Sashe 5
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wucewa yayi cikin kitchen in, bude kulanda ya gani mai kyau a zaune a kitchen in yayi plate ya d'auka ya iba, dankalin hausane soyayye da miyar tattasai sai shayi a kofi ya had'a da soyayyen kwai akai, fitowa yayi da plate da cup in a hannunsa zai zauna akan daining.
Kawo abincin na gani lahab?mami tace tana kallonsa.
Tsayawa yayi yana zullumi had'e da kallon plate in, dankaline da bai wuce yanka bakwai ba, sai kwai da biya kad'an.
Bakaji me nace bane?
"Naji mami ina zuwa na manta ban saka miya ba"yace da sauri yana komawa kitchen in karo dankalin yayi da yawa saida plate ya cika ya fito a kitchen in, ya nufo wajen da mamin ke zaune.
Mika mata plate in yayi, ba tare da ta kalli plate in ba tace, zauna kaci a kusa dani na gani.
Ba musu lahab ya zauna akasan cafet in, cin abincin yake cikin rashin walwala don sam basirar sa ta toshe baisan ina zai samo kudin jese ba, yana kammala ci mikewa yayi ya kai kwanukan kitchen, yana fitowa ya kama hanya zai bar falon.
Kiransa mami tayi, ya Amsa yana kallonta, wuce kitchen kaje ka wanke mini kwanukan da sukayi datti oya.
"Wanke wanke kuma mami?ni ina na wani iyya wanke wanke don Allah fa"
Toh yau kai zaka mini koh baka iyya ba ka koya.
"Amma dai mami gaskiya ni kuma, ina yan aikin naki toh"?
Oho wuce kitchen ka bani waje, ba musu ya shiga kitchen in, zaman sa yayi ya zaro wayarsa yana chatting abinsa.
Mami dake falo kamar tasan abinda yake aikatawa mikewa tayi da saurinta ta nufi kitchen in, tana tura kofar da sauri ya mike tsaye yana kokarin boye wayar, amma ina tuni harta raftosa, ban wayar nan?tace tana mika masa hannu.
Ba musu ya mika mata wayar, nuna masa kwanukan tayi da hannu wanke.
Zare rigan saman shirt nasa yayi ya soma wanke kwanukan, shiyasa bayason zuwa gidan ta akwai matsawa mutum, a haka ya ringa wanke kwanuka harya gama haka mami tasaka sa sake wankewa wai bai fita ba.
Yana gamawa haka tasaka sa aikace aikacen kitchen, tana girki yana mika mata kayayyaki har suka gama abincin rana tare, lokacin kusan 12:00 saura na rana, Abincin ma kinci yayi gashi duk kaurin girki yake.
Wanka yayi a d'akin kaninsa mahraz, bayan ya fito d'aure da towel, bude wardrop in yayi yana duba kayanda zai saka don bazai iyya maimaita kaya mai datti a jikinsa ba bayan yayi wanka, rasa ma kayanda zai d'auka yayi don duk kayan sun masa kad'an, daker ya samo wata jallabiya fara sol ya zura sai wando baki pencil dayabi jikinsa ya kwanta irin roba-roban nan ne.
Turare kawai ya fisa ya fita a d'akin falon ya shiga zuwa lokacin mami ma har tayi wanka tana zaune akan siter.
Baiyi mata magana bama kofa kawai ya nufa itama in batayi magana ba, harya fita baranda sai kuma ya dawo tsayawa yayi a gefe ba walwala yace"mami a bani wayan"
Mara kunya aida wuceni kayi, don haka koma ka sako hula a kan shegen gashin kan nan naka.
Baison magana kawai juyawa yayi ya koma ya d'auko hula ya saka akan sa, fitowa yayi ya tsaya ba tare daya ce kome ba, wayar ta mika masa.
"Hannu yasa ya amshi wayar hade da kallon mamin nasa"ayya mami kitaimaka mini mana mami na ki bani koh 10k ne don Allah"?
