Sashe 74
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amina(kabo)y'ace ga malam jibril marigayi Mai Almajirai da matar sa Rabi(inno)tun Amina na karama Allah ya ma mahaifinta rasuwa su biyu iyayen ta Suka Haifa ita da dan uwan ta muneeru,Aisha irin yaran Nan ne masu tsananin son karatun boko hakan ya sa ta sanyawa ranta son karatu sosai,duk da bata makarantan amma haka take sanya uniform data sayawa kanta tana zuwa tun ana koranta saboda iyayen ta basuzo sun sata ba har malaman Suka hakuri abinka da makarantan kauye taci gaba da zuwa(kuyi hakuri Yan kauye karkuce Ina ci muku fuska labari ne)
Sulaiman shine kadai saurayin kabo(Amina) sulaiman na tsananin son Amina fiye da tunanin Mai tunani da farko Amina Bata sauraron sa don ita kwata kwata soyayya baya gaban ta kowa yazo zata saka bori tace Bata sonsa sa'o'inta duk an aurar dasu sosai ake zagin inno a rugan su akan taki aurar da ita ta barta tana yawo,sulaiman yaro ne Mai hankali kowa ya shaida hakan shiyasa lokacin da Amina ta Soma sauraron sa sosai inno taji dadin abin.
Sulaiman dan makaranta ne yana karatun sa a birni na gaba da secondary abinda yasa Amina ke dada sonsa kenan kullum Suka hadu sai Hiran Makaranta take Masa daya koya Mata kaza kaza a hakan ya samu Shiga a wajen ta hardai Suka Soma soyayya kowa a kauyen ya sani ata dalilin Amina sulaiman ke komawa rugan su duk sati sati juma'a zaizo da yamma sai Kuma ranan lahadi ya koma da yamma,Inna kullum matsawa Amina take akan zancen sulaiman ya turo amma duk lokacin da ta kawo Masa zancen sai yace tayi hakuri ya kammala karatun in ya samu aiki sai suyi aure, in bai samu ba Kuma ya dawo kauyen su ya cigaba da kiwo kamar yanda ya taso.
Wannan shekarar ya kammala karatun sa ya muneeru da kansa yaje ya samu kawun sa sukaje wajen iyayen muneeru akan auren sa da Amina,amma sulaiman yace suyi hakuri zai tafi NYSC a kasar inyamurai a bar zancen auren saiya dawo insha Allah za'a Yi kome a gama sai ya cigaba da zaman sa a gida,badon ran inno yaso ba ta hakura,a takaice dai yanzun Amina na rugan su sulaiman na kasar inyamurai.
Bayan kabo ta fito wanka daidai lokacin muneeru ya shigo gidan da buhun masara a bayan wuyan sa daker daker yake tafiya da Sauri Inno ta Mike tsaye Tama gyara daurin xanin ta,tana magana,haba muneeru ya zaka dauko masara haka a kanka bazaka nemi amalanke ba,sauke masaran yayi Yana Bata amsa da fullacin"inno am hatou mi hebata ai dinka mi Ronda tam,da murna ya zaro kudin aljuhun sa wanda a kalla zaikai dubu goma ya nuna Mata Yana cewa ashan Aka Basu wani Mai kudine yazo kauyen nasu,da Sauri Inno tasa hannu ta fizgo kudin tana kirgawa tana washe baki tare da daukar 1k ta mikawa muneeru tana tsoka sauran a bakin zanin ta,girgiza Kai kawai Amina tayi ta shiga daki tana mamakin irin son kudin inno.
Bayan sallan la'asar saiga kawo shehu yazo gidan su kabo Bata San meya tattauna da inno ba tadai ga inno sai fara'a take tana Nan da nan da ita itadai Amina Bata tambaye ta ba,yaro ne ya shigo gidan Koh sallama babu ya Soma karade gidan Yana cewa Wai ana sallama da Kabo a waje,da murna Amina dake daki ta fito tare da zare gyalenta dake saman Zama ta yafa a zatonta sulaiman ne yazo hutu don yace Mata wata uku zaiyi yazo hutu Kuma gashi an cinye wata biyu.
