan su nabeel yaje lokacin yana kwance kafa ba lafiya.
Anan ma sukace basu gansa ba rabon su da lahab tun jiya, yauma da sukaje dubosa tsaraban duka suka samu jin haka yasa baima je gidan su Adewale ba.
Uncle muzammil ne zaune akan kujeraya harde kafa hannunsa rike da bell jira kawai yake aga Lahab jikin sa ya gaya masa, don shi yafi ta'allaka abin akan gudu Lahab yayi don yaga yana takura masa koh kuma wajen shashancin su yaje
Ji sukai an turo kofar cikin sallama, mikewa sukayi suna amsa wa har suna had'a baki, mami ce ta fara shigowa sai Rahab dake binta a baya yayin da mijinta ke jiran iso, da sauri muzammil ya mike cikin zafin rai yake nuna Rahab, yau zakasan kasa kafa kabar gidan nan lahab watoh gidan uwarka kaje koh?toh yau babu mai hanani dukan ka a gidan nan koh a gaban tane sai na bugeka.
Kallon uku saura mami ta masa don daman tun husul basa shiri da muzammil, tun suna yara lokacin tana matar baban sa, don Allah dakata mini malam akan me zaka dakar min d'a? baijiba bai gani ba aiko abu yama Albarka cin idona zaka sassauta masa saina tafi bare bai maka kome ba.
Ok iko zaki gwada mana akan yaranki maryam, kinsan kina son sune kika tafi kika barmu dasu?
Na nuna ikon kaji tunda nina haifi abuna babu wanda ya haifa mini?koh duk abinda kake musu na taba saka bakine?ina tambayar ka nace na taba saka bakine, saboda da nasan kanayi ne akan gyara lahab, Amma taya zaka kama Rahab kana azabtar dashi abanza da sunan lahab wannan Adalcine nace adalcine?dabazan nuna ikona na uwa ba saina zuba ido ka bugesa akan abinda ba laifinsa ba.
Da sauri Abbu ya dakatar da cece kucen ganin muzammil na son bata amsa, kai muzammil wallahi ka kuskura naji kace wani abu saina nuna maka bacin Raina? Sai kuma ya kalli mami maryam bamu gane zancen ba kimana yanda zamu fahimta mai lahab in yaje yace miki?
Kallon lahab tayi dake sanye da jallabiya yana tsaye a gefe sai fiki-fiki yake da idanu,ya bata tausayi sosai abinka da uwa da 'ya'yan ta, don tasan yau Allah ne kad'ai zai kwacesa a hannu muzammil.............
✨Ruqeenjalal✨
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🤹🏿♂️ *ALKAWARIN MASOYA* 🤹🏻♀️
~ Na ~
🍃 *Rukayya Ibrahim*🍃
✨Tsokaci ALKAWARIN MASOYA na kudi ne gamai bukata naira 300 ne kacal ki tuntube ni ta layin nan whatsApp only 07044407979👌
Free page🤧
*EXQUISITE WRITER'S FARUM*
page2⃣7⃣&2⃣8⃣
Bafa Lahab yake hukunta wa ba Rahab ne?
Sake baki muxammil yayi yana kallon Lahab dake tsaye, lahab da gaske ne abinda maryam tace?
Shuru lahab yayi baice kome ba, aiko abin ya mugun kara batawa muzammil rai fizgo lahab yayi ya wanke sa da lafiyayun mari guda biyu, amma ko gizau lahab baiyi ba bare ma ya bada hakuri.
Kai muxammil sake yaron nan koh mutuwa na kunyan idon uwa bare kai ka sake sa, Addayiya tace ganin yanda muzammil ya finciko lahab zai fita falon dashi.
Kin tsayawa muxammil yayi sai jan kwalan jallabiyan lahab yake, amma lahab koh hakuri koh alamun nadama babu a fuskar sa.
Yaya jafar ne ya tsaida muzammil,sake yaron nan kadai san duka baya gyara koh?lahab yanzun ya girma ace shekara 18 namiji ana dukan sa aiko mace ne ta wuce duka.
Addayiya fashewa tayi da kuka, wallahi muzammil ka sake yaron nan marayan Allah zaka cakume kaje ka illata sa.
*******************
Lahab kam zama yayi a class kamar Rahab daman shi akwai kwakwalwa sosai rashin karatu ke damun sa da wasa ga rashin maida hankali, amma Rahab bazai nuna masa ilimi koh fahimtar abuba, sai dai in baisa kansa ba sosai yau ya maida hankali ana rubutu yanayi ana karatu yana tambayar question kaman dai yanda d'an uwan sa keyi.
Ta bangaren Rahab ya rasa meke masa dadi abokan zaman sa dake A class babu su anan gashi disple daya tasa sa a gaba duk waiga warsa sai ya gansa zaune a bakin window akan kujera yana kallon sa, kwata-kwata ya rasa meke masa dadi ga yunwa dake damunsa.
Misalin karfe 10:00pm aka buga break, mikewa lahab yayi ya fita a ajin magana abokan Rahab ke masa ya musu banza ya fita abinsa, cafe ya shiga yayi ordern abinci a takeAway ya sai nasa ma daban, fita yayi ya nufi B class.
