Sashe 70
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
zaro Ido Lahab yayi cikin Al'ajabi lallai farida ta shahara kuma insha Allah yau asirinta sai ya tonu,lallaba Anwar Lahab ya Fara daker da sudin goshi ya samu Anwar ya amince zai bisa wajen Amma da sharadin bazasu Kai 20 minutes ba,nuna Masa hanya Lahab yayi Suna tafiya a mota da mamaki Anwar yace ganin hotel Inda Lahab ya nuna Masa Wai su shiga yace,mezan dauka a cikin wajen Nan Kuma,anya hankalinka kalau kuwa"?kaidai muje mana bakace minti 20 ka bani ba Abu Zan nuna maka sosai ran Anwar ya baci don shi gabaki d'aya ransa ya baci ganin shirmen da Lahab ke Masa paka motar sukayi ya fito hannunsa kawai Lahab ya Kama Yana tafiya Anwar na binsa a baya har suka iso bakin hall in Shiga sukayi gabaki d'aya hall in ya hargitse da hayakin wewe,farida na tsakiyar wasu maza biyu gabaki d'aya sun sata a tsakiya sai mammatseta suke,wani Kara Anwar ya sake da karfi ya dafe kirjinsa.
Jikinsa har rawa yake ya suma ratsa mutane Yana son karasawa Inda farida take Lahab Kam wayarsa ya kunna Yana vedio,fincikota Anwar yayi daga Kan cinyar guy in kafun ta Ankara tuni ya wanketa da wani irin bahagon Mari,muryarsa na rawa ya Soma magana"farida kin cuceni da ace nayi gangancin auren ki danayi nadamar da bantaba tsammani ba ashe ke munafuka ce Mai fuska biyu Allah ya Isa Allah ya Isa min,gabaki d'aya Hall in ya d'auke shuru DJ ma ya kashe kid'an dake tashi saboda abin ya d'au hankalin jama'a jin ango da kansa ne a wajen.
saurayin tane yasa hannu ya zaro wukar dake kugunsa ganin mutuwar tsaye da farida tayi bana zafin Marin bane illah na tashin hankali data saka kanta a ciki,ya kaiwa Anwar yanka da Sauri ya tare da tsintsiyar hannun sa wukar ta samu Naman wajen shaa jini ya ballo da Sauri Lahab ya katse vedio ya kusa cikin taron ganin wasu gayu sun kakkama saurayin,ganin yana da niyar karama Anwar yanka, Anwar da mugun shock da farida ta sashi da Kuma yankan daya Sha shiya sakasa Kama Kai da karfi sai Kuma ya sulale ya yanke jiki ya Fadi a wajen da gudu Lahab yayi kansa cikin Kara yana kuka.
Security ne Suka shigo Jin hayaniya a hall in da gudu sukazo Suka ciccibi Anwar ganin jini a hannun sa gashi ya Suma ga saurayin farida da wuka a hannu sosai Suka tsorata sun d'auka Koh kisan Kai akayi,Aiko ganin abinda ya faru daman police station na kusa waya sukayi lokaci kankani Yan Sansa Suka shigo wajen Aiko take aka Soma guje guje wasu sun gudu wasu an kamasu cikin wa'inda aka Kama harda farida da saurayin ta,Majid dai ya matso wajen Lahab sukace Yan uwan Anwar ne Kuma Yan sandan sunga Kama na jini sosai sukayi asibiti,da isarsu aka karbe Anwar hankali tashe Lahab ya d'au wayarsa ya Kira Abbu karawa yayi a kunne Harya tsinke bai d'auka ba agogon hannun sa ya duba 11 saura na dare yasan war haka Abbu ya Jima da kwantawa,
Zama yayi a reception na asibitin Majid dai har lokacin Yana tsaye Yana aikawa da Lahab mugun kallo wallahi baisan farida itace matar da Anwar zai aura ba da bazai yarda ma Lahab yasan da zancen party ba, number Shareef ya Kira d'auka Shareef yayi baiyi magana ba sai Lahab ne ya Fara sallama amsa Masa yayi Yana tambayar sa lafiya?,ce Masa Lahab yayi Anwar ba lafiya Yana hospital tare da tura Masa address in asibitin.
cikin kankanin lokaci Shareef ya iso tare da tambayar ba'asin cutar nasa anan Lahab yake sanar dashi abinda ya faru"Kan bala'i lallai wannan yarinya ta cika algunguma Ina vedio yake"?Mika Masa wayar sa Lahab yayi da Sauri Shareef ya karba Majid dake gefe cikin damuwa yace Shareef me zakayi da vedio?Koh kallon sa Shareef baiyi ba ya d'au wayar sa ya tura vedion a take ya sake a internet tare da Karin jawabi,ya mikawa Lahab wayan sa.
