Sashe 87
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tun shekaruna bai kaiba amma wallahi ban taba Shan jinin dan Adam ba"wani kallo malam ya Mata babu Wasa yace"taya Zaki kasance cikin mabiyan Mafia Kuma kice min baki Shan jini"kuka ta Fara a hankali wani tsawa malam ya daka Mata ya Kara jefo Mata tambaya"nace ki min bayani menene alakarka da Mafia"?jikinta har rawa yake ta Soma magana"nima ban sani ba abinda na sani shine da Rana zanyi rayuwa a cikin Yan uwana mutane in dare yayi kuma na kwanta bacci sai na Kama rayuwa Kuma a cikin wasu mugayen mutane bansan yaushe na Shiga ba nadai San sunce Ni Yar uwarsu ce haka zalika sunce Ina da gadon mukami Mai girma a kungiya"
Kina nufin kice min Baki San kome akan kasancewarki a cikin su ba"da Sauri tace wallahi malam bansan kome ba tun da nayi wayo in dare yayi na kwanta sai na halakci taro duk ranan lahadi haka zalika ansha kashe mutum asha jini a gabana amma Ni tunda nake ban taba Sha ba bansan ya ake Sha ba haka zalika ban taba kashe kowa ba"da mamaki Lahab yace taya zakice baki kashe kowa ba Kuma kina cikinsu ana kashewa a gabanki"?hannu malam ya d'aga Masa sannan ya kalle Nnenna"inaso ki fadamin wanene ke kiban labarin ki"
dan kwantar da kanta tayi a kafadun Lahab tanajin wani irin ciwo a kirjinta a hankali ta Soma magana"Ni Karan kaina bansan wacece Ni ba abinda na sani kawai shine na tashi na tarar da papa na shine kome nawa yace mahaifiyata ta rasu tun Ina kankanuwa Ni ban ma santa ba Koh hotonta ban taba kallo ba,sannan kowa a kauyen mu guduna yake ana cewa Wai Ni mayya ce"malam tambaya ya Kara jefo Mata"meyasa ake ce Miki mayya"dan sunkuyar da kai tayi cikin zullumin tace"saboda duk lokacin da na Fadi mummunan Abu akan mutum sai ya faru dashi haka zalika Inka nemi cutar dani zaka mutu Wanda ni Banda wani masaniya akan mutuwar su"gyada Kai malam yayi sannan yace shin akwai wani abinda kike kiwo Koh dabban da kike tare dashi a gidan ku"?
da d'an murmushin damuwa tace"eh Ina kiwon kule"yakai shekara nawa a hannun ki"kusan shekara goma"yanzun Ina yake"?nima ban sani ba malm tunda nabar gidan mu ban Kara kallon sa ba"toh Ina so daga yau Koh kin gansa karki d'aukesa haka zalika karki sake kiwon Koh wani dabba a yanzun har sai jikinki ya warke rass"toh malam mikewa yayi ya fita kallon ta Lahab yayi yasa hannu ya taba gashinta sannan yace"kanki yayi datti sosai Koh muje waje na wanke Miki tunda kinji sauki"?
Gyada Masa Kai tayi ya Kama Mata hannu Suka mike,waje Suka fita ta zauna a gefe yaja ruwa ya dau babban kwarya yazo ya aje a bayan ta omo da matar malam ta basa ya jika ya saukar da Kan nata ya Soma wanke Mata, tass ya wanke Mata Kai sannan ya debo wani ruwan yakai Mata bandaki ya dauko Mata wani wankeken Kayanta ya makala Mata kafun ta fito wanka ya wanke Mata kayan data cire da nasa da Wanda ta bata duka ya Shanya matar malam sai tsokanarsa take Wai tun ba'a lale amarya ba an Zama mijin hajiya shidai sai dariya yake,bayan ta fitone ya Kama hannunta harkan shimfidar da ya Mata a waje, kwanciya tayi shi Kuma ya zauna a gefenta Suna dan Hira kad'an kad'an malam ne ya shigo gidan hannun sa d'auke da kaza mikewa Lahab yayi yace ya tashi ya gyara Kazan mikewa yayi matar malam ta tafasa ruwan zafi ta basa bai taba gyara kazaba sai yau haka yayita fama matar malam na tayasa Suka gyara Kazan ta daura Masa a wuta Yana daka tana hura wuta,malam ya kawo magani ya Basu Suka dafa dashi lumus Suka dafa Naman juyewa sukayi a kwano Suka kaiwa malam amma sai yace wa Lahab ya kaima Nnenna taci da mamaki Lahab yace"malam ka manta batacin nama"?
