Sashe 40
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wallahi mami jiya farida matar da Anwar zai aura na gani a hotel taje party har 12 na dare"
Mikewa mami tayi tsaye har Yusuf na subuce mata a hannu ta tarosa ta soma tambayar sa, Lahab kai meya kaika hotel harka ganta karfe 12 na dare.........????
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 49&50
sunkuyar da Kai Lahab yayi bai bawa Mami amsa ba,wanke sa da Mari tayi cikin bacin rai tace,bazaka fadamin mai ya kaika hotel a lokacin? Lahab me kake son Kan Zama ne,ashe shiyasa muzammil keta nemanka ruwa a jallu?
dafe kumatun sa yayi Yana kallon Mami dake ta surfa masifa meya kaisa hotel,mikewa yayi Koh riga babu ya Kama hanyar fita,kwala Masa Kira Mami tayi,Lahab Lahab Ina zaka Ni sa'ar kace da Ina maka magana zaka wuce ka fita,toh ka dawo Nan,ta nuna Masa kujerar daya tashi,kin dawowa yayi ya bude kofar falon ya fita ya maida kofar da karfi ya rufe,shi abinda yafi Bata Masa rai ba kome bane illah Marin da ta Masa Amma in badon haka ba da dakansa zai gaya Mata kome.
Fita gate na gidan yayi gashin kansa a yamutse jiki ba riga,a haka yayita tafiya duk Inda ya wuce sai an bisa da kallo mutum lafiyayye amma ace Yana yawo ba cikekken tufafi,a hakan ya gangaro kasan unguwan gidan su abokin sa da ranan Suka aje Keke ya shiga,ya karbi riga,Keke napep ya hau bai zarce Koh Ina ba sai gidan yayan mamin sa uncle muneer Keke na sauke sa a kofar gidan ya biya Mai keken ya shiga gidan.
*******************
Nnenna tayi ta tsammanin ganin Lahab amma shuru shuru har 2 na Rana bata gansa ba dole yasa ta cin doyanta,bayan an tashi makarantan ita kadanta ta Kama yanda da kafa tana tafiya tana tunanin Ina Abraham ya shiga kwana biyu bata ganin ziryarsa a gidan.
Lahab Kam baisa mu uncle a gida ba Yana kasuwa, wanka yayi yasa Kayan mansur dan uncle muneer ya fita a gidan direct hotel in daren jiya ya koma daker aka barsa ya shiga Hall in,amma Yana shiga ya samu an gyara Hall in an share haka yabi sit by sit Yana duba wayar amma bai gani ba,wajen manaja hotel in ya nufa, office in ya tura ya shiga bayan an basa izini, "Assalamu Alaikum"
Waalaikumu Salam Bismillah ka zauna?
Zama Lahab yayi Kamar yanda manaja ya bukata,an wuni lafiya"?
Lafiya Alhamdulilah ince dai lafiya Koh hall kazo kamawa?muna da hall masu girma da tsari Kama daga na birthday har na program in biki
"No ba hall nazo kamawa ba sir jiya nazo party a hotel Nan a cikin hall naku na kusa da packing space so na manta wayata ne ta Fadi a karkashin kujera shine nazo na tambaya Koh Allah yasa cleaner naku sun gani wayan is very important to me ne shiyasa na dawo.
a gaskiya banace ba saboda Ni da safe na tura cleaners suje su share Hall in sai dai bara a Kira su a tambaye su Koh sun gani?
"Ok toh ba matsala yallaboi"
Waya manaja ya d'auka yayi Kira ba'afi 10 minutes ba sai ga ma'aikata masu share share sun shigo su biyar ne,Suna shigowar suka gaida manajan kallon su yayi,a cikin ku su waye Suka share Hall in kusa da packing space?