Lahab Koh a jikin sa a asibitin Suka kwana su uku,washe gari maganar farida Wasa-Wasa Saida ya baza online Koh Ina ka Shiga zancen ake Kota Ina zagin farida ake wasu mazan na comments akan Koh Mata sun Kare in sune Anwar bazasu aure taba bare ma da Shareef ya had'a da hotonan ta na islamiyyar da labarin ta da irin yabonta da ake.
A gidan su Lahab Kam tun daren jiya Yan Mata Suna Fara gani kankace kala tuni magana ya baza unguwan daga zaran wani ya bawa wani labari sai ace a nuna vedio Koh a tura musu a haka abu ya Fara yaduwa sai ga Kiran Shareef yake sanar da Abbu nasu Anwar na asibiti bayan Abbu take asibiti lokacin Anwar na bacci gabaki d'aya gidan bikin ya Zama wani iri kowa ka gani fuska ba walwala,11pm Anwar ya farka nurse ta fito ta sanar dasu daman ba'a fadawa matan gida halin da yake ciki ba,Abbu da Lahab sai Majid da Shareef ne Suka nufi dakin,Suna shiga Anwar ya fashe da kuka ganin mahaifin nasa,matsowa kusa dashi Abbu yayi da Sauri ya rungumesa Yana magana yana kuka yace"don Allah Abbu karka sani auren ta Dan Allah Abbu a fasa auren Nan wallahi inna aure ta Zan mutu ka taimaka min Dan Allah.
Duk da ya bawa Abbu tausayi amma sai ya maze yace"ah ah Anwar hakuri zakayi mu rufa Mata asiri yanzun inka fasa auren Nan nasan kaida aure kuma sai wani ikon Allah yanzun fa karka manta kana da shekaran 35 ba aure, yaushe zakayi kenan in ba'a Yi yanzun ba don hakan zancen aure ba fashi"da Sauri Shareef yace haba Abbu dan Allah Mana in dai aka ma ya Anwar haka wallahi ba'a Masa adalci ba na rantse"
Shuru Abbu yayi baice kome ba"kuka Anwar ya sake Yana cewa"wallahi Abbu na amince zanyi aure Koh Mata hudu ne na amince amma dan Allah banda farida"kana da Wance kake so a hadaku ne banda yarinyar"?
Girgiza Kai yayi yasa hannu Yana share hawayen dake bin fuskarsa ganin Abbu ya sauka babu zancen farida yace"ah ah amma Ni Koh Wance ka aura min Koh zaka aura min na amince wallahi"sosai yaron ya baiwa mahaifin sa tausayi sosai"toh shikenan yanzun dai tunda ka farfado Bari likitan yazo yayi discharge naka mu tafi.
Kafun azahar an sallamo Anwar a asibiti amma an dinke hannun sa don wukar ya shiga karfin haline kawai gidan suka koma saboda tsananin damuwa dayake ciki ga abokan sa dake ta maida zancen amma dai Alhamdulilah tunda ba'a d'aga biki ba,mamu tafi kowa shiga tashin hankali ganin ta samu Anwar zaiyi sure ga Kuma abinda ya faru amma Koh banza taji dadi sosai da Allah ya taimake ta ba'ayi auren ba.
Family meeting na gaggawa Abbu ya had'a duk Wanda ya dace Kuma d'an uwa Koh Yar uwa na kusa-kusa duk an hallara zazzaune ake manya nakan kujera yara na kasa,da Addu'a Abbu ya Fara bayan an shafane ya Soma jawabi Kamar haka"Alhamdulilah yabo da godiya su tabbata ga Allah mad'aukakin sarki daya kawo mu wannan Rana Mai albarka,Wanda yake kunshe da abubuwan mamaki da Kuma jimami,a gaskiya abinda ya faru tsakanin Anwar da yarinyar Nan farida a gaskiya bamuji dadin abinda ya faru ba dukan mu,haka zalika yad'a abin a kafan sada zumunta.