Wuce mini daga gani in abin arziki zaka saya zan baka Amma banda na shirme.
"Don Allah mamina kiyi hakuri na tuba alalubo abani"
Lahab bazan bayar ba kaji koh nace bazan bayarba.....shuru mami tayi jin an turo kofar falon.
Wani d'an dattijo ne ya bude kofar sanye yake da suit baki, sai yara dake binsa a baya sanye da uniform su uku da gudu suka rugo cikin falon ganin lahab da sauri suka rungumesa suna oyoyo yaya Rahab, don su sam d'auka sukai akan Rahab ne ganin yau shigen mutunci ne a jikinsa.
Da dauri ya turesu a jikinsa cikin masifa yace "don Allah ku matsamin a jiki karku batamin farin kaya.
Da mamaki yaran ke kallonsa suna mamakin meya faru da yaya Rahab donsu basu kawo lahab bane.
Kallonsa dattijon yayi, ah ah Rahab yau ziyaran jumma'ar da wuri akazo mana kenan, aiko saika jiramu mu tafi tare koh?
Kauda fuska lahab yayi ya nufi kofa baice kome ba.
Kwala masa kira mami tayi lahab dawo nan...........
Pls subscribe
https://youtube.com/channel/UCsYHQSbZF_5kKSbjvZTYXHg
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🤹🏿♂️ *ALKAWARIN MASOYA* 🤹🏻♀️
~ Na ~
🍃 *Rukayya Ibrahim*🍃
Free page🤧
*EXQUISITE WRITER'S FARUM*
page 7⃣&8⃣
Ba musu lahab ya dawo ya tsaya cikin had'a fuska yake kallon kannen nasa dake gefe sunyi xuru suna kallon sa.
Lahab waye wannan?mami ta tambaye sa tana nuna masa Dattijon.
Kallon mutumin lahab yayi sai kuma yace"dadyn su mahraz ne"
Eyeee watoh dadyn su mahraz kai ba dadyn kaba kenan koh?shiyasa dake kallosa kamar banza?anya lahab kana da tunani kuwa mahraz ba kaninka bane koh bani na haifesa a cikina ba dabaza girmama ubansa ba?
Shuru kawai yayi baice kome ba.
Gaidashi lahab?
Ba musu lahab ya dubi dattijon"ina wuni Dady"?
Lafiya lahab yasu Yayan naka da d'an uwanka, kwana biyu kayi mana retaya baka zuwa?
"Lafiyan su klau dady"yace sai kuma yayi shuru baice kome ba.
Mahraz dake gefe zaikai shekara 13 tun d'azun sai kallon Lahab yake tunda yaji momy tace ba Rahab bane yaja gefe ya tsaya abinsa gudun karyasha duka a banza.
Sai kayi tafiyarka ai koh na rike ka ne?
"Bai bawa mami amsa ba kawai ya juya zai fita sai kuma ya sake kallon mamin yanzun mami bazaki bani ba"?
Mami koh Amsa masa bata sake yiba,tayi shuru abinta,dady ne ya dube lahab in, mekake so lahab?
Da sauri mama race,Kaga Dadyn mahraz kuwuce muje ku shirya time na gudu yaufa have day ne, kusamu ku shirya kafun a fara tafiya jumma'a.
Kallon lahab dady yayi me kake so ta baka?
"Kudine dady kuma tace bazata bani ba"
Nawane kudin lahab?
"Murmushi yayi yana kallon mami,yace 30k ne"
Ok jirani ina zuwa kawai dady yace yana shigewa ciki, da mamaki mami tace lahab yaushe zaka fara tsoron Alalh ne?yanzun na karyata ka agabansa yace banason yana kyautatawa yarana,Amma lahab allah ya shiryeka.
"Ameeen mamina"
Ba'a jima ba saiga dady ya fito daga sashin sa,kudi ya mikawa lahab, da sauri yasa hannu ya Amshe kudin cikin murna yake masa godiya ganin kudin kamar zaifi 30k ma.