Mune sir wasu guda biyu sukace mace dana miji,kallonsu again manaja yayi kafun yace,akwai phone da aka manta a hall in koh akwai Wanda ya d'auka a cikin ku?
duk kansu biyu girgiza Kai sukayi da Sauri macen sai wani zare Ido take tana tsinne kai,mikewa kawai Lahab yayi ya fita a office in Jin manaja nace Masa su Basu ga wata waya ba taima ma a cikin wa'inda sukazo party wani ya d'auka,Yana fita a hotel in machine Lahab ya hau zuwa makarantan su har sun kusa da makaranta ya hangi mace na tafiya sanye da uniform Kuma Yana kyautata zaton Nnenna ne d'aga tafiyan ta ya gane ta sauka yayi a keken ya biya Mai keken kudinsa yabi Nnenna a baya ba tare da ya Mata magana ba.
dan dakatawa Nnenna tayi haka kawai jikinta ke bata ana kallonta juyawa tayi tana kallon bayanta,Kamar a mafarki idanunta ya shiga cikin nasa waro Ido tayi cikin happy tana kallon sa,Shima kallonta yake Yana murmushi ji yake Kamar yayi shekara Bai ganta ba sosai yake kewanta.
matsowa yayi kusa da ita har lokacin fuskar sa d'auke da murmushi,hannun damansa yasa ya Kama haggunta,da Sauri ta zabura tare da kokarin fusge hannunta Amma Ina ta kasa don riko ya Mata na gam gam,sakeni shine abinda take cewa tana dad'a fisge wa,"kee ki natsu Mana"Jin abinda Lahab yace Mata yasa ta d'aga Idonun ta tasa a cikin nasa sosai take bin fuskarsa da Ido,ka sakarmin hannu yamma yayi Zan koma gida.
bai bata amsa ba sai hannu daya sa ya dau jakanta dake kafadarta ya bakka a bayansa har lokacin bai sake Mata hannu ba ya Soma tafiya tana binsa a baya tafiya suke babu Mai magana,tsallake titi sukayi ya nufi wani babban restaurant kallon wajen Nnenna tayi sannan ta sake kallon sa,Inane Nan?
Koh ma inane muje in mun shiga Zaki ganewa idanunki,shiga wajen sukayi har lokacin hannunta na cikin nasa Zama yayi akan kujeran dinning dake wajen yaja Mata nata"ki zauna"
"Nifa bana Jin yunwa"
"Uhmm Koh bakiji sai kinci"
Abinci aka kawo musu fried rice sai ferfesun kaza,plate biyu aka jera musu,shokali Lahab ya d'auka ya Mika Mata ganin bata d'auka ba karba tayi ta rike tana bin abincin da kallo, Lahab Kam harya Soma cin abinsa Amma hankalinsa na kanta ganin har lokacin bataci kome ba yasa sa magana,"Wai bazakici abincin bane in Kuma bai Miki ba sai kiyi magana a kawo abinda kikeso"
girgiza Masa Kai kawai tayi ta saka shokali a plate in shinkafan ta Iba sosai takebin shinkafan da idanu sannan a hankali ta matso dashi kusa da hancinta da Sauri ta maida shi cikin plate in"ni nace maka na koshi fa"
abincin sa Lahab ya cigaba daci sai Kuma ya dakata Jin tambayar da Nnenna ta Masa,shin "meyasa bakazo makaranta ba yau"?
"Hakan kawai"shine abinda yace Yana daukar cinyar kazar yanaci.
"Naji jite jite ance Wai an koreku"?
Hhhh korata Kuma Labiba?Aiko an koreni anyi a banza bayau aka Saba ba Kuma nake komawa.
"Kamar ya kenan bangane ba"?
"Jira nake case in yayi sanyi saina dawo"
Uhmm meyasa toh kaki komawa gidan ku?Nnenna ta tambaye sa again
da Sauri ya kalleta da mamaki yace"waya fadamiki bana gida?
dan sassaita kanta tayi shuru,Kara tambayarta yayi shuru ba amsa Shima bai wani damu ba don yasan bazai wuce a bakin Yan gidansu Koh malamai zancen ya fitoh ba.
Yago kazar yayi ya nufi bakinta Yana cewa"haiii bude Baki na saka Miki"kin bude bakin tayi sai wani kallo da take Masa Shima yaki sauke hannun nasa dake d'auke da tsokar kaza,a hankali ta Soma magana"nace maka banaci banaci dole ne"?
Sauke hannun nasa yayi Kamar ya hakura sai Kuma ya shammace ta da Sauri ya tura Mata namar a Baki,ai a take tasa hannunta ta buge hannun nasa sai da ya Fadi daka kan kujerar zuwa kasa yayin da ita Kuma ta duke a wajen tana tufar da kazar dake bakin nata,sai Kuma ta dago da Sauri Jin yanda Lahab ke Nishi abin mamaki kwance yak har lokacin ya kasa tashi sai wani had'a zufa da yake Yana rike da hannunsa.