Anwar ya nuna bazai iyya yarda da auren yarinyar ba, Wanda Koh baifad'a ba nida nake mahaifin sa da yan uwana bazamu amince ba,nida jafar munje takanas ta kano har gidan su mahaifin ta Kuma mun Musa bayani,bai nuna wani bacin ransa akan abinda muka je dashi ba don dama labari ya riga yaje musu,ga akwatunan sa sun hadamu dashi mun dawo.
Nida d'an uwana tare da goyon bayan kanwar mu sumayya mun yanke hukuncin had'a Anwar aure da Yar uwar sa A......................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 90&91
Zamu had'asa aure da Yar uwarsa Aisha"Koh rufe Baki Abbu baiyi ba mamu tayi wani irin zabura ta Mike zatayi magana"Abbu bai bari ta furta kalla daya ba ya d'aga Mata hannu da Sauri fuskar nan tasa babu fara'a Sam don tunda take dashi Bata taba ganin bacin Rai a kwance a fuskarsa irin na yau ba sosai tasha jinin jikinta hakan yasata koma ta zauna"kuka Aisha ta sake da karfi tana rufe fuska Jin abinda bappan nata yace kamar a mafarki Wai za'a aura mata Anwar,rufe fuskar ta tayi da hijabin dake jikinta,Anwar Kam tunda ya sunkuyar da Kai Bai d'ago ba har Abbu ya kammala jawabin sa tare da cewa Suje su cigaba da buki aure ba fashi.
Jiki a sanyaye Anwar ya mike yabar falon bayan fitan mahaifan nasa, Aisha Kam tama kasa tashi a wajen har lokacin bata bar kuka ba wasu daga cikin yan uwa ne Suka Soma bata baki Suna nuna Mata muhimmaci da ribar biyayya ga iyaye,nanne da wasu Yan uwansu Suka d'au Aisha Suka nufi gidan ya jafar da ita aka kafa Sabon biki a gidan dole yasa Yan uwa rabuwa Kashi biyu wasu Suka koma gidan jafar,sosai Yan uwa sukayi murnan wannan hadin shikam Anwar daga Nan gidan sa ya koma ya kwanta duk nacin abokan sa Bai saurare suba illa bar musu dakin da yayi ya Shiga wani dakin daban ya kwanta gabaki d'aya ya kasa manta abinda farida ta Masa.
Misalin karfe 4 na yamma mototine cike a kofar gida Koh wace Mata Koh Yan Mata zaka ganta cikin anko ansha wanka iya wanka ana shishiga mota,alAmarya umaima dake d'aki, Masha Allah tayi wani irin kyau cikin material dinta Golden colour dinkin buba akayi zanine normal sai riga da aka d'aura zani akai kannan yasha d'auren turban ga wani yadi Mai sheki da aka rufe kanta dashi sosai tayi kyau kowa ya ganta yasan kudi yayi kuka a cikin suturan dake jikinta Banda golagolai dake wuyanta da hannu da kunne.
Jikinsa har rawa yake ya suma ratsa mutane Yana son karasawa Inda farida take Lahab Kam wayarsa ya kunna Yana vedio,fincikota Anwar yayi daga Kan cinyar guy in kafun ta Ankara tuni ya wanketa da wani irin bahagon Mari,muryarsa na rawa ya Soma magana"farida kin cuceni da ace nayi gangancin auren ki danayi nadamar da bantaba tsammani ba ashe ke munafuka ce Mai fuska biyu Allah ya Isa Allah ya Isa min,gabaki d'aya Hall in ya d'auke shuru DJ ma ya kashe kid'an dake tashi saboda abin ya d'au hankalin jama'a jin ango da kansa ne a wajen.
saurayin tane yasa hannu ya zaro wukar dake kugunsa ganin mutuwar tsaye da farida tayi bana zafin Marin bane illah na tashin hankali data saka kanta a ciki,ya kaiwa Anwar yanka da Sauri ya tare da tsintsiyar hannun sa wukar ta samu Naman wajen shaa jini ya ballo da Sauri Lahab ya katse vedio ya kusa cikin taron ganin wasu gayu sun kakkama saurayin,ganin yana da niyar karama Anwar yanka, Anwar da mugun shock da farida ta sashi da Kuma yankan daya Sha shiya sakasa Kama Kai da karfi sai Kuma ya sulale ya yanke jiki ya Fadi a wajen da gudu Lahab yayi kansa cikin Kara yana kuka.