Inno dake tsaye a bakin madafa da Sauri ta kwala Mata Kira ganin zata fita kofar gidan,dawowa Amina tayi cikin kunya don wallahi Bata zati inno na waje ba sunkuyar da Kai tayi,itakam inno cewa tayi akwai wani turare da muneeru yaje binne ya sayo min tafi wata na boyeta kije ki dauko a cikin kwalba ki fitsa ki shafawa kafar Nan Taki vasilin,da mamaki kabo ke kallon ta tunda take inno Bata taba sata fisa turare ba sai yau amma batace kome ba ta shiga ta dau turare ta shafa,mulkawa kafarta Mai da Sauri ta fito tana lekan labule ganin inno ta shiga bandaki da Sauri ta fito ta nufi kofar gidan.
tsaye yake a jikin zanan kofar gidan ya jingina da bishiyan cabbulle dake manne da zanan,tunda ta fito yake binta da kallo ganin sai kalle-kalle take had'a Ido sukayi ta kauda fuska tana cigaba da dube-dube Kamar tana Neman wani Abu,cikin taushin muryar sa yayi Mata sallama,amsawa tayi sama-sama tana cigaba da abinda take,Gimbiya Aminatu kabo nine bakon da kike nema"
Wani irin juyowa tayi a kaikaice tana Kara kallon mutumin Wanda a haife yayi jika da ita Wai shine Wanda ya tura a kirata toh Koh Tayi Masa laifine ita da ba sanin sa tayi bama bare,toh Koh ta Masa Kama da Yar aikane da zai turo a kirata ya aiketa kenan........................ .................
*In na samu charge zakuga update da dare*
🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤧
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 94&95
tsayawa tayi daga nesa tana kallon sa da mamaki sai Kuma ta durkusa har kasa ta Soma gaidashi"Kaka Ina wuni"d'an murmushi yayi yace taso Mana Aminatu mun wuni lafiya"tasowa tayi tana tambayarsa da lafiya yake Kiran ta,babu d'ard'ar Koh Jin kunya anan take ya bayyana Mata soyayyar sa da Kuma niyar sa na auren ta,wani irin harara Amina ta maka Masa sannan tace"yanzun Kai banda rashin tsoron Allah bawan Allah daga kawai kazo garin mu ka Mana kyauta sai Kuma ka Soma bin yara gida,Kai Koh kunya Bakaji ba tsofe-tsofe da Kai kazo kace kanason yarinya Kamata amma dai wallahi anji kunya girma ya Fadi Niko yanzun me zanyi dakai gemu duk furfura toh wallahi Bari kaji tun ban nuna maka halina ba ka kwashi kafafun ka kabar Mana kofar gida.
Sosai Alhassan yayi mamakin yanda Amina ke zuba Masa tsiwa amma a maimakon yaji d'ar akan son da yake Mata saima yaji son ya karu sosai yake Jin son Amina a ransa bana Wasa ba shi Karan kansa yasan yazo neman aure a Inda bai dace dashi ba yarinya kankanuwa Kamar wannan yasan abun kunya ne zai jawa yaransa da matansa amma ya zaiyi,shi so haden Rabbi ne lokaci d'aya yake shiga amma fitar sa Bata da iyaka,yanda takejin yarinyar kaf duniya banda iyayen sa da Suka mutu babu Wanda zai hanasa auren yarinyar Nan sai wani ikon Allah babu ruwan sa da abin kunya tunda addini bai haramta ba.
tsaki Mai karfi Amina ta sake ta juya fuuu ta koma cikin gidan nasu ranan haka ta kwana Koh abincin dare bataci ba washe gari da safe ta tafi makaranta tana dawowa tadauki tallan nonon ta,da yamma bayan ta dawo daga tallah ta nufi gida tun daga nesa ta hange mutum zaune a kofar gidan su abin mamaki ba kowa bane sai mutumin jiya,Yi tayi Kamar Bata gamsa ba tazo zata wucesa da Sauri ya mike yabi bayanta Yana Mata magana ganin tana Shirin shiga gidan"haba minatuwa Baki ganni a tsaye bane tun fa 12 na Rana nake zaune anan bayan nazo akace min kin tafi tallah nake zaune Ina jiranki amma shine Zaki ganni ki wuce.