***************
Juyawa su mubeeena sukayi da Sauri Suna duban Wanda ya fadin ba kowa bane face Ahmad kwance a kasa ya Suma uhu mubeena ta sake ta nufesa da gudu tana kuka,dukawa tayi a kusa dashi tana girgiza sa tana kuka,don Allah ka tashi Ahmad in wani Abu ya faru dakai bazan yafewa kaina ba.
Rukayya Kam da gudu tayi gate na makarantan nasu Keke napep ta tare ta shiga Suka dawo makarantan har wajen da mubeena suke Suka matso sauka tayi tare da rokon Mai keken napep in akan ya taimaka masu asa Ahmad a aciki,da taimakon Mai Keke da wasu samari aka sa Ahmad a Keke napep Suma su mubeena suka shiga,asibiti aka wuce da Ahmad direct d'aga zuwansu aka basa gado,gashi su mubeena nada paper gashi sai kuka take daker dai rukayya ta lallabata tare da karban wayanta daman akwai number kanwar Ahmad Kira Rukayya tayi ta sanar da ita an Kama yayanta a gadon asibiti,basu Kai Koh 20 minutes ba saiga kanwarsa da mamansa da babansa sunzo,Suna tambayar abinda ya samesa mubeena ta kasa magana sai kuka sun ma rasa me zasuce sai rukayya ce tace musu Suma Basu sani ba kawai ganin sa sukayi ya yanke jiki ya Suma a makarantan su.
Ok toh Allah ya basa lafiya shine abinda baban sa yace,Suma Su mubeena Addu'a samun sauki Suka Masa sannan Suka fita a hospital in mubeena taso ta koma gida amma Rukayya tayita lallabata daker ta amince Suka koma school Suka rubuta paper,sai yamma lilis mubeeena ta nufi gidan su tunda ta sauka a Keke napep ta hangesa tsaye a kwanar layinsu,Yi tayi Kamar Bata gansa ba har tazo saitinsa zata geftashi taji ya Kira sunan ta,mubeena mubeena.
Shuru tayi bata amsa Masa ba takowa yayi Suka Soma jerawa tare har lokacin bata kulasa ba,dan Allah mubeena ki saurare ni mana wannan wulakancin duk saboda nace Ina sonki ne?
dakatawa tayi tare da Soma magana,kaga Adewale ka fita d'aga harkata da rayuwa ta banason dogon zance in Kuma kaki wallahi saina shimfida maka dana sanin da zakayi nadama.
Nadama fa kikace mubeena menene abin nadama a sonki da nake.
dan Allah dakata son banza kenan toh bari na fada maka Ni bana sonka bana sonka bana sonka wannan kalma jinsa yayi tamkar kifiya haka yajita a Randa sosai maganar ta Masa zafi Wanda yasa sa kasa binta sai Ido daya zuba Mata har ta shiga gida.
Da sallama mubeena ta shigo gidan nasu, Assalamu Alaikum
Waalaikumu Salam mubeena sai yanzun?
Eh wallahi Inna kinsan exam muke shiyasa ban dawo da wuri ba.
Mikewa mami tayi tsaye har Yusuf na subuce mata a hannu ta tarosa ta soma tambayar sa, Lahab kai meya kaika hotel harka ganta karfe 12 na dare.........????
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 49&50
sunkuyar da Kai Lahab yayi bai bawa Mami amsa ba,wanke sa da Mari tayi cikin bacin rai tace,bazaka fadamin mai ya kaika hotel a lokacin? Lahab me kake son Kan Zama ne,ashe shiyasa muzammil keta nemanka ruwa a jallu?
dafe kumatun sa yayi Yana kallon Mami dake ta surfa masifa meya kaisa hotel,mikewa yayi Koh riga babu ya Kama hanyar fita,kwala Masa Kira Mami tayi,Lahab Lahab Ina zaka Ni sa'ar kace da Ina maka magana zaka wuce ka fita,toh ka dawo Nan,ta nuna Masa kujerar daya tashi,kin dawowa yayi ya bude kofar falon ya fita ya maida kofar da karfi ya rufe,shi abinda yafi Bata Masa rai ba kome bane illah Marin da ta Masa Amma in badon haka ba da dakansa zai gaya Mata kome.