Security ne Suka shigo Jin hayaniya a hall in da gudu sukazo Suka ciccibi Anwar ganin jini a hannun sa gashi ya Suma ga saurayin farida da wuka a hannu sosai Suka tsorata sun d'auka Koh kisan Kai akayi,Aiko ganin abinda ya faru daman police station na kusa waya sukayi lokaci kankani Yan Sansa Suka shigo wajen Aiko take aka Soma guje guje wasu sun gudu wasu an kamasu cikin wa'inda aka Kama harda farida da saurayin ta,Majid dai ya matso wajen Lahab sukace Yan uwan Anwar ne Kuma Yan sandan sunga Kama na jini sosai sukayi asibiti,da isarsu aka karbe Anwar hankali tashe Lahab ya d'au wayarsa ya Kira Abbu karawa yayi a kunne Harya tsinke bai d'auka ba agogon hannun sa ya duba 11 saura na dare yasan war haka Abbu ya Jima da kwantawa,
Zama yayi a reception na asibitin Majid dai har lokacin Yana tsaye Yana aikawa da Lahab mugun kallo wallahi baisan farida itace matar da Anwar zai aura ba da bazai yarda ma Lahab yasan da zancen party ba, number Shareef ya Kira d'auka Shareef yayi baiyi magana ba sai Lahab ne ya Fara sallama amsa Masa yayi Yana tambayar sa lafiya?,ce Masa Lahab yayi Anwar ba lafiya Yana hospital tare da tura Masa address in asibitin.
cikin kankanin lokaci Shareef ya iso tare da tambayar ba'asin cutar nasa anan Lahab yake sanar dashi abinda ya faru"Kan bala'i lallai wannan yarinya ta cika algunguma Ina vedio yake"?Mika Masa wayar sa Lahab yayi da Sauri Shareef ya karba Majid dake gefe cikin damuwa yace Shareef me zakayi da vedio?Koh kallon sa Shareef baiyi ba ya d'au wayar sa ya tura vedion a take ya sake a internet tare da Karin jawabi,ya mikawa Lahab wayan sa.
Lahab Koh a jikin sa a asibitin Suka kwana su uku,washe gari maganar farida Wasa-Wasa Saida ya baza online Koh Ina ka Shiga zancen ake Kota Ina zagin farida ake wasu mazan na comments akan Koh Mata sun Kare in sune Anwar bazasu aure taba bare ma da Shareef ya had'a da hotonan ta na islamiyyar da labarin ta da irin yabonta da ake.
A gidan su Lahab Kam tun daren jiya Yan Mata Suna Fara gani kankace kala tuni magana ya baza unguwan daga zaran wani ya bawa wani labari sai ace a nuna vedio Koh a tura musu a haka abu ya Fara yaduwa sai ga Kiran Shareef yake sanar da Abbu nasu Anwar na asibiti bayan Abbu take asibiti lokacin Anwar na bacci gabaki d'aya gidan bikin ya Zama wani iri kowa ka gani fuska ba walwala,11pm Anwar ya farka nurse ta fito ta sanar dasu daman ba'a fadawa matan gida halin da yake ciki ba,Abbu da Lahab sai Majid da Shareef ne Suka nufi dakin,Suna shiga Anwar ya fashe da kuka ganin mahaifin nasa,matsowa kusa dashi Abbu yayi da Sauri ya rungumesa Yana magana yana kuka yace"don Allah Abbu karka sani auren ta Dan Allah Abbu a fasa auren Nan wallahi inna aure ta Zan mutu ka taimaka min Dan Allah.
Duk da ya bawa Abbu tausayi amma sai ya maze yace"ah ah Anwar hakuri zakayi mu rufa Mata asiri yanzun inka fasa auren Nan nasan kaida aure kuma sai wani ikon Allah yanzun fa karka manta kana da shekaran 35 ba aure, yaushe zakayi kenan in ba'a Yi yanzun ba don hakan zancen aure ba fashi"da Sauri Shareef yace haba Abbu dan Allah Mana in dai aka ma ya Anwar haka wallahi ba'a Masa adalci ba na rantse"
Shuru Abbu yayi baice kome ba"kuka Anwar ya sake Yana cewa"wallahi Abbu na amince zanyi aure Koh Mata hudu ne na amince amma dan Allah banda farida"kana da Wance kake so a hadaku ne banda yarinyar"?
