Sashe 72
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Juya fuska Rahab yayi yace"Ina ruwanka ne Wai ma"?babu ruwa na Kam shine abinda Lahab yace Yana shafa Mai a jikinsa bayan ya goge, wayar sa dake gefe ya d'auka ya Kara Trying number ta a Karo na ba adade Kamar yanda ya Saba haka yaji a kashe,mikewa yayi ya bude wardrobe nasa farin shaddan sa ya zaro sabo gal dashi sai maiko yake zura wando yayi yasa rigan have joppa ne, liss yasa a hannun sa baki yad'au takalmin sa sabo shima Baki ya sanya bayan yasa socks Baki hula ya saka Baki ya sanya ya daura agogo kallon kansa yayi a madubi yayi wani mugun kyau ga kwarjini daya bayyana kirikiri a fuskar sa ga sajen Nan NASA ya taju yayi kyau turare ya d'auka ya feffesa,had'a Ido sukayi da Rahab dake kallon duk abinda yake,hararan sa kawai yayi baice kome ba ya sa Kai ya fita a dakin,ganin har 1:30 yayi.
A hankali yake tafiya Harya nufi corridorn Abbu Yana dube dube gudun kada wani ya gansa dayake sashen Abbu babu Baki a wajen gashi abbun ya tafi masallaci,bude dakin yayi da Sauri ya Shiga wajen drowern mirror ya nufa ya bude Key's na car insa daya sabuwar ya d'auka da Sauri ya nufi kofar Harya bude kofar sai Kuma ya koma baya da Sauri ya nufi cikin cotton na dakin ya boye ummu ce ta shigo dakin hannun ta d'auke da food flask Mai kyau d'auke da abinci ta aje a dakin ta juya ta fita da Sauri shima ya fito tare da nufar kulan ya bude kazane aka soya Masa sai tuwon shinkafa da akayi miyan shuwaka aka tsoma Kazan a ciki spoon yasa ya dauko cinya daya ya maida kulan ya rufe fitowa yayi a dakin bayan ya cinye cinyar ya bude kofa ya fita Inda Allah ya Sosa Harya iso babban falo ba Wanda ya gansa kofar baya ya nufa ya bude sai gashi ya fito a bayan flat nasu.
garejin ya nufa ya bude,wata babban Jeep ya nufa ya bude duk da akwai Kura kad'an haka ya kunnata bayan ya shiga yayi reverse yaja motar,ya ratso tsakar gidan da mamaki mamu tace"ah ah waya dau motar Alhaji Kuma bayan ya fita amma wallahi Shareef bayajin magana Sam Sam kullum ina fada Masa ya daina daukar motar baban sa Amma bai dainawa"sai Kuma ta nufi motar ganin ya tsaya Mai gadi na bude Masa gate.
da Sauri wata kawarta tace"haba Amina yaufa daurin auren yayan sane ki barsa Mana Kika sani Koh zai d'auko Yan daurin aure Jin abinda sukace yasa ta komawa ta zauna Suka cigaba da hiran su ana kimkimtsa abinci.
da gudu Lahab yake fasa unguwa duk Inda ya wuce Saidai kaga Kura fuuuuuuuuu yabi motan a baya jama'a sai kallon motar suke Suna salati a guje ya nufi kofar gidan su Nabeel tun daga nesa Suka Fara dariya don su wallahi kallo daya suke ma motar da Lahab ke tukawa su gane shine daga gudun motar kawai zaka gane, parking yayi Saida motar tayi gaba kadan ta dawo baya kafun ta tsaya,matsowa kusa da motar sukayi Nabeel Yana cewa"don girman Allah ka baiwa Adewale key ya tukamu wallahi Lahab tsoron hawan motar da kake tukawa nake ji nake Kamar ajalina na tinkaro a cikin motar .