Fita gate na gidan yayi gashin kansa a yamutse jiki ba riga,a haka yayita tafiya duk Inda ya wuce sai an bisa da kallo mutum lafiyayye amma ace Yana yawo ba cikekken tufafi,a hakan ya gangaro kasan unguwan gidan su abokin sa da ranan Suka aje Keke ya shiga,ya karbi riga,Keke napep ya hau bai zarce Koh Ina ba sai gidan yayan mamin sa uncle muneer Keke na sauke sa a kofar gidan ya biya Mai keken ya shiga gidan.
*******************
Nnenna tayi ta tsammanin ganin Lahab amma shuru shuru har 2 na Rana bata gansa ba dole yasa ta cin doyanta,bayan an tashi makarantan ita kadanta ta Kama yanda da kafa tana tafiya tana tunanin Ina Abraham ya shiga kwana biyu bata ganin ziryarsa a gidan.
Lahab Kam baisa mu uncle a gida ba Yana kasuwa, wanka yayi yasa Kayan mansur dan uncle muneer ya fita a gidan direct hotel in daren jiya ya koma daker aka barsa ya shiga Hall in,amma Yana shiga ya samu an gyara Hall in an share haka yabi sit by sit Yana duba wayar amma bai gani ba,wajen manaja hotel in ya nufa, office in ya tura ya shiga bayan an basa izini, "Assalamu Alaikum"
Waalaikumu Salam Bismillah ka zauna?
Zama Lahab yayi Kamar yanda manaja ya bukata,an wuni lafiya"?
Lafiya Alhamdulilah ince dai lafiya Koh hall kazo kamawa?muna da hall masu girma da tsari Kama daga na birthday har na program in biki
"No ba hall nazo kamawa ba sir jiya nazo party a hotel Nan a cikin hall naku na kusa da packing space so na manta wayata ne ta Fadi a karkashin kujera shine nazo na tambaya Koh Allah yasa cleaner naku sun gani wayan is very important to me ne shiyasa na dawo.
a gaskiya banace ba saboda Ni da safe na tura cleaners suje su share Hall in sai dai bara a Kira su a tambaye su Koh sun gani?
"Ok toh ba matsala yallaboi"
Waya manaja ya d'auka yayi Kira ba'afi 10 minutes ba sai ga ma'aikata masu share share sun shigo su biyar ne,Suna shigowar suka gaida manajan kallon su yayi,a cikin ku su waye Suka share Hall in kusa da packing space?
Mune sir wasu guda biyu sukace mace dana miji,kallonsu again manaja yayi kafun yace,akwai phone da aka manta a hall in koh akwai Wanda ya d'auka a cikin ku?
duk kansu biyu girgiza Kai sukayi da Sauri macen sai wani zare Ido take tana tsinne kai,mikewa kawai Lahab yayi ya fita a office in Jin manaja nace Masa su Basu ga wata waya ba taima ma a cikin wa'inda sukazo party wani ya d'auka,Yana fita a hotel in machine Lahab ya hau zuwa makarantan su har sun kusa da makaranta ya hangi mace na tafiya sanye da uniform Kuma Yana kyautata zaton Nnenna ne d'aga tafiyan ta ya gane ta sauka yayi a keken ya biya Mai keken kudinsa yabi Nnenna a baya ba tare da ya Mata magana ba.
dan dakatawa Nnenna tayi haka kawai jikinta ke bata ana kallonta juyawa tayi tana kallon bayanta,Kamar a mafarki idanunta ya shiga cikin nasa waro Ido tayi cikin happy tana kallon sa,Shima kallonta yake Yana murmushi ji yake Kamar yayi shekara Bai ganta ba sosai yake kewanta.
matsowa yayi kusa da ita har lokacin fuskar sa d'auke da murmushi,hannun damansa yasa ya Kama haggunta,da Sauri ta zabura tare da kokarin fusge hannunta Amma Ina ta kasa don riko ya Mata na gam gam,sakeni shine abinda take cewa tana dad'a fisge wa,"kee ki natsu Mana"Jin abinda Lahab yace Mata yasa ta d'aga Idonun ta tasa a cikin nasa sosai take bin fuskarsa da Ido,ka sakarmin hannu yamma yayi Zan koma gida.
bai bata amsa ba sai hannu daya sa ya dau jakanta dake kafadarta ya bakka a bayansa har lokacin bai sake Mata hannu ba ya Soma tafiya tana binsa a baya tafiya suke babu Mai magana,tsallake titi sukayi ya nufi wani babban restaurant kallon wajen Nnenna tayi sannan ta sake kallon sa,Inane Nan?