Rahab ne zaune ya kurawa wayar sa dake hannun sa ido ga dukkan Alamu waya yayi da wani, dafasa Lahab yayi, da sauri ya buge hannun nasa duk da bai d'ago yaga waye ba amma yasan tabbas lahab ne.
"Haba lahab yanaga kazo ka zauna a aji baka fita break ba koh so kake yunwa ya ramar dakai ne a banban tamu" lahab yace ma Rahab cikin zolaya.
Kallon sa kawai rahab yayi amma baice kome ba ya cigaba da danna wayan sa, bude laidan lahab yayi ya zaro takeAway ya aje akan loka "ga abinci kaci don wallahi yau dai wuni zakayi har yamma in ma bakaci ba jikin kane zai gaya maka, ga wannan yace yana mika masa 500.
Kin karba Rahab yayi ya masa banza, aje masa kudin lahab yayi"gashi kaci abincin Rana"yana maganar yana fita a ajin.
Misalin karfe 1:30 aka tadasu sallah, lahab ya hadu da rahab a masallaci amma baice masa kome ba, suna idar da sallah suka koma class.
Sai 3 cip aka tadasu muzammil ne yazo d'aukar su, daman Rahab kam baima fita a ajin ba don yasan yini xaiyi har yamma yana hango su suka shiga mota suka tafi, karfe 4 suka shiga Extra lesson, na awaya d'aya 5 suka tafi massallaci hadda bashi ya dawo gida ba sai kusan 5:40 na yamma.
***************
Dad kam daga wajen aiki gida ya nufa lokacin mom na dakin ta, ransa a bace ya bude kofar falon ya shiga ganin ba kowa a falon ya nufi d'akin Nnenna ya tura ya shiga.
Har lokacin zaune take da uniform a jikin ta tayi kuka har taji babu dadi gashi daren jiya ma bataci kome ba, kanta ciwo yake mata, girgiza kai yayi ya kirata, my daughter.
Da sauri ta d'aga kanta tana kallon dad sai kuma ta fashe da kuka dana durku sawa daga zaune da take.
Daughter menene in maganar zuwa makaranta ne ki kwantar da hankalin ki gobe goben nan zaki tafi makaranta da kaina zan kaiki kiyi shuru karki sawa kanki wani cutan kuma?
Cikin kuka ta mike da sauri tazo ta rungume Dad, tana sakin kuka haka kawai yau takejin kewan iyayeta da ace tana da iyayen ta a raye baza'a mata yankan kauna irin na yau ba.
Haba daughter ki kwantar da hankalin ki, yace yana bubbuga bayan ta.
Sake sa tayi ta koma bakin gado ta zauna tana mai dafe kanta don wallahi ciwo yake mata, daughter kinci abinci kuwa?
Girgixa kai tayi batare da tayi magana ba, fita dad yayi a d'akin yana kwalawa peace kira da sauri ta fitoh tana gaidashi, ba tare da ya amsa ba yace ta kaima Nnenna abinci.
Juyawa tayi ta koma kitchen in, shima dakin ya koma ya lallabata tatashi ta shiga wanka, yana fita bayan ta fito toilet in ta d'auki abincin da peace ta kawo mata taci, kadan ta baiwa kulenta saura kaya tasa a jikin ta, ta koma kan gado ta kwanta don tanaji yaukam bazata iyya aikin kome ba.
Dad yaje ya samu mom sosai ya nuna mata haukan sa tare da mata Warning mai kyau akan Nnenna, jennifer ma sosai ya zazzage ta ba kad'an ba wannan abu shiya karawa Mom tsanar Nnenna.
Har dare Nnenna bata fito ba abinci ma a daki aka kaimata amma bataci ba saboda nama da aka saka a ciki sai kulenta ta baiwa gashi yan gidan har yanzun basu fahimci batacin nama ba.
*********************
Lahab tunta ya dawo makaranta bai fita koh ina ba gudun kar a zarge shine lahab don Rahab baya yawo daga masallaci sai gida koh makaranta, hakan yasa sa zaman gida sosai ya kule a dakin su, yana ta bitan litattafai gudun kar azo a samu matsala a gane bashi bane.
A haka Rahab ya dawo goshin mangari ba ya same sa, yana turo kofar dakin kawai ya zube akan katifar sa yana maida numfashi don wallahi wahala kam yau yasha, wuni cur a makaranta ba lafiya bane.
Sai da ya jima a kwance har an fara kiran mangariba kafun ya shiga wanka daidai ya fitoh ma har lahab ya sanya jallabiya ya tafi masallaci, da sauri ya sanya kaya yabi bayan sa, ana idar da sallah suna fitowa masallaci sukayi kicibis da yaya jafar watoh yayan uncle muzammil kanin Abbu, gaisawa sukayi sosai yana ta yabon Lahab a tunanin sa Rahab ne don yanzun rahab koh musawa mutane bayayi am mai dashi lahab karfi da yaji.
