Sashe 115
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wallahi karyane Babu Inda naje Ina gidan mu wallahi karya ake min wannan ai kazafine"malam Nabeel ka kiyaye a kotu kake"shuru Nabeel yayi cikin tashin hankali ganin wankin hula nason kaisa dare,Dr Colin's kutu nason ganin ka don amsa wasu tambayoyinta mikewa wani magidan cin Cristian yayi yazo ya tsaya"Koh zaka sanar da kutu hakikanin abinda ka gani a wannan rana"kwarai ma kuwa a wannan Rana bayan na taso daga aikin dare da aka kirani na nufo gidana dake kusa da gidan Godwin tunda na sharo kwanar layin mu wutar mota ta ta haskamin mutum Kuma akwai hasken nepa duka, ya fito daga gidan hankali tashe jiki duk jini fuskarsa a rufe nayi matukar tsorata hakan yasani niyar juyawa na koma Inda na fito sai Kuma motar ta mutu yaki tashi wutar motar ma ta d'auke Nan nayi ta kokarin kunnata amma na kasa Saida yazo daf dani cikin duhu kawai saiya gwaru da motar tawa ba tare daya kula akwai mota a wajen ba Nan ya buge kafarsa da Sauri ya tsunguna Yana mammatse kafar Kana ya mike yabar wajen Saida yabar wajen nayi Sauri na bude motata na sauka Nan na kunna wayata Zan haska hanya na wuce gidana kawai saina ga wayarsa a kasa ya Fadi da Kuma mask na fuskar sa alamu ya cire mask inne,da banyi niyar d'auka ba amma daga baya saina d'auka kawai nayi gida tunda na koma gida haka na kasa natsuwa kwata kwata Saida na kunna wayan Nan amma wayar da lock a ciki sai dai screen in wayar akwai hoton shi Nabeel da Kuma yayarsa sun dau hoto tare Kamar ranan sallah ne ma hoton aka daukesa,lokacin dana ga hoton saina aje wayar da yakinin taima ya Kira yanason wayarsa,washe gari da safe saiga labari ya karade gari an kashe Dan Godwin babu Wanda naji ina zarginsa a Raina sai Nabeel amma Ina tsoron karna sa kaina a rikici bani da gamsheshen hujja Kuma naji tsoro Kar wani bincike yasa a bi diddigin layinsa,na kashe wayar gabaki daya,wata sabuwar labari danaji shiya dagamin hankali shine Wai Nnenna da Lahab su ake tuhuma sai dai ba'a Kama yarinyar ba har Shiga code nasu Lahab na farko naji labari da Kuma fitarsa Lahab na fita da kaina naje gidan su da sunan musu Jaje nace Ni malamin sune na makaranta anan Muka kebe da Lahab na basa wayar Nabeel Kuma na Masa bayanin ta Inda na samo wayar,Nan yamin godiya amma yace bazai iya kaiwa hukuma wayar ba,Koh bayani ba don Koh Nabeel ne yayi kisan Nan bazai iya tona Masa asiri ba"
tuni code ya kidime da hayaniya da Al'ajabin abinda ke faruwa kankace me jama'a sun Fara tofa Albarkacin bakinsu,bayani kotu ta natsu aka Kara tambayar Nabeel amma Nabeel ya karyata yace sai dai in sharri akeson lakaba Masa tabbas wannan wayan sane amma an saceta bai gani ba tun da Jimawa ganin Nabeel nason bawa lauya ciwon Kai aka dauko record na CCTV camera dake wani gidan shahararren dan kasuwa dake kallon gidan Godwin Nan aka haska tabbas gashi Nan Nabeel ya fito daga gidan awannan rana sabar toshiwan basira abinda yasa ya rufe fuskar tasa Yana fita kofar gidan ya cire Kuma camera ta d'auka dayake kofar gidan mutumin akwai hasken wuta radau.