Fita yayi a gidan keken sa ya d'auka, tuda mai gadi ya gansa ya fitoh da sauri ya bude get in ya basa waje ya wuce, bai fita ba saida ya kirga kudin 50k ne cipcip da murna ya soka kudin a Aljuhunsa na jallabiya, wayarsa ya duba aiko kamar yanda ya tsamma nine kusan 10 miss call na Adewale da nabeel suka kirasa bai d'auka ba, buga kekensa yayi ya kara gaba.
Yana fita a get in gidan, haryayi nisa a layin kamar daga sama yaga ade da nabeel zaune a kofar wani gida su biyu dukansu sun shanja kaya alamu dai jiransa suke.
Tun daga nesa da suka hangosa gabaki d'ayan su suka mike suna kallonsa ganinsa sanye da jallabiya harda hula abinda ba d'abiyarsa bace saka kaya manya ba, durun wa, kaji manyan gari nebeel yace ganin lahab ya kusa isowa kusa dasu.
Da gudu lahab yayo kansu da keke ai a dari suka watse suna zaginsa shege d'an iska meye haka kaje ka wani zauna ka barmu a tsaye, munata kiran wayan ka ba'a picking, wallahi saura kad'an mu ware mu barka.
"Hhhh yan iska meyasa baku shigo ciki ba, kuma uban wa yace muku ina gidan tun safe"
Hh ai tunda mukaji kace xaka gidan mami nace badani ba, don nasan inkaje baka ga ta dawowa yanzun ba.
"Kai nabeel baka da mutunci mamar tawa?
Sorry aboki wallahi mamin kan nan nasan yau saita kare mana tanadi a gidan ta shiysa nace bazani ba.
"Naji yanzun ina muka nufa"
Adewale ne yace Masjid mana bayau friday ba?kuma naga time ya kusa almost 1:00 yanzun fa?
"Ok yanzun ya zamuyi da keken nan don nidai sai dai na ware na barku kuhau machine"
Wallahi nan ne kuma baka isa ba, sai dai mu shiga gidan su duwaisu mu aje keken in mu tafi duka a keke napep in?
Ba musu lahab ya yarda suka aje keken a gidan wani abokin makarantan su, suka shige masallaci lokacin da suka iso masallacin a bakin titi suka bar adewale bakin wani shago ya zauna, yana jiran su yayin da su kuma suka wuce cikin masallacin.
Bayan an idar da sallah kasuwa suka wuce, don sam nabeel da ade basu sayi jesen ba aje kudin sukayi sai lahab ya samu saisu had'a su saya tare.
Jese suka sasayawa kansu kala d'aya, lahab ya had'a da socks da takalmi duka, haka suka ringa yawo basu sukayi niyar komawa gida ba sai kusan 5 na yamma, nabeel da lahab harda ade wale kowa na rike da laidan kayansa, sukabi gidan su Duwaisu suka karbo keke.
Ade suka fara rakawa gida, a bakin get suka tsaya, kallon su yayi sai kuma ya mikawa nabeel kayan sa, gashi nabeel ka rike mini gobe in zamu tafi zanzo na karba?
Hhh"kace dai kana tsoro"lahab yace yana dariya
Shuru kawai yayi ya shige gidan da kekensa ganin motar baban sa na nufosu alamu dai dawowar sa kenan, ade na shiga gida, suma su lahab suka juya zasu tafi da sauri baban ade ya sauke glass na motar sa, hiii kuzo nan ya kirasu cikin turanci.
Da sauri suka karaso inda yayi packing gai dashi sukayi bai amsa ba sai binsu da yayi da kallo idanunsa suka sauka akan lahab, kaiiii yaron nan daga ganin idanunka baka da kunya.
Shuru lahab yayi baice kome ba yana jinsa ya cigaba dacewa, toh bara kuji daga yau sai yau karku sake koh da sunan wasa naji koh na ganku da yarona especially kai bakin nan,ya nuna lahab, watoh ku gaku yaran hausawa muslim zaku mayarmin da yaro irin ku ku cutar mini dashi koh?yan ta'adda toh yafi karfin ku mugaye ku wuce ku bani waje munafukai kawai?