glass baki Lahab ya dauko ya kwaba a fuskar sa yace"kaga Ade shigo muje lokaci na kurewa don Allah karna rasa sallah bude gaban Ade yayi ya shiga,Nabeel Kam badon ransa yaso ba ya bude baya ya Shiga ya zauna har Lahab ya tada motar saiga mubeena ta fito daga gida da Sauri ta nufi motar cikin zakuwa dason ganin abinda take so tunda taji Nabeel yace Lahab zaizo su tafi masallaci tayi wanka ta zauna tana jiran sa"Lahab Ina kuka nufane"da Sauri Adewale yace masallaci zamuje in akwai Inda kike son zuwa shigo mu sauke ki"
"Masallaci zamu Kuma mun makara don haka kawai big Aunty ki nemi motocycle,bude bayan motar tayi ta shiga tana cewa"wallahi sai ka kaini Zan sauka a kofar gidan su Fati dake hanyar tudun wada Kuma ai Naga sai kunbi wajen kafun ku Isa massalacin"kala Lahab baice ba yaja motar Suka cillah,tafiya suke motar shuru babu hayaniya sai wakar da Lahab ya sake duk ya cika musu kunne Nabeel Kuma Allah Allah yake su sauka lafiya bini bini mubeena sai ta kalli madubin gaban motar amma abin takaici maimakon taga Lahab sai su had'a Ido da Ade.
Sun aje mubeena a tudun wada kafun suka wuce masallaci Ade kawai Suka Bari a mota,su suka Shiga ciki after jumaat prayer,kofar gidan su Lahab mazane a cike tim don auren Aisha ma anan za'a d'aurashi dole waje ya cika d'auren aure biyu za'a Yi gashi d'aga bikin na farko ne,bayan an daura auren kowa ka gani fuskar nan Kamar gonar auduga kada ma sadeeq yaji labari Wanda aka daura nasu akan sadaki naira dubu 100k cicib,Anwar kam yake kawai yake Amma kowa ya gansa zai zaci baida lafiya ne gabaki d'aya yayi sanyi sai yawo yake a cikin gare.
Tund'a zun da Lahab ya Parka motar Abbu Abbu ya gansa kawai yayi shuru ne Albarkacin idon mutane amma kaffa kaffa yake da Lahab kada ya bar wajen da motar sa Lahab dake rarrabawa jama'a laidodi daya d'auko daga cikin gida a cike a basket babba duk Wanda ya baiwa sai kaji ana cewa wannan ba dan Alhaji Al'hassan dogo Mai naira tsohon minister,Kai Masha Allah tagwaye sun girma yau da gobe yafi karfin wasa,shikam Lahab rabon sa kawai yake da kalandun daurin aure Kamar ance ya kalli gabansa Rahab ne ya fito da basket gifts a hannun sa, sak irin shigar da Lahab yayi shine shima yayi Inka gansu a lokacin karyar ka banbantasu kome na Lahab Rahab yasa hatta turaren sa sai yanzun Lahab ya fahimci dalilin dayasa Rahab yaki saka Kaya Harya bar dakin, Adewale dake gefen sa shima Yana rabawa mutane takeAway yaji an fizgo sa da Sauri ya juya sai Kuma ya sake laidan hannun sa ganin Wanda ya rikesan ba kowa bane illah..........................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page92&93
Papa ne ya wanke Ade da wani irin Mari ya hau masifa hakuri jama'a Suka Soma basa ana cewa yayi hakuri ya bar Ade amma Ina keyar Ade ya tasa a gaba Suka bar wajen,Lahab Karan kansa ransa ya baci bana Wasa ba Sam baijin dadin irin yanda papa ke nuna masu kiyayya Kiri-Kiri babu Koh boye-boye,rarraba abinci suka cigaba dayi shida d'an uwan sa Koh Ina Suka wuce sai kaji Wa'inda Basu sansuba Suna cace Kai tagwaye masu Kama wa'inda suka sansu Kuma sai suce ga yaran Al'hassan marigayi yara sun girma.
bayan d'auren auren karfe 3 akayi walima a babban hall had'a Aisha da umaima akayi aka musu walimar har lokacin Aisha taki yarda Koh lalle a Mata sai hauka take,bayan an tashi a waliman saiga mototin Yan bauchi da niyar a ranan zasu wuce da Amarya,dagewa kawayen mamu sukayi sai dai a bari gobe da safe a wuce,su Kuma dangin sadeeq sukace yau zasu wuce basu shirya kwana ba anan dai akayita kace nake karshe Abbu da kansa ya fito ya dau umaima ya danka musu bayan Nasihat da ya Mata ya Kira mamu sukayi sallama da Addayiya da sauran wa'inda Suka face.