Kuka Nabeel ya sake cikin tashin hankali"Muna sauraron ka malam Nabel"tabbas anyi haka nasan Koh naki Koh naso yaune ranan tonon asiri duk wata boye boye yau bazai boyeni ba"tabbas Nina kashe Abraham da hannu na"Inna Kam faduwa tayi a kasa sumemmeya take aka dauketa akayi waje da ita itama mubeena da Sauri tabi wa'inda Suka dau innan tana Kuka don dukan su Sunsan tabbas a ranan Nabeel baya gida,kenan gaskiya ne Nabeel dan uwanta kwalli d'aya a duniya Kamar tsokar nama daya a Miya shine yayi kisan Kai innalilahi wa'inna'ilahu raji'un.....................................................
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*
Menene Abraham ya maka da harka kashesa Wanda a iya bincike da kotu tayi akanka Babu wani sanayya a tsakaninku"?share hawayen sa yayi bai iya daga Ido yaga jama'ar dake zaune ba tunda Inna ta Fadi gabaki d'aya yaji duniyar ta Masa zafi"tunda Muka taso da Lahab bani da abokin kishi irin sa saboda Ni Ina da bururruka a rayuwata masu yawan gaske amma abin takaici kullum Lahab shike nasara akan burina saiya samu Ni Kuma naci alfarmar sa wannan yasa na Fara Jin tsanar sa a raina tun Muna kanana,kokari ya fimu a makaranta tare Muke kin zaman class amma abin mamaki duk lokacin da zaiyi jarabawa sai yafimu samun Makin da Average Mai yawa"ban Kara Jin tsanar Lahab ba sai lokacin dana kyalle Ido na gansa da Nnenna yarinyar da kyawonta gabaki d'aya ya tafi dani naji duniya kaf babu Wanda nakeso sama da ita amma kafun ma na ganta Lahab Harya shiga rayuwar ta.
Na ringa bibbiyar ta harna gano gidan su Kuma naje nace Mata ta rabu da Lahab bata Mata rayuwa zaiyi amma budan bakinta sai tace bani da matsala da hakan sosai nayita shishige Mata a boye amma ta nuna bana kaunar Koh ganin fuskata abin yamin ciwo bana Wasa ba duk da nasan Bata sanar da Lahab abinda ke faruwa,gashi mu uku Muke abota Amma Lahab yafi sirri da Ade duk da Yana kokarin boye hakan a gabansa Amma Ni na sani, sai Kuma aka soma zancen jarabawan weac Karo na farko Lahab Bai bawa jarabawa na hankalin sa ba Koh zancen biyamin kudi bayayi lokacin sama bana samu sosai,hakan yasa na Soma binciken sa anan na gano yana tare da Nnenna naji tsoro kada shigowar ta rayuwar sa yasa ta kwace min shi.
Wata Rana Ina zaune a cikin gida aka turo yaro Yana kirana Ina fita abin mamaki farida(budurwar Anwar) na gani cikin mota Kuma daman na riga na santa nasan zancen fasa auren ta,shiga motar nayi taja mukabar layin,wani gida Mai tsananin kyau Muka Shiga har lokacin bata sake cemin kome ba faka motar tayi ta bude ta fito nima fitowa nayi Ina tambayar ta lafiya tace na Shiga mota Kuma zata kawoni Nan"?Mena gaggawa in mun Shiga zaka ga Koh menene ai,Koh tsoro kake ne"?girgiza Mata Kai nayi muka shiga cikin gidan,abin mamaki dadyn mahraz ne zaune Yana jiran mu Zama nayi na gaidashi anan yake cemin fatan na gane sa nace kwarai ma kuwa abinda ya biyo baya a zancen sa shine"yasan cewa Ina matukar jin tsanar Lahab Koh"?don ya lura Adewale ne kadai ke zaman tsakani da Allah da Lahab nikam zaman abin hannun sa nake dashi"da fari maganar daya fadamin ya batanin Rai saidai magana ta biyu taja hankali na"shine Wai zamu had'a hannu muyi aiki amma fa Zan samu kudi zai ban kudi kusan 10 millions.