Kawo abincin na gani lahab?mami tace tana kallonsa.
Tsayawa yayi yana zullumi had'e da kallon plate in, dankaline da bai wuce yanka bakwai ba, sai kwai da biya kad'an.
Bakaji me nace bane?
"Naji mami ina zuwa na manta ban saka miya ba"yace da sauri yana komawa kitchen in karo dankalin yayi da yawa saida plate ya cika ya fito a kitchen in, ya nufo wajen da mamin ke zaune.
Mika mata plate in yayi, ba tare da ta kalli plate in ba tace, zauna kaci a kusa dani na gani.
Ba musu lahab ya zauna akasan cafet in, cin abincin yake cikin rashin walwala don sam basirar sa ta toshe baisan ina zai samo kudin jese ba, yana kammala ci mikewa yayi ya kai kwanukan kitchen, yana fitowa ya kama hanya zai bar falon.
Kiransa mami tayi, ya Amsa yana kallonta, wuce kitchen kaje ka wanke mini kwanukan da sukayi datti oya.
"Wanke wanke kuma mami?ni ina na wani iyya wanke wanke don Allah fa"
Toh yau kai zaka mini koh baka iyya ba ka koya.
"Amma dai mami gaskiya ni kuma, ina yan aikin naki toh"?
Oho wuce kitchen ka bani waje, ba musu ya shiga kitchen in, zaman sa yayi ya zaro wayarsa yana chatting abinsa.
Mami dake falo kamar tasan abinda yake aikatawa mikewa tayi da saurinta ta nufi kitchen in, tana tura kofar da sauri ya mike tsaye yana kokarin boye wayar, amma ina tuni harta raftosa, ban wayar nan?tace tana mika masa hannu.
Ba musu ya mika mata wayar, nuna masa kwanukan tayi da hannu wanke.
Zare rigan saman shirt nasa yayi ya soma wanke kwanukan, shiyasa bayason zuwa gidan ta akwai matsawa mutum, a haka ya ringa wanke kwanuka harya gama haka mami tasaka sa sake wankewa wai bai fita ba.
Yana gamawa haka tasaka sa aikace aikacen kitchen, tana girki yana mika mata kayayyaki har suka gama abincin rana tare, lokacin kusan 12:00 saura na rana, Abincin ma kinci yayi gashi duk kaurin girki yake.
Wanka yayi a d'akin kaninsa mahraz, bayan ya fito d'aure da towel, bude wardrop in yayi yana duba kayanda zai saka don bazai iyya maimaita kaya mai datti a jikinsa ba bayan yayi wanka, rasa ma kayanda zai d'auka yayi don duk kayan sun masa kad'an, daker ya samo wata jallabiya fara sol ya zura sai wando baki pencil dayabi jikinsa ya kwanta irin roba-roban nan ne.
Turare kawai ya fisa ya fita a d'akin falon ya shiga zuwa lokacin mami ma har tayi wanka tana zaune akan siter.
Baiyi mata magana bama kofa kawai ya nufa itama in batayi magana ba, harya fita baranda sai kuma ya dawo tsayawa yayi a gefe ba walwala yace"mami a bani wayan"
Mara kunya aida wuceni kayi, don haka koma ka sako hula a kan shegen gashin kan nan naka.
Baison magana kawai juyawa yayi ya koma ya d'auko hula ya saka akan sa, fitowa yayi ya tsaya ba tare daya ce kome ba, wayar ta mika masa.
"Hannu yasa ya amshi wayar hade da kallon mamin nasa"ayya mami kitaimaka mini mana mami na ki bani koh 10k ne don Allah"?
Wuce mini daga gani in abin arziki zaka saya zan baka Amma banda na shirme.
"Don Allah mamina kiyi hakuri na tuba alalubo abani"
Lahab bazan bayar ba kaji koh nace bazan bayarba.....shuru mami tayi jin an turo kofar falon.
