Sashe 66
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Marairaice fuska tayi tace"kayi hakuri wallahi kana raina naso zuwa amma saboda abinda ya faru yanzun ba'a barina nafita makaranta Ni kadai"da gaske Ina ranki"ya tambaye ta Yana d'aga Mata gira daya,shuru tayi tana dai tsaye tana kallon sa"oh kina nufin makaranta kawai kike zuwa ne Koh Yaya"?dan rufe fuska tayi tace"eh wallahi tunda nazo garin Nan sau d'aya nayi yawo a gari amma kullum makaranta nake zuwa"Ware Ido yayi Wanda ya zame Masa jiki yace"cap kifin rijiya kenan"?
"Next week zamu Fara CA test pls kazo makaranta"ke makaranta zanzo a haka da hannu na"ya tambaye ta,ka dai daure pls bari na wuce ana jirana byeee"ta juya tana d'aga Masa hannu da Sauri ya riko hannun nata zai Mata magana sai Kuma yayi shuru ganin Dad dake tsaye a kusa da motar sa Rai a bace Yana kallon su.
Ganin sa yasa Nnenna fizge hannunta ta kwasa a guje tabar layin shidai Lahab na tsaye hannunsa d'auke da kula,harya karaso kusa dashi yatsa ya nuna wa Lahab a fuska a mugun bace yace"Kai Kuma again a kofar gidana Kuma da daughter ta bana maka last warning akanta ba tuna hospital don Kai baka da mutunci shine zaka biyota har Nan kana rike Mata hannu"?
Juyar da Kai Lahab yayi Yana karewa layin kallo Yana magana"wannan ne kofar gidan ka"?wannan ai kofar gidan wani ne nake tsaye kofar gidan ka gashi chan tsakanin sa da Inda nake tsaye akwai titin gonnati ma a sakani don haka kaji da kyau Nan ba filin ka bane,Yana karasa maganar ya juya ya Soma tafiyarsa Dad na binsa da Ido Harya bar layin sosai yaji mugun tsanar yaron a ransa.
*******************
Tura kofar maman nasa yayi ya shiga,zaune ya tarda ita a gaban mirror tana shafe shafe cikin shigan suit na aiki ga jakanta a gefe sai Sauri take tana shafa powder Jin an bude kofa yasa ta juyawa ta kalli kofar ganin sa yasata maida kanta ga mirror hade da d'aukar agogo tana daurawa a hannunta,matsowa yayi kusa da ita yayi Hugging nata ta baya ya daura kanta akan kafadarda Yana kallonta ta mirror hannu tasa ta ture sa ta baya amma yaki barin jikinta yace"Kai mama ki Bari na lale bayan Mana"
Rankwashin ta sake masa ta kansa da Sauri ya saketa Yana Susa wajen Yana turo Baki,mikewa tayi tsaye ta dau jakanta tace"kaga Adewale Naga baka da aikin yine yau shiyasa kozo kana likemun gardi da Kai matsamin na wuce papan ka na jirana a compound"haba mama magana fa nazo muyi fa shine Zaki shareni ki wuce"?tsayawa tayi tana kallon sa sai Kuma ta zauna a Inda ta tashi tace"toh Fadi naji in maganan kudine bani dashi in Kuma wani maganar ne kayi Sauri"
Yauwa mama na daman nace ayya Koh Zaki gidan su Lahab ne ki dubasa ayya mamata kije don Allah kije mamata ki dubasa tunfa jiya nasanar dake amma bakice kome ba"?
Kaga Adewale ni Karan kaina Ina son zuwa dubasa amma banson samun matsala da mahaifinka,shiyasa ban Masa zancen zuwa ba tunda yace bayason ka da yaran Nan ai ya Kamata kaima kaja jiki dasu"had'a fuska yayi yace"haba mama don Allah ace ke kome zakiyi Saida izinin papa gani nayi tunda Zaki office maizai Hana inkin tashi ki shiga ki dubasa shafshaf Mana"
Ah ah Adewale maganin Kar ayi Kar a Fara kadai bari Inna dawo saika Kira Lahab in na gaidashi a waya ai zaifi amma bazan bi abinda kake so nazo na samu sabani da mahaifin ka ba"?