Hankali na ya tashi Jin makudan kudin da ake zancen za'a bani Nan naji cewa Babu abinda za'a sani na kasa Yi akan kudin Nan anan yake sanar dani cewa kisan Kai zai sani nayi"Abune da ban Saba ba ban Kuma San dalilin dayasa ya zameni a matsayin makashi ba,amma kudin Nan bazan Bari ya kubuce min ba"nunamin farida yayi yace wannan yarinya fansa takeso ta d'auka akan Lahab Kuma ta gano Lahab ba karamin kaunar Nnenna yake ba don haka daurawa Nnenna sharri ba karamin broken na heart nasa zaiyi ba,daman ba kaunar Lahab nake ba hakan yasa banyi wani gardama ba anan Muka shirya plan namu,farida ita taja ra'ayin Abraham kamar yanda Muka tsara a club kwaya ta basa masu karfin gaske kana ta hada Masa dana tada sha'awa Mai tsanani Kuma tace Masa yaje dakin Nnenna tayi Masa waya tace yaje su Kwana tare,dayake ya bugu da kanta ta maidashi har kofar gidan su ta saukesa ya fita da layi ya Shiga cikin gidan nasu cikin tsakar daren Nan"daidai lokacin nima na shiga cikin gidan saidai ban shiga flat in ba Zama nayi a bayan window Nnenna, Inajiran abinda zai faru Aiko Kamar yanda Muka tsara haka yagudana,tabbas Nnenna buga masa lamp tayi ihunsa shiyasa ja hankalin y'an gidan Wanda yasa Nnenna tsorata ta bude window ta dirka Kuma duk abinda take Ina labe Ina kallonta tana fita dayake karnukan sun Saba da ita basu Mata haushi ba.
Window data bude shina bi na Shiga dakin nata wuka na d'auka na caka Masa a ciki kafun na fita dakin da gudu a lokacin karnukan Suka Soma Bina Suna haushi Wanda yaja hankalin Yan gidan suka zaci Koh Nnenna ne,suka zagayo..........................
"toh Nabeel Koh zaka sanar damu abinda Rahab ya maka ka kashesa bayan sharri dakasa aka ma Lahab meye Rahab ya maka shida babu ruwan sa baida wata alaka dakai saita mutunci amma ka bisa har London ka kashesa Kuma camera ya tabbatar da shigarka layin nasu a wannan Rana"?tabbas naje London Amma kafun naje na cikawa farida aikinta watoh na d'au wayar Ade a ranan danaje gidan su lokacin daya dawo hutu,bayan nace Masa Ina so ya kawomin abinci sai kawai nadau wayarsa bincike nayi sosai harda chatt nasu Nan na gano Lahab har aure yayi nayi farincikin haka na tura hotonan a wayata,na turawa farida ita Kuma ta yad'a,kudin da Alhaji sulaiman yamin Alkawari ya cikamin yaban kudaden Amma yace Dole Zan dan Kama sana'a Wanda zai d'au hankalin mutane karsu zargi kudin danayi dare daya.
duk da aikin farko da mukayi bamuyi nasara ba amma ana biyu munyi nasarar da tasa gabaki d'aya family su Lahab a damuwa amma Kuma sai naji hakan bai wada ceni ba ganin d'aukaka da Allah Yama Lahab sosai abin ya tsayamin a wuya naji Babu Wanda na tsane cigaban sa sama da Lahab,nida farida mukaje London Muka had'a Baki da Waitern dasu Lahab ke ordern abinci a wajen su,munfi wata biyu a London muna jiran randa za'a Yi order amma shuru Lahab baya ordern kome,kutsam saiga shi ranan yayi,sam ban kawowa raina Rahab bane zaici harga Allah duk da nasan gida daya suke amma tunani baizomin kila Rahab Koh Addayiya suci ba Muka saka poison Mai hatsarin gaske Rahab yaci ya mutu"
tuni code ya kidime da hayaniya da Al'ajabin abinda ke faruwa kankace me jama'a sun Fara tofa Albarkacin bakinsu,bayani kotu ta natsu aka Kara tambayar Nabeel amma Nabeel ya karyata yace sai dai in sharri akeson lakaba Masa tabbas wannan wayan sane amma an saceta bai gani ba tun da Jimawa ganin Nabeel nason bawa lauya ciwon Kai aka dauko record na CCTV camera dake wani gidan shahararren dan kasuwa dake kallon gidan Godwin Nan aka haska tabbas gashi Nan Nabeel ya fito daga gidan awannan rana sabar toshiwan basira abinda yasa ya rufe fuskar tasa Yana fita kofar gidan ya cire Kuma camera ta d'auka dayake kofar gidan mutumin akwai hasken wuta radau.