Yan uwa Suka Mata rakiya sosai zata baka tausayi in kaga irin kukan da take Kamar ana yankata,rabuwa da iyaye akwai jimami,aka wuce da ita Lahab Kam tun a wajen daurin aure ya d'au mota abinsa bai tsaya a gida ba yawo Suka ringayi da Adewale Nabeel tunda ya samu Suka dawo massalci yace wallahi bai sake Hawa don Sam,shikuma Lahab yaki yarda ya koma gida gashi anata Kiran sa a waya amma yaki d'auka.
da misalin karfe takwas na dare Lahab ne da Adewale a mota sai bada wuta Lahab yake, unguwan su ya jafar ya nufa tun daga nesa ya hangi mototi a cike da kofar gidan tim, parking shima yayi a gefe wasu Yan Mata suka bude Suka shiga don su sun d'auka motar d'aukan aure ne Saida mototi Suka cika kafun aka Fara tafiya,Amarya Aisha aka Kai gidan mijinta angonta Anwar har lokacin kafarta fari fat ba lalle daker aka samu aka fitar da ita don kuka take bil hakki da gaskiya,Lahab haka ya ringa daukar mutane Yana juyewa Yana dawowa har kusan karfe 9 na dare.
bai koma gida da ba Koh maida motar ba saima gidan ya jafar ya koma yaje ya fakata sanann ya hau Keke napep,gidan su Nabeel ya nufa agun ya kwana,washe gari da safe bayan sun dawo masallanci ya koma bacci don a gidan kaf babu Wanda yasan ya kwana Saida asuba da Inna ta fita sallah ta gansa a duke yana Alwala.
***************
ringing in wayarsa shiya farkar dashi bude idanun sa yayi a hankali yasa hannu ya lalubo wayar dake gefen dollof,daukar wayar yayi bai wani kalli screen in ba ya danna tare da karawa a kunne,da Sauri ya mike zaune Yana Ware Ido tare dasa kafa ya shurar da kafar nabeel daya daura Masa a kafada Jin muryar Maminsa ta cikin wayar cikin bacin Rai take tambayar sa Inda ya kwana"Mami Ina gidan su Nabeel nefa"ka taso yanzun yanzun Nan kazo ka sameni a gidana wallahi ka Kara minutes 20 baka zo ba sai nayi mummunan Saba maka nonsense kawai"tana gama maganar ta yanke wayarta.
Sake Baki Lahab yayi Yana bin wayar da kallo cikin mamaki sai Kuma ya mike zaune da Sauri wandon sa dake Kan kayan Nabeel ya jawo ya sanya Akan gajeren wandon dake jikin sa wankan da yake son yayi ma fasawa yayi ya d'au rigansa da Sauri ya bude kofar dakin ya fita,cikin kankanin lokaci ya Isa unguwar su Mami gate na gidan ya buga da karfi Mai gadi ya bude Masa,cikin gidan ya shiga da sassarfa don shi Sam yasan bawai Kwanan sa a wani waje bane ya d'aga Masa hankali illah yanda yaji Mami tamar magana ne yasan babu lafiya.
A hankali yake tafiya Harya nufi corridorn Abbu Yana dube dube gudun kada wani ya gansa dayake sashen Abbu babu Baki a wajen gashi abbun ya tafi masallaci,bude dakin yayi da Sauri ya Shiga wajen drowern mirror ya nufa ya bude Key's na car insa daya sabuwar ya d'auka da Sauri ya nufi kofar Harya bude kofar sai Kuma ya koma baya da Sauri ya nufi cikin cotton na dakin ya boye ummu ce ta shigo dakin hannun ta d'auke da food flask Mai kyau d'auke da abinci ta aje a dakin ta juya ta fita da Sauri shima ya fito tare da nufar kulan ya bude kazane aka soya Masa sai tuwon shinkafa da akayi miyan shuwaka aka tsoma Kazan a ciki spoon yasa ya dauko cinya daya ya maida kulan ya rufe fitowa yayi a dakin bayan ya cinye cinyar ya bude kofa ya fita Inda Allah ya Sosa Harya iso babban falo ba Wanda ya gansa kofar baya ya nufa ya bude sai gashi ya fito a bayan flat nasu.
garejin ya nufa ya bude,wata babban Jeep ya nufa ya bude duk da akwai Kura kad'an haka ya kunnata bayan ya shiga yayi reverse yaja motar,ya ratso tsakar gidan da mamaki mamu tace"ah ah waya dau motar Alhaji Kuma bayan ya fita amma wallahi Shareef bayajin magana Sam Sam kullum ina fada Masa ya daina daukar motar baban sa Amma bai dainawa"sai Kuma ta nufi motar ganin ya tsaya Mai gadi na bude Masa gate.