Kenan mama ace kullum sai abinda papa yake so zakiyi menene a ciki Nan Nan baki da hanci bazaki ki dubasa ba"eh bazata dubasan ba Mara kunya Mara hankali duk abinda kake cewa Ina jinka sannan ke Kuma wallahi kin fanshe kanki don dako labari naji kinje gidan su yaron Nan ninasan abinda Zan Miki shige mu wuce kin sani nayi late a banza Kai Kuma saikayita zaman banza daka Saba stupid kawai,papa na karasa maganar yabar dakin mama na binsa a baya Suka barsa a tsaye Baki bude.
turo kofar gidan yayi ya Shiga bako sallama,mubeena dake zaune da takardu a gabanta tana bita don yau basu da pepar Koh dankwali babu akanta da Sauri ta d'au gyale dake gefe ta yafa a kanta,karasowa yayi cikin gidan yaja kujera ya zauna tare da kallon Nabeel dake ta faman dinki baima San da shigowar sa ba Saida yaja ya zauna tukunna ya tsaida dinkin Yana kallon Lahab da mamaki harma ya kasa hakuri yace"Wai Lahab Kaine ka fito a haka kaida baka da lafiya"
Kayya Nabeel wallahi na gaji da Zama waje daya,Inna zauna har wani zafi zafi nakeji a mazaunai na haba"mikewa mubeena tayi tana Jan tsaki don harga Allah maganar ya bata kunya Kuma ta fahimci Lahab bai dashi,dariya Lahab ya sake fahimtar abinda yasata shiga dakin,hararan sa Nabeel yayi yaci gaba da dinkin sa Inna ce ta fito daga bandaki tana kallon Lahab sai Kuma ta girgiza Kai tace"Lahab nake gani Koh bashi ba"?
Nine Inna ga kulanku na dawo muku dashi gaskiya abinci yayi dadi,d'aukar kulan Inna tayi ta shiga dashi kitchen,har yamma Lahab na gidan nasu daga Nan yayi gidan su Adewale,sai goshin mangariba ya koma gida sosai Abbu yayita Masa fada don ini kas baisha magani ba bare Allura kafar Dr biyu a gidan bai samun sa.
*******************
da misalin karfe 2 na dare Nnenna ce ta farka daga bacci saboda matsanancin kishin ruwa daya farkar da ita,mikewa tayi daga Kan gadon nata ta sauka,taka tiles na dakin take a hankali tasa hannu ta dau wayar ta,kunna wutan wayar tayi,tana sanyi da kayan bacci wando da riga hannu tasa ta bude kofar dakin ta ta fita,tafiya take a hankali kasancewar falon shuru ba motsen kowa kasancewar daman ita da peace ce kadai a downstairs sauran mutanen gidan Suna upstairs ne, kitchen ta shiga har lokacin bataji motsen kome ba ta bude fridge ta dau ruwa Mai sanyi a cup tasha ta maida cup in ta aje,mikewa tayi takama hanyar dakinta Harta gifta kofar dakin peace sai Kuma ta dawo baya, Jin surutai na tashi kasa kasa ga Nishi Nishi da take ji.
Matsawa kusa da kofan tayi ta kasa kunne sosai tana son ganin mike faruwa toh Koh dai peace bata da lafiya ne,Jin Karan mutum yasata Sauri sa hannu ta bude dakin tare da haska ciki,wani irin ihu ta sake da Sauri ta juya da gudu ta nufi barin wajen a guje har tana tuntube da flower dake zaune a kusurwar step in sauka a dakin................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 84&85
da Sauri Abraham ya mike hade da daukar gajeren wandon yasa shima da gudu yabi bayan Nnenna data Jima da Isa kusa da kofarta a hankali yake kiranta gudun kada iyayen sa Koh Yan uwansa dake sama su jiyosu,dakin ta shiga da gudu jikinta na rawa ta maida kofar ta rufe harda murza ki tayi Kan katifarta ta kwanta hankalinta tashe.
Yakai 10 minutes a tsaye a bakin kofar gabaki d'aya jikinsa yayi sanyi tunda yake Bai tabajin kunyan abinda yake aikatawa ba irin na yau ba, juyawa yayi jiki a sanyaye ya nufi dakin peace ya bude ya shiga,har lokacin tana kwance ba sutura a jikinta don gabaki d'aya babu kuzari a jikinta,kayansa ya Soma tsinewa binsa tayi da kallo sannan tace"ya haka Abraham kafasan halinda nake ciki shine zaka tafi ka barni a hakan"wani dogon tsaki yaja tare da barin dakin baice Mata kome ba,damke lips nata tayi na kasa ta cija cikin Jin takaicin abinda Nnenna ta musu gabaki d'aya ta katse musu jindadi.