dan dakatawa kawai tayi Saida ya gama maganar sa kafun tace"wallahi tsoho ka rabu dani Koh bakaji menace maka bane Wai"?naji Mana amma Ni bazan iya hakura dake ba gaskiya"sosai Amina taci Masa mutunci iyya mutunci kafun ta barsa tsaye a wajen ta Shiga cikin gida inno dake labe tana Jin duk irin cin mutuncin da Amina ke Masa,tana shiga daki inno ta bita da sharbeben d'anyen Kara duka ta rufe Amina dashi tana cewa"ke Harkin Isa kimin bakin ciki in Kika Kore wannan in wazaizo ya aure ki Koh so kike kiyita jazamin magana a gari,toh wallahi Bari kiji Koh sulaiman ne ya dawo bazai Hana a fasa auren ki da Alhaji Nan ba Yar banza hutu yazo Mana Zaki min bakin ciki tunda mahaifinku ya rasu Nike jegele da gida yanzun da Allah ya amshi Addu'a ta Dana Dade inayi shine Zaki min hassada,da gudu muneeru dake dakin sa ya shigo yazo ya kwace ta, ganin irin dukan da inno kema Amina kamar zata yankata ga Amina da taurin Rai Koh ana dukanta Bata gudu.
Fizgota yayi da Sauri ya shigar da ita dakin sa ganin inno nason karyo wani Sabon bulalan rufe kofar bukkan nasa yayi,Zama Amina tayi tana kuka sai rarrashin ta muneeru keyi yana bata baki shidai baice Mata kome Akan Alhaji ba, yadai nuna Mata tayi hakuri insha Allah kome zai daidaita sai Wanda takeso zata aura insha Allah zai tsaya Mata, Jin hakan yasata ta danjin sanyi-sanyi Saida fa zazzabi ya rufeta ainun kwanciya tayi a katifar yayan nata, shikam fita yayi ya dauko Mata jikekken maganin su dake gindin Randa ya tsiyaye Mata a kwanon Sha ya kawo Mata kin sha tayi don ita Bata kaunar jikekken magani sam.
Wasa Wasa Abu ya Zama gaske tun Amina na d'aukan abin a shirmen Abu ya Fara girma sosai Alhaji ke surfa Mata naci ba ranan da baya zuwa Koh karyan ciwo tayi sai inno ta tasata a gaba harsai ta fita inta fita babu abinda ke had'ata dashi sai cin mutunci sosai take Masa rashin kunya shikam Bai karaya ba Sam,muneeru baison aure saboda harga Allah yasan ba'a ma Yar uwarsa adalci ba ya tinkare inno da maganar amma ta rumtsa Ido tace aure sai anyi,abinka da magana a ruga lokaci d'aya zance ya karade gari Amina ta samu Alhaji zai aureta baza'a bawa sulaiman ba sosai iyayen sulaiman Suka Soma gaba da gidan su Amina,Allah sarki Amina Kam hankalinta yafi na kowa tashi Bata San ya zatayi ba gashi sulaiman baya na.
Sulaiman shine kadai saurayin kabo(Amina) sulaiman na tsananin son Amina fiye da tunanin Mai tunani da farko Amina Bata sauraron sa don ita kwata kwata soyayya baya gaban ta kowa yazo zata saka bori tace Bata sonsa sa'o'inta duk an aurar dasu sosai ake zagin inno a rugan su akan taki aurar da ita ta barta tana yawo,sulaiman yaro ne Mai hankali kowa ya shaida hakan shiyasa lokacin da Amina ta Soma sauraron sa sosai inno taji dadin abin.
Sulaiman dan makaranta ne yana karatun sa a birni na gaba da secondary abinda yasa Amina ke dada sonsa kenan kullum Suka hadu sai Hiran Makaranta take Masa daya koya Mata kaza kaza a hakan ya samu Shiga a wajen ta hardai Suka Soma soyayya kowa a kauyen ya sani ata dalilin Amina sulaiman ke komawa rugan su duk sati sati juma'a zaizo da yamma sai Kuma ranan lahadi ya koma da yamma,Inna kullum matsawa Amina take akan zancen sulaiman ya turo amma duk lokacin da ta kawo Masa zancen sai yace tayi hakuri ya kammala karatun in ya samu aiki sai suyi aure, in bai samu ba Kuma ya dawo kauyen su ya cigaba da kiwo kamar yanda ya taso.
Wannan shekarar ya kammala karatun sa ya muneeru da kansa yaje ya samu kawun sa sukaje wajen iyayen muneeru akan auren sa da Amina,amma sulaiman yace suyi hakuri zai tafi NYSC a kasar inyamurai a bar zancen auren saiya dawo insha Allah za'a Yi kome a gama sai ya cigaba da zaman sa a gida,badon ran inno yaso ba ta hakura,a takaice dai yanzun Amina na rugan su sulaiman na kasar inyamurai.