Girgiza Kai yayi yasa hannu Yana share hawayen dake bin fuskarsa ganin Abbu ya sauka babu zancen farida yace"ah ah amma Ni Koh Wance ka aura min Koh zaka aura min na amince wallahi"sosai yaron ya baiwa mahaifin sa tausayi sosai"toh shikenan yanzun dai tunda ka farfado Bari likitan yazo yayi discharge naka mu tafi.
Kafun azahar an sallamo Anwar a asibiti amma an dinke hannun sa don wukar ya shiga karfin haline kawai gidan suka koma saboda tsananin damuwa dayake ciki ga abokan sa dake ta maida zancen amma dai Alhamdulilah tunda ba'a d'aga biki ba,mamu tafi kowa shiga tashin hankali ganin ta samu Anwar zaiyi sure ga Kuma abinda ya faru amma Koh banza taji dadi sosai da Allah ya taimake ta ba'ayi auren ba.
Family meeting na gaggawa Abbu ya had'a duk Wanda ya dace Kuma d'an uwa Koh Yar uwa na kusa-kusa duk an hallara zazzaune ake manya nakan kujera yara na kasa,da Addu'a Abbu ya Fara bayan an shafane ya Soma jawabi Kamar haka"Alhamdulilah yabo da godiya su tabbata ga Allah mad'aukakin sarki daya kawo mu wannan Rana Mai albarka,Wanda yake kunshe da abubuwan mamaki da Kuma jimami,a gaskiya abinda ya faru tsakanin Anwar da yarinyar Nan farida a gaskiya bamuji dadin abinda ya faru ba dukan mu,haka zalika yad'a abin a kafan sada zumunta.
Anwar ya nuna bazai iyya yarda da auren yarinyar ba, Wanda Koh baifad'a ba nida nake mahaifin sa da yan uwana bazamu amince ba,nida jafar munje takanas ta kano har gidan su mahaifin ta Kuma mun Musa bayani,bai nuna wani bacin ransa akan abinda muka je dashi ba don dama labari ya riga yaje musu,ga akwatunan sa sun hadamu dashi mun dawo.
Nida d'an uwana tare da goyon bayan kanwar mu sumayya mun yanke hukuncin had'a Anwar aure da Yar uwar sa A......................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 90&91
Zamu had'asa aure da Yar uwarsa Aisha"Koh rufe Baki Abbu baiyi ba mamu tayi wani irin zabura ta Mike zatayi magana"Abbu bai bari ta furta kalla daya ba ya d'aga Mata hannu da Sauri fuskar nan tasa babu fara'a Sam don tunda take dashi Bata taba ganin bacin Rai a kwance a fuskarsa irin na yau ba sosai tasha jinin jikinta hakan yasata koma ta zauna"kuka Aisha ta sake da karfi tana rufe fuska Jin abinda bappan nata yace kamar a mafarki Wai za'a aura mata Anwar,rufe fuskar ta tayi da hijabin dake jikinta,Anwar Kam tunda ya sunkuyar da Kai Bai d'ago ba har Abbu ya kammala jawabin sa tare da cewa Suje su cigaba da buki aure ba fashi.
Jiki a sanyaye Anwar ya mike yabar falon bayan fitan mahaifan nasa, Aisha Kam tama kasa tashi a wajen har lokacin bata bar kuka ba wasu daga cikin yan uwa ne Suka Soma bata baki Suna nuna Mata muhimmaci da ribar biyayya ga iyaye,nanne da wasu Yan uwansu Suka d'au Aisha Suka nufi gidan ya jafar da ita aka kafa Sabon biki a gidan dole yasa Yan uwa rabuwa Kashi biyu wasu Suka koma gidan jafar,sosai Yan uwa sukayi murnan wannan hadin shikam Anwar daga Nan gidan sa ya koma ya kwanta duk nacin abokan sa Bai saurare suba illa bar musu dakin da yayi ya Shiga wani dakin daban ya kwanta gabaki d'aya ya kasa manta abinda farida ta Masa.
Misalin karfe 4 na yamma mototine cike a kofar gida Koh wace Mata Koh Yan Mata zaka ganta cikin anko ansha wanka iya wanka ana shishiga mota,alAmarya umaima dake d'aki, Masha Allah tayi wani irin kyau cikin material dinta Golden colour dinkin buba akayi zanine normal sai riga da aka d'aura zani akai kannan yasha d'auren turban ga wani yadi Mai sheki da aka rufe kanta dashi sosai tayi kyau kowa ya ganta yasan kudi yayi kuka a cikin suturan dake jikinta Banda golagolai dake wuyanta da hannu da kunne.