Cikin sati daya sosai Nnenna ta sauyawa Abraham bana Wasa ba ga gudunsa da take don kwata kwata Bata yarda su hadu makaranta ma tun asuba take saka uniform Koh karyawa batayi ta tafi da kafa kafun 7 na safe ta Isa,gabaki d'aya taji zaman gidan Bai Mata ba ga takurin mom a gida gana Jennifer a makaranta,ga wani irin kiyayya da peace ke gwada Mata especially da Abraham ya fita a harkanta tun daga randa ta kamasu red hand yaji gabaki d'aya ya tsane kansa da peace in gabaki d'aya.
**************
Lahab ne tsaye a dakin su Yana Santa uniform don yaune za'a Fara CA Kamar yanda Yama Nnenna Alkawarin zaizo gashi yazo shiyasa tun jiya ya ishi Dr dake dubasa har Saida sukaje hospital aka kunce hannu Kuma Alhamdulilah hannun yayi kyau sosai saidai baya iyya aiki dashi sosai sai dai a hankali.
Fitowa yayi a dakin ya nufi dakin gidan zazzaune suke ana karyawa amma babu mamu da umaima don a cikin satin nan gabaki d'aya sun sauya a gidan shigowa Lahab yayi ya zauna akan dinning in tare da d'aukar plate da spoon ya ibi abinci cup na tea ya d'auka ya Soma karyawa,kallon sa Abbu yayi yace"yau Kuma school zaka kenan"?eh Yaya makaranta xani"dan murmushi Anwar yayi yace"ka manta an koreka a makarantan ne"kallon sa Lahab yayi shima yayi murmushi hade da kallon Abbu da Sauri Kuma ya kauda kansa ganin shima kallon NASA yake yace"ai da babban Yaya zani"wani kallo Abbu ya Masa sai Kuma ya mike tsaye ummu ta dau Masa jakansa Suka nufi kofar,ganin haka yasa Lahab mikewa da gudu yabi yayan nasa a baya har compound Saida ya bari ummu ta aje Masa jaka ta juya kafun Lahab ya nufesa da Sauri ya bude gaban motar ya Shiga.
Fitamin a mota Lahab?"Ni gaskiya Yaya muje ka bawa principal hakuri kafa San yau za'a Fara CA"?CA fa kace CA nawa ne yazo ya wuce da exam bakayi ba"?wallahi Yaya da gaske nake don Allah kaje ka basu hakuri daga wannan jarabawar fa sai dai mu Kira weac"
"Next week zamu Fara CA test pls kazo makaranta"ke makaranta zanzo a haka da hannu na"ya tambaye ta,ka dai daure pls bari na wuce ana jirana byeee"ta juya tana d'aga Masa hannu da Sauri ya riko hannun nata zai Mata magana sai Kuma yayi shuru ganin Dad dake tsaye a kusa da motar sa Rai a bace Yana kallon su.
Ganin sa yasa Nnenna fizge hannunta ta kwasa a guje tabar layin shidai Lahab na tsaye hannunsa d'auke da kula,harya karaso kusa dashi yatsa ya nuna wa Lahab a fuska a mugun bace yace"Kai Kuma again a kofar gidana Kuma da daughter ta bana maka last warning akanta ba tuna hospital don Kai baka da mutunci shine zaka biyota har Nan kana rike Mata hannu"?
Juyar da Kai Lahab yayi Yana karewa layin kallo Yana magana"wannan ne kofar gidan ka"?wannan ai kofar gidan wani ne nake tsaye kofar gidan ka gashi chan tsakanin sa da Inda nake tsaye akwai titin gonnati ma a sakani don haka kaji da kyau Nan ba filin ka bane,Yana karasa maganar ya juya ya Soma tafiyarsa Dad na binsa da Ido Harya bar layin sosai yaji mugun tsanar yaron a ransa.