Bayan kabo ta fito wanka daidai lokacin muneeru ya shigo gidan da buhun masara a bayan wuyan sa daker daker yake tafiya da Sauri Inno ta Mike tsaye Tama gyara daurin xanin ta,tana magana,haba muneeru ya zaka dauko masara haka a kanka bazaka nemi amalanke ba,sauke masaran yayi Yana Bata amsa da fullacin"inno am hatou mi hebata ai dinka mi Ronda tam,da murna ya zaro kudin aljuhun sa wanda a kalla zaikai dubu goma ya nuna Mata Yana cewa ashan Aka Basu wani Mai kudine yazo kauyen nasu,da Sauri Inno tasa hannu ta fizgo kudin tana kirgawa tana washe baki tare da daukar 1k ta mikawa muneeru tana tsoka sauran a bakin zanin ta,girgiza Kai kawai Amina tayi ta shiga daki tana mamakin irin son kudin inno.
Bayan sallan la'asar saiga kawo shehu yazo gidan su kabo Bata San meya tattauna da inno ba tadai ga inno sai fara'a take tana Nan da nan da ita itadai Amina Bata tambaye ta ba,yaro ne ya shigo gidan Koh sallama babu ya Soma karade gidan Yana cewa Wai ana sallama da Kabo a waje,da murna Amina dake daki ta fito tare da zare gyalenta dake saman Zama ta yafa a zatonta sulaiman ne yazo hutu don yace Mata wata uku zaiyi yazo hutu Kuma gashi an cinye wata biyu.
Inno dake tsaye a bakin madafa da Sauri ta kwala Mata Kira ganin zata fita kofar gidan,dawowa Amina tayi cikin kunya don wallahi Bata zati inno na waje ba sunkuyar da Kai tayi,itakam inno cewa tayi akwai wani turare da muneeru yaje binne ya sayo min tafi wata na boyeta kije ki dauko a cikin kwalba ki fitsa ki shafawa kafar Nan Taki vasilin,da mamaki kabo ke kallon ta tunda take inno Bata taba sata fisa turare ba sai yau amma batace kome ba ta shiga ta dau turare ta shafa,mulkawa kafarta Mai da Sauri ta fito tana lekan labule ganin inno ta shiga bandaki da Sauri ta fito ta nufi kofar gidan.
tsaye yake a jikin zanan kofar gidan ya jingina da bishiyan cabbulle dake manne da zanan,tunda ta fito yake binta da kallo ganin sai kalle-kalle take had'a Ido sukayi ta kauda fuska tana cigaba da dube-dube Kamar tana Neman wani Abu,cikin taushin muryar sa yayi Mata sallama,amsawa tayi sama-sama tana cigaba da abinda take,Gimbiya Aminatu kabo nine bakon da kike nema"
Wani irin juyowa tayi a kaikaice tana Kara kallon mutumin Wanda a haife yayi jika da ita Wai shine Wanda ya tura a kirata toh Koh Tayi Masa laifine ita da ba sanin sa tayi bama bare,toh Koh ta Masa Kama da Yar aikane da zai turo a kirata ya aiketa kenan........................ .................
*In na samu charge zakuga update da dare*
🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤸🤧
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 94&95
tsayawa tayi daga nesa tana kallon sa da mamaki sai Kuma ta durkusa har kasa ta Soma gaidashi"Kaka Ina wuni"d'an murmushi yayi yace taso Mana Aminatu mun wuni lafiya"tasowa tayi tana tambayarsa da lafiya yake Kiran ta,babu d'ard'ar Koh Jin kunya anan take ya bayyana Mata soyayyar sa da Kuma niyar sa na auren ta,wani irin harara Amina ta maka Masa sannan tace"yanzun Kai banda rashin tsoron Allah bawan Allah daga kawai kazo garin mu ka Mana kyauta sai Kuma ka Soma bin yara gida,Kai Koh kunya Bakaji ba tsofe-tsofe da Kai kazo kace kanason yarinya Kamata amma dai wallahi anji kunya girma ya Fadi Niko yanzun me zanyi dakai gemu duk furfura toh wallahi Bari kaji tun ban nuna maka halina ba ka kwashi kafafun ka kabar Mana kofar gida.