Gida suka shiga Aka zauna cin abinci ana hira gwanin sha'awa, ana kiran isha'i gabaki d'ayan su suka nufi massallaci sallan isha, tunda aka idar da sallah Aka duba ba'aga Rahab ba, amma tabbas tare dashi aka idar da sallah amma an nemesa ba'a gansa ba sosai ran uncle ya baci ton shi a tunanin sa lahab ne ya tafi yawo.
Shima lahab ya damu don yasan Rahab baya yawon Rana ma bare dare, gida suka shiga Muzammil sai masifa yake yana kwatanta irin dukan da yau zaima lahab inya dawo shidai lahab na zauna yana bitan qur'ani a gefe zuciyar sa a tsinke.
Yaya jafar karan kansa wannan tashin hankalin bai bari ya tafi ba, har 9 na dare shuru-shuru babu Rahab ba labarin sa, gashi sun kasa zaune sun kasa tsaye, bare ma lahab yafi kowa shiga tashin hankali kiran waya aka fara gida-gida ana neman Rahab koh yazo amma shuru, a take Amwar ya fita neman sa har gidan su nabeel yaje lokacin yana kwance kafa ba lafiya.
Anan ma sukace basu gansa ba rabon su da lahab tun jiya, yauma da sukaje dubosa tsaraban duka suka samu jin haka yasa baima je gidan su Adewale ba.
Uncle muzammil ne zaune akan kujeraya harde kafa hannunsa rike da bell jira kawai yake aga Lahab jikin sa ya gaya masa, don shi yafi ta'allaka abin akan gudu Lahab yayi don yaga yana takura masa koh kuma wajen shashancin su yaje
Ji sukai an turo kofar cikin sallama, mikewa sukayi suna amsa wa har suna had'a baki, mami ce ta fara shigowa sai Rahab dake binta a baya yayin da mijinta ke jiran iso, da sauri muzammil ya mike cikin zafin rai yake nuna Rahab, yau zakasan kasa kafa kabar gidan nan lahab watoh gidan uwarka kaje koh?toh yau babu mai hanani dukan ka a gidan nan koh a gaban tane sai na bugeka.
Kallon uku saura mami ta masa don daman tun husul basa shiri da muzammil, tun suna yara lokacin tana matar baban sa, don Allah dakata mini malam akan me zaka dakar min d'a? baijiba bai gani ba aiko abu yama Albarka cin idona zaka sassauta masa saina tafi bare bai maka kome ba.
Ok iko zaki gwada mana akan yaranki maryam, kinsan kina son sune kika tafi kika barmu dasu?
Na nuna ikon kaji tunda nina haifi abuna babu wanda ya haifa mini?koh duk abinda kake musu na taba saka bakine?ina tambayar ka nace na taba saka bakine, saboda da nasan kanayi ne akan gyara lahab, Amma taya zaka kama Rahab kana azabtar dashi abanza da sunan lahab wannan Adalcine nace adalcine?dabazan nuna ikona na uwa ba saina zuba ido ka bugesa akan abinda ba laifinsa ba.
Da sauri Abbu ya dakatar da cece kucen ganin muzammil na son bata amsa, kai muzammil wallahi ka kuskura naji kace wani abu saina nuna maka bacin Raina? Sai kuma ya kalli mami maryam bamu gane zancen ba kimana yanda zamu fahimta mai lahab in yaje yace miki?
Kallon lahab tayi dake sanye da jallabiya yana tsaye a gefe sai fiki-fiki yake da idanu,ya bata tausayi sosai abinka da uwa da 'ya'yan ta, don tasan yau Allah ne kad'ai zai kwacesa a hannu muzammil.............
✨Ruqeenjalal✨
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🤹🏿♂️ *ALKAWARIN MASOYA* 🤹🏻♀️
~ Na ~
🍃 *Rukayya Ibrahim*🍃
✨Tsokaci ALKAWARIN MASOYA na kudi ne gamai bukata naira 300 ne kacal ki tuntube ni ta layin nan whatsApp only 07044407979👌
Free page🤧
*EXQUISITE WRITER'S FARUM*
page2⃣7⃣&2⃣8⃣
Bafa Lahab yake hukunta wa ba Rahab ne?
Sake baki muxammil yayi yana kallon Lahab dake tsaye, lahab da gaske ne abinda maryam tace?
Shuru lahab yayi baice kome ba, aiko abin ya mugun kara batawa muzammil rai fizgo lahab yayi ya wanke sa da lafiyayun mari guda biyu, amma ko gizau lahab baiyi ba bare ma ya bada hakuri.
Kai muxammil sake yaron nan koh mutuwa na kunyan idon uwa bare kai ka sake sa, Addayiya tace ganin yanda muzammil ya finciko lahab zai fita falon dashi.
Kin tsayawa muxammil yayi sai jan kwalan jallabiyan lahab yake, amma lahab koh hakuri koh alamun nadama babu a fuskar sa.
Yaya jafar ne ya tsaida muzammil,sake yaron nan kadai san duka baya gyara koh?lahab yanzun ya girma ace shekara 18 namiji ana dukan sa aiko mace ne ta wuce duka.
Addayiya fashewa tayi da kuka, wallahi muzammil ka sake yaron nan marayan Allah zaka cakume kaje ka illata sa.