Ka Kai mata nace Kuma ka tabbatar taci toh Lahab yace ya dau kwanon aje Mata yayi a gaba sannan yace ta Mike mikewar tayi yasa hannu ya yago Naman cinyar ya nufi bakinta dashi da Sauri ta rike Masa hannu tana girgiza Kai amma batayi magana ba"kici malam ne yace"?ba yanda ta iya haka ta amshi Naman cikin tsoro ta Soma taunawa tana rumtsa Ido tunda take a rayuwata Bata taba cin nama ba haka zalika ma batasan dandanon nashi ba sai yau kwata kwata sai taji Bai Mata ba Bai Mata Dadi ba ranan dataci shinkafa Mai miyar nama a gidan goggoji ciwonta ya tashi toh yafi Naman saukin rashin dadi"kauda fuska tayi tana yamutsa fuska sai Kuma amai ya biyo baya Aman Naman tayi na naman data ci sosai take amai Kamata yayi Saida ta Gama Aman kafun ta koma ta kwanta Naman ya tasa a gaba bai damu da maganin dake ciki ba ya cinye tass ya aje kwano.
da malam ya tambaye sa taci,cewa yayi ita taci malam bai Kara magana ba tun kallo d'aya daya Masa, washe gari baru malam ya yanka aka sake dafa Mata da magani aka bata Nan ma taci tayi amai amma baikai na jiya ba akalla Saida akayi sati ana bawa Nnenna nama a hankali ta Fara daina Aman Kuma dandanon ya Fara Mata kad'an kad'an sai dai har gobe idanunta Basu budu ba,yau malam ya kirasu dukan su bayan sallan isha'i kallon Lahab yayi yace"ya Kamata ka koma gida Lahab Bai Kamata ka cigaba da Zama anan ba yanzun haka ana Neman wata biyu da wani Abu jikinta yayi sauki sai abinda baza'a rasa ba bazan iya cewa kome akan taba? dan Ni Karan kaina bazan iya cewa wani abuba tunda bansan gaskiyan lamarin taba abinda na sani kawai d'aya ne tana da alaka da Mafia haka zalika abinda ta fada gaskiya ne Kuma insha Allah wata Rana kome zai warware muku kafun Nan Ina so ka koma gida Zan baka maganin da zaka dinga diga Mata a Ido sai Kuma ya juya harshen fulatanci yaci gaba da magana don baison Nnenna taji"idanunta bazasu bude ba har sai ranan da kuka rabe juna a matsayin ma'aurata Kuma cikin tsigar shauki da sha'awar juna dukan ku dan haka bazan tilasta muku ba duk randa kuka ji zaku kasance da juna in Allah ya yarda kome zai daidai ta"sunkuyar da Kai Lahab yayi wani irin mugun kunya ya lullubesa itadai Nnenna sai Ido don bajin abinda suke fada take ba haka zalika hausar ma ba iyawa tayi ba duk abinda malam ke tambayarta cikin turanci yake Wanda Lahab yasha mamakin iya turancin malam Harya kasa hakuri ya tambaye matar malam anan take cemai babu Inda malam baya zuwa bada magani amma ada sai yanzun da tsufa ya kamasa kafun ya zauna waje d'aya,sosai malam ya musu Nasiya bana Wasa ba,ya hadasu da maganguna harda Wanda Lahab zaina yiwa kansa na wanka na hayaki harda nasha Dana digawa haka zalika yace duk abinda zai sake tashi suzo su sanar dashi godiya sosai Lahab ya ma malam cikin Jin Kewan rugan washe garin tun safe sukayi wanka sukabi gida gida Suna ma 'yan rugan sallama sabo tirken Wawa d'an wata biyun nan sosai Lahab ya Saba da jama'ar garin.