Sosai Alhassan yayi mamakin yanda Amina ke zuba Masa tsiwa amma a maimakon yaji d'ar akan son da yake Mata saima yaji son ya karu sosai yake Jin son Amina a ransa bana Wasa ba shi Karan kansa yasan yazo neman aure a Inda bai dace dashi ba yarinya kankanuwa Kamar wannan yasan abun kunya ne zai jawa yaransa da matansa amma ya zaiyi,shi so haden Rabbi ne lokaci d'aya yake shiga amma fitar sa Bata da iyaka,yanda takejin yarinyar kaf duniya banda iyayen sa da Suka mutu babu Wanda zai hanasa auren yarinyar Nan sai wani ikon Allah babu ruwan sa da abin kunya tunda addini bai haramta ba.
tsaki Mai karfi Amina ta sake ta juya fuuu ta koma cikin gidan nasu ranan haka ta kwana Koh abincin dare bataci ba washe gari da safe ta tafi makaranta tana dawowa tadauki tallan nonon ta,da yamma bayan ta dawo daga tallah ta nufi gida tun daga nesa ta hange mutum zaune a kofar gidan su abin mamaki ba kowa bane sai mutumin jiya,Yi tayi Kamar Bata gamsa ba tazo zata wucesa da Sauri ya mike yabi bayanta Yana Mata magana ganin tana Shirin shiga gidan"haba minatuwa Baki ganni a tsaye bane tun fa 12 na Rana nake zaune anan bayan nazo akace min kin tafi tallah nake zaune Ina jiranki amma shine Zaki ganni ki wuce.
dan dakatawa kawai tayi Saida ya gama maganar sa kafun tace"wallahi tsoho ka rabu dani Koh bakaji menace maka bane Wai"?naji Mana amma Ni bazan iya hakura dake ba gaskiya"sosai Amina taci Masa mutunci iyya mutunci kafun ta barsa tsaye a wajen ta Shiga cikin gida inno dake labe tana Jin duk irin cin mutuncin da Amina ke Masa,tana shiga daki inno ta bita da sharbeben d'anyen Kara duka ta rufe Amina dashi tana cewa"ke Harkin Isa kimin bakin ciki in Kika Kore wannan in wazaizo ya aure ki Koh so kike kiyita jazamin magana a gari,toh wallahi Bari kiji Koh sulaiman ne ya dawo bazai Hana a fasa auren ki da Alhaji Nan ba Yar banza hutu yazo Mana Zaki min bakin ciki tunda mahaifinku ya rasu Nike jegele da gida yanzun da Allah ya amshi Addu'a ta Dana Dade inayi shine Zaki min hassada,da gudu muneeru dake dakin sa ya shigo yazo ya kwace ta, ganin irin dukan da inno kema Amina kamar zata yankata ga Amina da taurin Rai Koh ana dukanta Bata gudu.
Fizgota yayi da Sauri ya shigar da ita dakin sa ganin inno nason karyo wani Sabon bulalan rufe kofar bukkan nasa yayi,Zama Amina tayi tana kuka sai rarrashin ta muneeru keyi yana bata baki shidai baice Mata kome Akan Alhaji ba, yadai nuna Mata tayi hakuri insha Allah kome zai daidaita sai Wanda takeso zata aura insha Allah zai tsaya Mata, Jin hakan yasata ta danjin sanyi-sanyi Saida fa zazzabi ya rufeta ainun kwanciya tayi a katifar yayan nata, shikam fita yayi ya dauko Mata jikekken maganin su dake gindin Randa ya tsiyaye Mata a kwanon Sha ya kawo Mata kin sha tayi don ita Bata kaunar jikekken magani sam.
Wasa Wasa Abu ya Zama gaske tun Amina na d'aukan abin a shirmen Abu ya Fara girma sosai Alhaji ke surfa Mata naci ba ranan da baya zuwa Koh karyan ciwo tayi sai inno ta tasata a gaba harsai ta fita inta fita babu abinda ke had'ata dashi sai cin mutunci sosai take Masa rashin kunya shikam Bai karaya ba Sam,muneeru baison aure saboda harga Allah yasan ba'a ma Yar uwarsa adalci ba ya tinkare inno da maganar amma ta rumtsa Ido tace aure sai anyi,abinka da magana a ruga lokaci d'aya zance ya karade gari Amina ta samu Alhaji zai aureta baza'a bawa sulaiman ba sosai iyayen sulaiman Suka Soma gaba da gidan su Amina,Allah sarki Amina Kam hankalinta yafi na kowa tashi Bata San ya zatayi ba gashi sulaiman baya na.