Wani d'an dattijo ne ya bude kofar sanye yake da suit baki, sai yara dake binsa a baya sanye da uniform su uku da gudu suka rugo cikin falon ganin lahab da sauri suka rungumesa suna oyoyo yaya Rahab, don su sam d'auka sukai akan Rahab ne ganin yau shigen mutunci ne a jikinsa.
Da dauri ya turesu a jikinsa cikin masifa yace "don Allah ku matsamin a jiki karku batamin farin kaya.
Da mamaki yaran ke kallonsa suna mamakin meya faru da yaya Rahab donsu basu kawo lahab bane.
Kallonsa dattijon yayi, ah ah Rahab yau ziyaran jumma'ar da wuri akazo mana kenan, aiko saika jiramu mu tafi tare koh?
Kauda fuska lahab yayi ya nufi kofa baice kome ba.
Kwala masa kira mami tayi lahab dawo nan...........
Pls subscribe
https://youtube.com/channel/UCsYHQSbZF_5kKSbjvZTYXHg
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🤹🏿♂️ *ALKAWARIN MASOYA* 🤹🏻♀️
~ Na ~
🍃 *Rukayya Ibrahim*🍃
Free page🤧
*EXQUISITE WRITER'S FARUM*
page 7⃣&8⃣
Ba musu lahab ya dawo ya tsaya cikin had'a fuska yake kallon kannen nasa dake gefe sunyi xuru suna kallon sa.
Lahab waye wannan?mami ta tambaye sa tana nuna masa Dattijon.
Kallon mutumin lahab yayi sai kuma yace"dadyn su mahraz ne"
Eyeee watoh dadyn su mahraz kai ba dadyn kaba kenan koh?shiyasa dake kallosa kamar banza?anya lahab kana da tunani kuwa mahraz ba kaninka bane koh bani na haifesa a cikina ba dabaza girmama ubansa ba?
Shuru kawai yayi baice kome ba.
Gaidashi lahab?
Ba musu lahab ya dubi dattijon"ina wuni Dady"?
Lafiya lahab yasu Yayan naka da d'an uwanka, kwana biyu kayi mana retaya baka zuwa?
"Lafiyan su klau dady"yace sai kuma yayi shuru baice kome ba.
Mahraz dake gefe zaikai shekara 13 tun d'azun sai kallon Lahab yake tunda yaji momy tace ba Rahab bane yaja gefe ya tsaya abinsa gudun karyasha duka a banza.
Sai kayi tafiyarka ai koh na rike ka ne?
"Bai bawa mami amsa ba kawai ya juya zai fita sai kuma ya sake kallon mamin yanzun mami bazaki bani ba"?
Mami koh Amsa masa bata sake yiba,tayi shuru abinta,dady ne ya dube lahab in, mekake so lahab?
Da sauri mama race,Kaga Dadyn mahraz kuwuce muje ku shirya time na gudu yaufa have day ne, kusamu ku shirya kafun a fara tafiya jumma'a.
Kallon lahab dady yayi me kake so ta baka?
"Kudine dady kuma tace bazata bani ba"
Nawane kudin lahab?
"Murmushi yayi yana kallon mami,yace 30k ne"
Ok jirani ina zuwa kawai dady yace yana shigewa ciki, da mamaki mami tace lahab yaushe zaka fara tsoron Alalh ne?yanzun na karyata ka agabansa yace banason yana kyautatawa yarana,Amma lahab allah ya shiryeka.
"Ameeen mamina"
Ba'a jima ba saiga dady ya fito daga sashin sa,kudi ya mikawa lahab, da sauri yasa hannu ya Amshe kudin cikin murna yake masa godiya ganin kudin kamar zaifi 30k ma.