*****************
tafiya suke akan keken Shanu daya d'aukosu daga cikin rugan jugudun Lahab yayi cikin damuwa da zullumi sai yanzun yake tsoron abinda zaije ya tarar a gida,saukesu akayi a wani kauye da zasu samu machine ya fito dasu cikin local government in Hawa sukayi sanan Lahab ya d'au wayarsa kunnawa yayi ganin network ya dawo ya bugawa Adewale amma bai d'auka ba Saida ya Masa kusan five miss call kafun ya d'auka baidai ce kome ba Lahab ne ya Soma magana"Ade Dan Allah Koh zaka shigo local government in Nan kazo k d'auke mu"a gatse Ade yace au baka San hanyar gidan bane Koh baka da kudi"?Dan sauke ajiyar zuciya yayi ya kalli Nnenna dake rike da hannun sa gangataran tamkar Wance akace zai gudu ya Barta yace"Adewale kasan Shiga gari da Nnenna tare dani akwai matsala ka dai zo dan Allah"katse wayar Ade yayi baice zaizo ba haka zalika baice baraizo ba.
Mikewa Lahab yayi ya dago Nnenna da niyar su shiga mota kawai koma mezai faru ya faru tunda yanzun har yamma yayi Suna tsallaka titi ya hango Adewale ya bude marfin mota ya fito karasawa yayi kusa da Aden Yana rike da hannun Nnenna kallo daya Ade ya Masa sai kuma ya kauda fuskar sa,Lahab baiyi zuciya ba yana rike da hannun Nnenna ya bude bayan mota ya sata kana ya bude gaba shima ya shiga ya rufe bai cewa Ade kome ba Ade bude kofar yayi shima ya shiga kawai yaja motar Suka Lula dan juyawa yayi Suka had'a Ido da Lahab murmushi Lahab yayi yace Adewale kanajin haushi na Koh"?girgiza Kai Ade yayi yace"akan me xanji haushin ka Kuma bayan abinda kaga dama kake"haba Ade ka juya kaga halinda yarinyar Nan take ciki yaci a tausaya mata"
Ade dai baice kome ba tafiya Suka cigaba dayi cikin hukuncin Allah har Suka Shiga gombe ba'a gane Nnenna ba kwata kwata saboda shigar Fulani dake jikinta ga gashinta da kitson dake kanta, parking Ade yayi Kamar yanda Lahab yace tunda Suka nufo cikin tsakar gari sauka yayi tare da cewa Ade yakai Nnenna gidan goggoji Jin hakan yasa Nnenna kiransa da Sauri bude kofar yayi ya shiga ya Soma Mata magana a hankali cikin lallama"Kinga ki bisa kuje gidan goggoji Ni gidan mu zan nufa Kuma Banda tabbacin zamu gana Nan kusa ki kula da kanki Allah ya Baki lafiya magani na Booth"gyada Masa Kai kawai tayi hawaye na taruwa a idanunta,Ade Kam Jan motar yayi baice kome ba.
Kina nufin kice min Baki San kome akan kasancewarki a cikin su ba"da Sauri tace wallahi malam bansan kome ba tun da nayi wayo in dare yayi na kwanta sai na halakci taro duk ranan lahadi haka zalika ansha kashe mutum asha jini a gabana amma Ni tunda nake ban taba Sha ba bansan ya ake Sha ba haka zalika ban taba kashe kowa ba"da mamaki Lahab yace taya zakice baki kashe kowa ba Kuma kina cikinsu ana kashewa a gabanki"?hannu malam ya d'aga Masa sannan ya kalle Nnenna"inaso ki fadamin wanene ke kiban labarin ki"
dan kwantar da kanta tayi a kafadun Lahab tanajin wani irin ciwo a kirjinta a hankali ta Soma magana"Ni Karan kaina bansan wacece Ni ba abinda na sani kawai shine na tashi na tarar da papa na shine kome nawa yace mahaifiyata ta rasu tun Ina kankanuwa Ni ban ma santa ba Koh hotonta ban taba kallo ba,sannan kowa a kauyen mu guduna yake ana cewa Wai Ni mayya ce"malam tambaya ya Kara jefo Mata"meyasa ake ce Miki mayya"dan sunkuyar da kai tayi cikin zullumin tace"saboda duk lokacin da na Fadi mummunan Abu akan mutum sai ya faru dashi haka zalika Inka nemi cutar dani zaka mutu Wanda ni Banda wani masaniya akan mutuwar su"gyada Kai malam yayi sannan yace shin akwai wani abinda kike kiwo Koh dabban da kike tare dashi a gidan ku"?
da d'an murmushin damuwa tace"eh Ina kiwon kule"yakai shekara nawa a hannun ki"kusan shekara goma"yanzun Ina yake"?nima ban sani ba malm tunda nabar gidan mu ban Kara kallon sa ba"toh Ina so daga yau Koh kin gansa karki d'aukesa haka zalika karki sake kiwon Koh wani dabba a yanzun har sai jikinki ya warke rass"toh malam mikewa yayi ya fita kallon ta Lahab yayi yasa hannu ya taba gashinta sannan yace"kanki yayi datti sosai Koh muje waje na wanke Miki tunda kinji sauki"?