*******************
Tura kofar maman nasa yayi ya shiga,zaune ya tarda ita a gaban mirror tana shafe shafe cikin shigan suit na aiki ga jakanta a gefe sai Sauri take tana shafa powder Jin an bude kofa yasa ta juyawa ta kalli kofar ganin sa yasata maida kanta ga mirror hade da d'aukar agogo tana daurawa a hannunta,matsowa yayi kusa da ita yayi Hugging nata ta baya ya daura kanta akan kafadarda Yana kallonta ta mirror hannu tasa ta ture sa ta baya amma yaki barin jikinta yace"Kai mama ki Bari na lale bayan Mana"
Rankwashin ta sake masa ta kansa da Sauri ya saketa Yana Susa wajen Yana turo Baki,mikewa tayi tsaye ta dau jakanta tace"kaga Adewale Naga baka da aikin yine yau shiyasa kozo kana likemun gardi da Kai matsamin na wuce papan ka na jirana a compound"haba mama magana fa nazo muyi fa shine Zaki shareni ki wuce"?tsayawa tayi tana kallon sa sai Kuma ta zauna a Inda ta tashi tace"toh Fadi naji in maganan kudine bani dashi in Kuma wani maganar ne kayi Sauri"
Yauwa mama na daman nace ayya Koh Zaki gidan su Lahab ne ki dubasa ayya mamata kije don Allah kije mamata ki dubasa tunfa jiya nasanar dake amma bakice kome ba"?
Kaga Adewale ni Karan kaina Ina son zuwa dubasa amma banson samun matsala da mahaifinka,shiyasa ban Masa zancen zuwa ba tunda yace bayason ka da yaran Nan ai ya Kamata kaima kaja jiki dasu"had'a fuska yayi yace"haba mama don Allah ace ke kome zakiyi Saida izinin papa gani nayi tunda Zaki office maizai Hana inkin tashi ki shiga ki dubasa shafshaf Mana"
Ah ah Adewale maganin Kar ayi Kar a Fara kadai bari Inna dawo saika Kira Lahab in na gaidashi a waya ai zaifi amma bazan bi abinda kake so nazo na samu sabani da mahaifin ka ba"?
Kenan mama ace kullum sai abinda papa yake so zakiyi menene a ciki Nan Nan baki da hanci bazaki ki dubasa ba"eh bazata dubasan ba Mara kunya Mara hankali duk abinda kake cewa Ina jinka sannan ke Kuma wallahi kin fanshe kanki don dako labari naji kinje gidan su yaron Nan ninasan abinda Zan Miki shige mu wuce kin sani nayi late a banza Kai Kuma saikayita zaman banza daka Saba stupid kawai,papa na karasa maganar yabar dakin mama na binsa a baya Suka barsa a tsaye Baki bude.
turo kofar gidan yayi ya Shiga bako sallama,mubeena dake zaune da takardu a gabanta tana bita don yau basu da pepar Koh dankwali babu akanta da Sauri ta d'au gyale dake gefe ta yafa a kanta,karasowa yayi cikin gidan yaja kujera ya zauna tare da kallon Nabeel dake ta faman dinki baima San da shigowar sa ba Saida yaja ya zauna tukunna ya tsaida dinkin Yana kallon Lahab da mamaki harma ya kasa hakuri yace"Wai Lahab Kaine ka fito a haka kaida baka da lafiya"
Kayya Nabeel wallahi na gaji da Zama waje daya,Inna zauna har wani zafi zafi nakeji a mazaunai na haba"mikewa mubeena tayi tana Jan tsaki don harga Allah maganar ya bata kunya Kuma ta fahimci Lahab bai dashi,dariya Lahab ya sake fahimtar abinda yasata shiga dakin,hararan sa Nabeel yayi yaci gaba da dinkin sa Inna ce ta fito daga bandaki tana kallon Lahab sai Kuma ta girgiza Kai tace"Lahab nake gani Koh bashi ba"?
Nine Inna ga kulanku na dawo muku dashi gaskiya abinci yayi dadi,d'aukar kulan Inna tayi ta shiga dashi kitchen,har yamma Lahab na gidan nasu daga Nan yayi gidan su Adewale,sai goshin mangariba ya koma gida sosai Abbu yayita Masa fada don ini kas baisha magani ba bare Allura kafar Dr biyu a gidan bai samun sa.
*******************
da misalin karfe 2 na dare Nnenna ce ta farka daga bacci saboda matsanancin kishin ruwa daya farkar da ita,mikewa tayi daga Kan gadon nata ta sauka,taka tiles na dakin take a hankali tasa hannu ta dau wayar ta,kunna wutan wayar tayi,tana sanyi da kayan bacci wando da riga hannu tasa ta bude kofar dakin ta ta fita,tafiya take a hankali kasancewar falon shuru ba motsen kowa kasancewar daman ita da peace ce kadai a downstairs sauran mutanen gidan Suna upstairs ne, kitchen ta shiga har lokacin bataji motsen kome ba ta bude fridge ta dau ruwa Mai sanyi a cup tasha ta maida cup in ta aje,mikewa tayi takama hanyar dakinta Harta gifta kofar dakin peace sai Kuma ta dawo baya, Jin surutai na tashi kasa kasa ga Nishi Nishi da take ji.