da Sauri wata kawarta tace"haba Amina yaufa daurin auren yayan sane ki barsa Mana Kika sani Koh zai d'auko Yan daurin aure Jin abinda sukace yasa ta komawa ta zauna Suka cigaba da hiran su ana kimkimtsa abinci.
da gudu Lahab yake fasa unguwa duk Inda ya wuce Saidai kaga Kura fuuuuuuuuu yabi motan a baya jama'a sai kallon motar suke Suna salati a guje ya nufi kofar gidan su Nabeel tun daga nesa Suka Fara dariya don su wallahi kallo daya suke ma motar da Lahab ke tukawa su gane shine daga gudun motar kawai zaka gane, parking yayi Saida motar tayi gaba kadan ta dawo baya kafun ta tsaya,matsowa kusa da motar sukayi Nabeel Yana cewa"don girman Allah ka baiwa Adewale key ya tukamu wallahi Lahab tsoron hawan motar da kake tukawa nake ji nake Kamar ajalina na tinkaro a cikin motar .
glass baki Lahab ya dauko ya kwaba a fuskar sa yace"kaga Ade shigo muje lokaci na kurewa don Allah karna rasa sallah bude gaban Ade yayi ya shiga,Nabeel Kam badon ransa yaso ba ya bude baya ya Shiga ya zauna har Lahab ya tada motar saiga mubeena ta fito daga gida da Sauri ta nufi motar cikin zakuwa dason ganin abinda take so tunda taji Nabeel yace Lahab zaizo su tafi masallaci tayi wanka ta zauna tana jiran sa"Lahab Ina kuka nufane"da Sauri Adewale yace masallaci zamuje in akwai Inda kike son zuwa shigo mu sauke ki"
"Masallaci zamu Kuma mun makara don haka kawai big Aunty ki nemi motocycle,bude bayan motar tayi ta shiga tana cewa"wallahi sai ka kaini Zan sauka a kofar gidan su Fati dake hanyar tudun wada Kuma ai Naga sai kunbi wajen kafun ku Isa massalacin"kala Lahab baice ba yaja motar Suka cillah,tafiya suke motar shuru babu hayaniya sai wakar da Lahab ya sake duk ya cika musu kunne Nabeel Kuma Allah Allah yake su sauka lafiya bini bini mubeena sai ta kalli madubin gaban motar amma abin takaici maimakon taga Lahab sai su had'a Ido da Ade.
Sun aje mubeena a tudun wada kafun suka wuce masallaci Ade kawai Suka Bari a mota,su suka Shiga ciki after jumaat prayer,kofar gidan su Lahab mazane a cike tim don auren Aisha ma anan za'a d'aurashi dole waje ya cika d'auren aure biyu za'a Yi gashi d'aga bikin na farko ne,bayan an daura auren kowa ka gani fuskar nan Kamar gonar auduga kada ma sadeeq yaji labari Wanda aka daura nasu akan sadaki naira dubu 100k cicib,Anwar kam yake kawai yake Amma kowa ya gansa zai zaci baida lafiya ne gabaki d'aya yayi sanyi sai yawo yake a cikin gare.
Tund'a zun da Lahab ya Parka motar Abbu Abbu ya gansa kawai yayi shuru ne Albarkacin idon mutane amma kaffa kaffa yake da Lahab kada ya bar wajen da motar sa Lahab dake rarrabawa jama'a laidodi daya d'auko daga cikin gida a cike a basket babba duk Wanda ya baiwa sai kaji ana cewa wannan ba dan Alhaji Al'hassan dogo Mai naira tsohon minister,Kai Masha Allah tagwaye sun girma yau da gobe yafi karfin wasa,shikam Lahab rabon sa kawai yake da kalandun daurin aure Kamar ance ya kalli gabansa Rahab ne ya fito da basket gifts a hannun sa, sak irin shigar da Lahab yayi shine shima yayi Inka gansu a lokacin karyar ka banbantasu kome na Lahab Rahab yasa hatta turaren sa sai yanzun Lahab ya fahimci dalilin dayasa Rahab yaki saka Kaya Harya bar dakin, Adewale dake gefen sa shima Yana rabawa mutane takeAway yaji an fizgo sa da Sauri ya juya sai Kuma ya sake laidan hannun sa ganin Wanda ya rikesan ba kowa bane illah..........................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page92&93
Papa ne ya wanke Ade da wani irin Mari ya hau masifa hakuri jama'a Suka Soma basa ana cewa yayi hakuri ya bar Ade amma Ina keyar Ade ya tasa a gaba Suka bar wajen,Lahab Karan kansa ransa ya baci bana Wasa ba Sam baijin dadin irin yanda papa ke nuna masu kiyayya Kiri-Kiri babu Koh boye-boye,rarraba abinci suka cigaba dayi shida d'an uwan sa Koh Ina Suka wuce sai kaji Wa'inda Basu sansuba Suna cace Kai tagwaye masu Kama wa'inda suka sansu Kuma sai suce ga yaran Al'hassan marigayi yara sun girma.