Kuka Nabeel ya sake cikin tashin hankali"Muna sauraron ka malam Nabel"tabbas anyi haka nasan Koh naki Koh naso yaune ranan tonon asiri duk wata boye boye yau bazai boyeni ba"tabbas Nina kashe Abraham da hannu na"Inna Kam faduwa tayi a kasa sumemmeya take aka dauketa akayi waje da ita itama mubeena da Sauri tabi wa'inda Suka dau innan tana Kuka don dukan su Sunsan tabbas a ranan Nabeel baya gida,kenan gaskiya ne Nabeel dan uwanta kwalli d'aya a duniya Kamar tsokar nama daya a Miya shine yayi kisan Kai innalilahi wa'inna'ilahu raji'un.....................................................
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*
Menene Abraham ya maka da harka kashesa Wanda a iya bincike da kotu tayi akanka Babu wani sanayya a tsakaninku"?share hawayen sa yayi bai iya daga Ido yaga jama'ar dake zaune ba tunda Inna ta Fadi gabaki d'aya yaji duniyar ta Masa zafi"tunda Muka taso da Lahab bani da abokin kishi irin sa saboda Ni Ina da bururruka a rayuwata masu yawan gaske amma abin takaici kullum Lahab shike nasara akan burina saiya samu Ni Kuma naci alfarmar sa wannan yasa na Fara Jin tsanar sa a raina tun Muna kanana,kokari ya fimu a makaranta tare Muke kin zaman class amma abin mamaki duk lokacin da zaiyi jarabawa sai yafimu samun Makin da Average Mai yawa"ban Kara Jin tsanar Lahab ba sai lokacin dana kyalle Ido na gansa da Nnenna yarinyar da kyawonta gabaki d'aya ya tafi dani naji duniya kaf babu Wanda nakeso sama da ita amma kafun ma na ganta Lahab Harya shiga rayuwar ta.
Na ringa bibbiyar ta harna gano gidan su Kuma naje nace Mata ta rabu da Lahab bata Mata rayuwa zaiyi amma budan bakinta sai tace bani da matsala da hakan sosai nayita shishige Mata a boye amma ta nuna bana kaunar Koh ganin fuskata abin yamin ciwo bana Wasa ba duk da nasan Bata sanar da Lahab abinda ke faruwa,gashi mu uku Muke abota Amma Lahab yafi sirri da Ade duk da Yana kokarin boye hakan a gabansa Amma Ni na sani, sai Kuma aka soma zancen jarabawan weac Karo na farko Lahab Bai bawa jarabawa na hankalin sa ba Koh zancen biyamin kudi bayayi lokacin sama bana samu sosai,hakan yasa na Soma binciken sa anan na gano yana tare da Nnenna naji tsoro kada shigowar ta rayuwar sa yasa ta kwace min shi.
Wata Rana Ina zaune a cikin gida aka turo yaro Yana kirana Ina fita abin mamaki farida(budurwar Anwar) na gani cikin mota Kuma daman na riga na santa nasan zancen fasa auren ta,shiga motar nayi taja mukabar layin,wani gida Mai tsananin kyau Muka Shiga har lokacin bata sake cemin kome ba faka motar tayi ta bude ta fito nima fitowa nayi Ina tambayar ta lafiya tace na Shiga mota Kuma zata kawoni Nan"?Mena gaggawa in mun Shiga zaka ga Koh menene ai,Koh tsoro kake ne"?girgiza Mata Kai nayi muka shiga cikin gidan,abin mamaki dadyn mahraz ne zaune Yana jiran mu Zama nayi na gaidashi anan yake cemin fatan na gane sa nace kwarai ma kuwa abinda ya biyo baya a zancen sa shine"yasan cewa Ina matukar jin tsanar Lahab Koh"?don ya lura Adewale ne kadai ke zaman tsakani da Allah da Lahab nikam zaman abin hannun sa nake dashi"da fari maganar daya fadamin ya batanin Rai saidai magana ta biyu taja hankali na"shine Wai zamu had'a hannu muyi aiki amma fa Zan samu kudi zai ban kudi kusan 10 millions.