Matsawa kusa da kofan tayi ta kasa kunne sosai tana son ganin mike faruwa toh Koh dai peace bata da lafiya ne,Jin Karan mutum yasata Sauri sa hannu ta bude dakin tare da haska ciki,wani irin ihu ta sake da Sauri ta juya da gudu ta nufi barin wajen a guje har tana tuntube da flower dake zaune a kusurwar step in sauka a dakin................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 84&85
da Sauri Abraham ya mike hade da daukar gajeren wandon yasa shima da gudu yabi bayan Nnenna data Jima da Isa kusa da kofarta a hankali yake kiranta gudun kada iyayen sa Koh Yan uwansa dake sama su jiyosu,dakin ta shiga da gudu jikinta na rawa ta maida kofar ta rufe harda murza ki tayi Kan katifarta ta kwanta hankalinta tashe.
Yakai 10 minutes a tsaye a bakin kofar gabaki d'aya jikinsa yayi sanyi tunda yake Bai tabajin kunyan abinda yake aikatawa ba irin na yau ba, juyawa yayi jiki a sanyaye ya nufi dakin peace ya bude ya shiga,har lokacin tana kwance ba sutura a jikinta don gabaki d'aya babu kuzari a jikinta,kayansa ya Soma tsinewa binsa tayi da kallo sannan tace"ya haka Abraham kafasan halinda nake ciki shine zaka tafi ka barni a hakan"wani dogon tsaki yaja tare da barin dakin baice Mata kome ba,damke lips nata tayi na kasa ta cija cikin Jin takaicin abinda Nnenna ta musu gabaki d'aya ta katse musu jindadi.
Cikin sati daya sosai Nnenna ta sauyawa Abraham bana Wasa ba ga gudunsa da take don kwata kwata Bata yarda su hadu makaranta ma tun asuba take saka uniform Koh karyawa batayi ta tafi da kafa kafun 7 na safe ta Isa,gabaki d'aya taji zaman gidan Bai Mata ba ga takurin mom a gida gana Jennifer a makaranta,ga wani irin kiyayya da peace ke gwada Mata especially da Abraham ya fita a harkanta tun daga randa ta kamasu red hand yaji gabaki d'aya ya tsane kansa da peace in gabaki d'aya.
**************
Lahab ne tsaye a dakin su Yana Santa uniform don yaune za'a Fara CA Kamar yanda Yama Nnenna Alkawarin zaizo gashi yazo shiyasa tun jiya ya ishi Dr dake dubasa har Saida sukaje hospital aka kunce hannu Kuma Alhamdulilah hannun yayi kyau sosai saidai baya iyya aiki dashi sosai sai dai a hankali.
Fitowa yayi a dakin ya nufi dakin gidan zazzaune suke ana karyawa amma babu mamu da umaima don a cikin satin nan gabaki d'aya sun sauya a gidan shigowa Lahab yayi ya zauna akan dinning in tare da d'aukar plate da spoon ya ibi abinci cup na tea ya d'auka ya Soma karyawa,kallon sa Abbu yayi yace"yau Kuma school zaka kenan"?eh Yaya makaranta xani"dan murmushi Anwar yayi yace"ka manta an koreka a makarantan ne"kallon sa Lahab yayi shima yayi murmushi hade da kallon Abbu da Sauri Kuma ya kauda kansa ganin shima kallon NASA yake yace"ai da babban Yaya zani"wani kallo Abbu ya Masa sai Kuma ya mike tsaye ummu ta dau Masa jakansa Suka nufi kofar,ganin haka yasa Lahab mikewa da gudu yabi yayan nasa a baya har compound Saida ya bari ummu ta aje Masa jaka ta juya kafun Lahab ya nufesa da Sauri ya bude gaban motar ya Shiga.
Fitamin a mota Lahab?"Ni gaskiya Yaya muje ka bawa principal hakuri kafa San yau za'a Fara CA"?CA fa kace CA nawa ne yazo ya wuce da exam bakayi ba"?wallahi Yaya da gaske nake don Allah kaje ka basu hakuri daga wannan jarabawar fa sai dai mu Kira weac"