bayan d'auren auren karfe 3 akayi walima a babban hall had'a Aisha da umaima akayi aka musu walimar har lokacin Aisha taki yarda Koh lalle a Mata sai hauka take,bayan an tashi a waliman saiga mototin Yan bauchi da niyar a ranan zasu wuce da Amarya,dagewa kawayen mamu sukayi sai dai a bari gobe da safe a wuce,su Kuma dangin sadeeq sukace yau zasu wuce basu shirya kwana ba anan dai akayita kace nake karshe Abbu da kansa ya fito ya dau umaima ya danka musu bayan Nasihat da ya Mata ya Kira mamu sukayi sallama da Addayiya da sauran wa'inda Suka face.
Yan uwa Suka Mata rakiya sosai zata baka tausayi in kaga irin kukan da take Kamar ana yankata,rabuwa da iyaye akwai jimami,aka wuce da ita Lahab Kam tun a wajen daurin aure ya d'au mota abinsa bai tsaya a gida ba yawo Suka ringayi da Adewale Nabeel tunda ya samu Suka dawo massalci yace wallahi bai sake Hawa don Sam,shikuma Lahab yaki yarda ya koma gida gashi anata Kiran sa a waya amma yaki d'auka.
da misalin karfe takwas na dare Lahab ne da Adewale a mota sai bada wuta Lahab yake, unguwan su ya jafar ya nufa tun daga nesa ya hangi mototi a cike da kofar gidan tim, parking shima yayi a gefe wasu Yan Mata suka bude Suka shiga don su sun d'auka motar d'aukan aure ne Saida mototi Suka cika kafun aka Fara tafiya,Amarya Aisha aka Kai gidan mijinta angonta Anwar har lokacin kafarta fari fat ba lalle daker aka samu aka fitar da ita don kuka take bil hakki da gaskiya,Lahab haka ya ringa daukar mutane Yana juyewa Yana dawowa har kusan karfe 9 na dare.
bai koma gida da ba Koh maida motar ba saima gidan ya jafar ya koma yaje ya fakata sanann ya hau Keke napep,gidan su Nabeel ya nufa agun ya kwana,washe gari da safe bayan sun dawo masallanci ya koma bacci don a gidan kaf babu Wanda yasan ya kwana Saida asuba da Inna ta fita sallah ta gansa a duke yana Alwala.
***************
ringing in wayarsa shiya farkar dashi bude idanun sa yayi a hankali yasa hannu ya lalubo wayar dake gefen dollof,daukar wayar yayi bai wani kalli screen in ba ya danna tare da karawa a kunne,da Sauri ya mike zaune Yana Ware Ido tare dasa kafa ya shurar da kafar nabeel daya daura Masa a kafada Jin muryar Maminsa ta cikin wayar cikin bacin Rai take tambayar sa Inda ya kwana"Mami Ina gidan su Nabeel nefa"ka taso yanzun yanzun Nan kazo ka sameni a gidana wallahi ka Kara minutes 20 baka zo ba sai nayi mummunan Saba maka nonsense kawai"tana gama maganar ta yanke wayarta.
Sake Baki Lahab yayi Yana bin wayar da kallo cikin mamaki sai Kuma ya mike zaune da Sauri wandon sa dake Kan kayan Nabeel ya jawo ya sanya Akan gajeren wandon dake jikin sa wankan da yake son yayi ma fasawa yayi ya d'au rigansa da Sauri ya bude kofar dakin ya fita,cikin kankanin lokaci ya Isa unguwar su Mami gate na gidan ya buga da karfi Mai gadi ya bude Masa,cikin gidan ya shiga da sassarfa don shi Sam yasan bawai Kwanan sa a wani waje bane ya d'aga Masa hankali illah yanda yaji Mami tamar magana ne yasan babu lafiya.