Gyada Masa Kai tayi ya Kama Mata hannu Suka mike,waje Suka fita ta zauna a gefe yaja ruwa ya dau babban kwarya yazo ya aje a bayan ta omo da matar malam ta basa ya jika ya saukar da Kan nata ya Soma wanke Mata, tass ya wanke Mata Kai sannan ya debo wani ruwan yakai Mata bandaki ya dauko Mata wani wankeken Kayanta ya makala Mata kafun ta fito wanka ya wanke Mata kayan data cire da nasa da Wanda ta bata duka ya Shanya matar malam sai tsokanarsa take Wai tun ba'a lale amarya ba an Zama mijin hajiya shidai sai dariya yake,bayan ta fitone ya Kama hannunta harkan shimfidar da ya Mata a waje, kwanciya tayi shi Kuma ya zauna a gefenta Suna dan Hira kad'an kad'an malam ne ya shigo gidan hannun sa d'auke da kaza mikewa Lahab yayi yace ya tashi ya gyara Kazan mikewa yayi matar malam ta tafasa ruwan zafi ta basa bai taba gyara kazaba sai yau haka yayita fama matar malam na tayasa Suka gyara Kazan ta daura Masa a wuta Yana daka tana hura wuta,malam ya kawo magani ya Basu Suka dafa dashi lumus Suka dafa Naman juyewa sukayi a kwano Suka kaiwa malam amma sai yace wa Lahab ya kaima Nnenna taci da mamaki Lahab yace"malam ka manta batacin nama"?
Ka Kai mata nace Kuma ka tabbatar taci toh Lahab yace ya dau kwanon aje Mata yayi a gaba sannan yace ta Mike mikewar tayi yasa hannu ya yago Naman cinyar ya nufi bakinta dashi da Sauri ta rike Masa hannu tana girgiza Kai amma batayi magana ba"kici malam ne yace"?ba yanda ta iya haka ta amshi Naman cikin tsoro ta Soma taunawa tana rumtsa Ido tunda take a rayuwata Bata taba cin nama ba haka zalika ma batasan dandanon nashi ba sai yau kwata kwata sai taji Bai Mata ba Bai Mata Dadi ba ranan dataci shinkafa Mai miyar nama a gidan goggoji ciwonta ya tashi toh yafi Naman saukin rashin dadi"kauda fuska tayi tana yamutsa fuska sai Kuma amai ya biyo baya Aman Naman tayi na naman data ci sosai take amai Kamata yayi Saida ta Gama Aman kafun ta koma ta kwanta Naman ya tasa a gaba bai damu da maganin dake ciki ba ya cinye tass ya aje kwano.