Hankali na ya tashi Jin makudan kudin da ake zancen za'a bani Nan naji cewa Babu abinda za'a sani na kasa Yi akan kudin Nan anan yake sanar dani cewa kisan Kai zai sani nayi"Abune da ban Saba ba ban Kuma San dalilin dayasa ya zameni a matsayin makashi ba,amma kudin Nan bazan Bari ya kubuce min ba"nunamin farida yayi yace wannan yarinya fansa takeso ta d'auka akan Lahab Kuma ta gano Lahab ba karamin kaunar Nnenna yake ba don haka daurawa Nnenna sharri ba karamin broken na heart nasa zaiyi ba,daman ba kaunar Lahab nake ba hakan yasa banyi wani gardama ba anan Muka shirya plan namu,farida ita taja ra'ayin Abraham kamar yanda Muka tsara a club kwaya ta basa masu karfin gaske kana ta hada Masa dana tada sha'awa Mai tsanani Kuma tace Masa yaje dakin Nnenna tayi Masa waya tace yaje su Kwana tare,dayake ya bugu da kanta ta maidashi har kofar gidan su ta saukesa ya fita da layi ya Shiga cikin gidan nasu cikin tsakar daren Nan"daidai lokacin nima na shiga cikin gidan saidai ban shiga flat in ba Zama nayi a bayan window Nnenna, Inajiran abinda zai faru Aiko Kamar yanda Muka tsara haka yagudana,tabbas Nnenna buga masa lamp tayi ihunsa shiyasa ja hankalin y'an gidan Wanda yasa Nnenna tsorata ta bude window ta dirka Kuma duk abinda take Ina labe Ina kallonta tana fita dayake karnukan sun Saba da ita basu Mata haushi ba.
Window data bude shina bi na Shiga dakin nata wuka na d'auka na caka Masa a ciki kafun na fita dakin da gudu a lokacin karnukan Suka Soma Bina Suna haushi Wanda yaja hankalin Yan gidan suka zaci Koh Nnenna ne,suka zagayo..........................
"toh Nabeel Koh zaka sanar damu abinda Rahab ya maka ka kashesa bayan sharri dakasa aka ma Lahab meye Rahab ya maka shida babu ruwan sa baida wata alaka dakai saita mutunci amma ka bisa har London ka kashesa Kuma camera ya tabbatar da shigarka layin nasu a wannan Rana"?tabbas naje London Amma kafun naje na cikawa farida aikinta watoh na d'au wayar Ade a ranan danaje gidan su lokacin daya dawo hutu,bayan nace Masa Ina so ya kawomin abinci sai kawai nadau wayarsa bincike nayi sosai harda chatt nasu Nan na gano Lahab har aure yayi nayi farincikin haka na tura hotonan a wayata,na turawa farida ita Kuma ta yad'a,kudin da Alhaji sulaiman yamin Alkawari ya cikamin yaban kudaden Amma yace Dole Zan dan Kama sana'a Wanda zai d'au hankalin mutane karsu zargi kudin danayi dare daya.
duk da aikin farko da mukayi bamuyi nasara ba amma ana biyu munyi nasarar da tasa gabaki d'aya family su Lahab a damuwa amma Kuma sai naji hakan bai wada ceni ba ganin d'aukaka da Allah Yama Lahab sosai abin ya tsayamin a wuya naji Babu Wanda na tsane cigaban sa sama da Lahab,nida farida mukaje London Muka had'a Baki da Waitern dasu Lahab ke ordern abinci a wajen su,munfi wata biyu a London muna jiran randa za'a Yi order amma shuru Lahab baya ordern kome,kutsam saiga shi ranan yayi,sam ban kawowa raina Rahab bane zaici harga Allah duk da nasan gida daya suke amma tunani baizomin kila Rahab Koh Addayiya suci ba Muka saka poison Mai hatsarin gaske Rahab yaci ya mutu"