Fita yayi a gidan keken sa ya d'auka, tuda mai gadi ya gansa ya fitoh da sauri ya bude get in ya basa waje ya wuce, bai fita ba saida ya kirga kudin 50k ne cipcip da murna ya soka kudin a Aljuhunsa na jallabiya, wayarsa ya duba aiko kamar yanda ya tsamma nine kusan 10 miss call na Adewale da nabeel suka kirasa bai d'auka ba, buga kekensa yayi ya kara gaba.
Yana fita a get in gidan, haryayi nisa a layin kamar daga sama yaga ade da nabeel zaune a kofar wani gida su biyu dukansu sun shanja kaya alamu dai jiransa suke.
Tun daga nesa da suka hangosa gabaki d'ayan su suka mike suna kallonsa ganinsa sanye da jallabiya harda hula abinda ba d'abiyarsa bace saka kaya manya ba, durun wa, kaji manyan gari nebeel yace ganin lahab ya kusa isowa kusa dasu.
Da gudu lahab yayo kansu da keke ai a dari suka watse suna zaginsa shege d'an iska meye haka kaje ka wani zauna ka barmu a tsaye, munata kiran wayan ka ba'a picking, wallahi saura kad'an mu ware mu barka.
"Hhhh yan iska meyasa baku shigo ciki ba, kuma uban wa yace muku ina gidan tun safe"
Hh ai tunda mukaji kace xaka gidan mami nace badani ba, don nasan inkaje baka ga ta dawowa yanzun ba.
"Kai nabeel baka da mutunci mamar tawa?
Sorry aboki wallahi mamin kan nan nasan yau saita kare mana tanadi a gidan ta shiysa nace bazani ba.
"Naji yanzun ina muka nufa"
Adewale ne yace Masjid mana bayau friday ba?kuma naga time ya kusa almost 1:00 yanzun fa?
"Ok yanzun ya zamuyi da keken nan don nidai sai dai na ware na barku kuhau machine"
Wallahi nan ne kuma baka isa ba, sai dai mu shiga gidan su duwaisu mu aje keken in mu tafi duka a keke napep in?
Ba musu lahab ya yarda suka aje keken a gidan wani abokin makarantan su, suka shige masallaci lokacin da suka iso masallacin a bakin titi suka bar adewale bakin wani shago ya zauna, yana jiran su yayin da su kuma suka wuce cikin masallacin.
Bayan an idar da sallah kasuwa suka wuce, don sam nabeel da ade basu sayi jesen ba aje kudin sukayi sai lahab ya samu saisu had'a su saya tare.
Jese suka sasayawa kansu kala d'aya, lahab ya had'a da socks da takalmi duka, haka suka ringa yawo basu sukayi niyar komawa gida ba sai kusan 5 na yamma, nabeel da lahab harda ade wale kowa na rike da laidan kayansa, sukabi gidan su Duwaisu suka karbo keke.
Ade suka fara rakawa gida, a bakin get suka tsaya, kallon su yayi sai kuma ya mikawa nabeel kayan sa, gashi nabeel ka rike mini gobe in zamu tafi zanzo na karba?
Hhh"kace dai kana tsoro"lahab yace yana dariya
Shuru kawai yayi ya shige gidan da kekensa ganin motar baban sa na nufosu alamu dai dawowar sa kenan, ade na shiga gida, suma su lahab suka juya zasu tafi da sauri baban ade ya sauke glass na motar sa, hiii kuzo nan ya kirasu cikin turanci.
Da sauri suka karaso inda yayi packing gai dashi sukayi bai amsa ba sai binsu da yayi da kallo idanunsa suka sauka akan lahab, kaiiii yaron nan daga ganin idanunka baka da kunya.
Shuru lahab yayi baice kome ba yana jinsa ya cigaba dacewa, toh bara kuji daga yau sai yau karku sake koh da sunan wasa naji koh na ganku da yarona especially kai bakin nan,ya nuna lahab, watoh ku gaku yaran hausawa muslim zaku mayarmin da yaro irin ku ku cutar mini dashi koh?yan ta'adda toh yafi karfin ku mugaye ku wuce ku bani waje munafukai kawai?