da malam ya tambaye sa taci,cewa yayi ita taci malam bai Kara magana ba tun kallo d'aya daya Masa, washe gari baru malam ya yanka aka sake dafa Mata da magani aka bata Nan ma taci tayi amai amma baikai na jiya ba akalla Saida akayi sati ana bawa Nnenna nama a hankali ta Fara daina Aman Kuma dandanon ya Fara Mata kad'an kad'an sai dai har gobe idanunta Basu budu ba,yau malam ya kirasu dukan su bayan sallan isha'i kallon Lahab yayi yace"ya Kamata ka koma gida Lahab Bai Kamata ka cigaba da Zama anan ba yanzun haka ana Neman wata biyu da wani Abu jikinta yayi sauki sai abinda baza'a rasa ba bazan iya cewa kome akan taba? dan Ni Karan kaina bazan iya cewa wani abuba tunda bansan gaskiyan lamarin taba abinda na sani kawai d'aya ne tana da alaka da Mafia haka zalika abinda ta fada gaskiya ne Kuma insha Allah wata Rana kome zai warware muku kafun Nan Ina so ka koma gida Zan baka maganin da zaka dinga diga Mata a Ido sai Kuma ya juya harshen fulatanci yaci gaba da magana don baison Nnenna taji"idanunta bazasu bude ba har sai ranan da kuka rabe juna a matsayin ma'aurata Kuma cikin tsigar shauki da sha'awar juna dukan ku dan haka bazan tilasta muku ba duk randa kuka ji zaku kasance da juna in Allah ya yarda kome zai daidai ta"sunkuyar da Kai Lahab yayi wani irin mugun kunya ya lullubesa itadai Nnenna sai Ido don bajin abinda suke fada take ba haka zalika hausar ma ba iyawa tayi ba duk abinda malam ke tambayarta cikin turanci yake Wanda Lahab yasha mamakin iya turancin malam Harya kasa hakuri ya tambaye matar malam anan take cemai babu Inda malam baya zuwa bada magani amma ada sai yanzun da tsufa ya kamasa kafun ya zauna waje d'aya,sosai malam ya musu Nasiya bana Wasa ba,ya hadasu da maganguna harda Wanda Lahab zaina yiwa kansa na wanka na hayaki harda nasha Dana digawa haka zalika yace duk abinda zai sake tashi suzo su sanar dashi godiya sosai Lahab ya ma malam cikin Jin Kewan rugan washe garin tun safe sukayi wanka sukabi gida gida Suna ma 'yan rugan sallama sabo tirken Wawa d'an wata biyun nan sosai Lahab ya Saba da jama'ar garin.
*****************
tafiya suke akan keken Shanu daya d'aukosu daga cikin rugan jugudun Lahab yayi cikin damuwa da zullumi sai yanzun yake tsoron abinda zaije ya tarar a gida,saukesu akayi a wani kauye da zasu samu machine ya fito dasu cikin local government in Hawa sukayi sanan Lahab ya d'au wayarsa kunnawa yayi ganin network ya dawo ya bugawa Adewale amma bai d'auka ba Saida ya Masa kusan five miss call kafun ya d'auka baidai ce kome ba Lahab ne ya Soma magana"Ade Dan Allah Koh zaka shigo local government in Nan kazo k d'auke mu"a gatse Ade yace au baka San hanyar gidan bane Koh baka da kudi"?Dan sauke ajiyar zuciya yayi ya kalli Nnenna dake rike da hannun sa gangataran tamkar Wance akace zai gudu ya Barta yace"Adewale kasan Shiga gari da Nnenna tare dani akwai matsala ka dai zo dan Allah"katse wayar Ade yayi baice zaizo ba haka zalika baice baraizo ba.
Mikewa Lahab yayi ya dago Nnenna da niyar su shiga mota kawai koma mezai faru ya faru tunda yanzun har yamma yayi Suna tsallaka titi ya hango Adewale ya bude marfin mota ya fito karasawa yayi kusa da Aden Yana rike da hannun Nnenna kallo daya Ade ya Masa sai kuma ya kauda fuskar sa,Lahab baiyi zuciya ba yana rike da hannun Nnenna ya bude bayan mota ya sata kana ya bude gaba shima ya shiga ya rufe bai cewa Ade kome ba Ade bude kofar yayi shima ya shiga kawai yaja motar Suka Lula dan juyawa yayi Suka had'a Ido da Lahab murmushi Lahab yayi yace Adewale kanajin haushi na Koh"?girgiza Kai Ade yayi yace"akan me xanji haushin ka Kuma bayan abinda kaga dama kake"haba Ade ka juya kaga halinda yarinyar Nan take ciki yaci a tausaya mata"
Ade dai baice kome ba tafiya Suka cigaba dayi cikin hukuncin Allah har Suka Shiga gombe ba'a gane Nnenna ba kwata kwata saboda shigar Fulani dake jikinta ga gashinta da kitson dake kanta, parking Ade yayi Kamar yanda Lahab yace tunda Suka nufo cikin tsakar gari sauka yayi tare da cewa Ade yakai Nnenna gidan goggoji Jin hakan yasa Nnenna kiransa da Sauri bude kofar yayi ya shiga ya Soma Mata magana a hankali cikin lallama"Kinga ki bisa kuje gidan goggoji Ni gidan mu zan nufa Kuma Banda tabbacin zamu gana Nan kusa ki kula da kanki Allah ya Baki lafiya magani na Booth"gyada Masa Kai kawai tayi hawaye na taruwa a idanunta,Ade Kam Jan motar yayi baice kome ba.