Koh ma inane muje in mun shiga Zaki ganewa idanunki,shiga wajen sukayi har lokacin hannunta na cikin nasa Zama yayi akan kujeran dinning dake wajen yaja Mata nata"ki zauna"
"Nifa bana Jin yunwa"
"Uhmm Koh bakiji sai kinci"
Abinci aka kawo musu fried rice sai ferfesun kaza,plate biyu aka jera musu,shokali Lahab ya d'auka ya Mika Mata ganin bata d'auka ba karba tayi ta rike tana bin abincin da kallo, Lahab Kam harya Soma cin abinsa Amma hankalinsa na kanta ganin har lokacin bataci kome ba yasa sa magana,"Wai bazakici abincin bane in Kuma bai Miki ba sai kiyi magana a kawo abinda kikeso"
girgiza Masa Kai kawai tayi ta saka shokali a plate in shinkafan ta Iba sosai takebin shinkafan da idanu sannan a hankali ta matso dashi kusa da hancinta da Sauri ta maida shi cikin plate in"ni nace maka na koshi fa"
abincin sa Lahab ya cigaba daci sai Kuma ya dakata Jin tambayar da Nnenna ta Masa,shin "meyasa bakazo makaranta ba yau"?
"Hakan kawai"shine abinda yace Yana daukar cinyar kazar yanaci.
"Naji jite jite ance Wai an koreku"?
Hhhh korata Kuma Labiba?Aiko an koreni anyi a banza bayau aka Saba ba Kuma nake komawa.
"Kamar ya kenan bangane ba"?
"Jira nake case in yayi sanyi saina dawo"
Uhmm meyasa toh kaki komawa gidan ku?Nnenna ta tambaye sa again
da Sauri ya kalleta da mamaki yace"waya fadamiki bana gida?
dan sassaita kanta tayi shuru,Kara tambayarta yayi shuru ba amsa Shima bai wani damu ba don yasan bazai wuce a bakin Yan gidansu Koh malamai zancen ya fitoh ba.
Yago kazar yayi ya nufi bakinta Yana cewa"haiii bude Baki na saka Miki"kin bude bakin tayi sai wani kallo da take Masa Shima yaki sauke hannun nasa dake d'auke da tsokar kaza,a hankali ta Soma magana"nace maka banaci banaci dole ne"?
Sauke hannun nasa yayi Kamar ya hakura sai Kuma ya shammace ta da Sauri ya tura Mata namar a Baki,ai a take tasa hannunta ta buge hannun nasa sai da ya Fadi daka kan kujerar zuwa kasa yayin da ita Kuma ta duke a wajen tana tufar da kazar dake bakin nata,sai Kuma ta dago da Sauri Jin yanda Lahab ke Nishi abin mamaki kwance yak har lokacin ya kasa tashi sai wani had'a zufa da yake Yana rike da hannunsa.
***************
Juyawa su mubeeena sukayi da Sauri Suna duban Wanda ya fadin ba kowa bane face Ahmad kwance a kasa ya Suma uhu mubeena ta sake ta nufesa da gudu tana kuka,dukawa tayi a kusa dashi tana girgiza sa tana kuka,don Allah ka tashi Ahmad in wani Abu ya faru dakai bazan yafewa kaina ba.
Rukayya Kam da gudu tayi gate na makarantan nasu Keke napep ta tare ta shiga Suka dawo makarantan har wajen da mubeena suke Suka matso sauka tayi tare da rokon Mai keken napep in akan ya taimaka masu asa Ahmad a aciki,da taimakon Mai Keke da wasu samari aka sa Ahmad a Keke napep Suma su mubeena suka shiga,asibiti aka wuce da Ahmad direct d'aga zuwansu aka basa gado,gashi su mubeena nada paper gashi sai kuka take daker dai rukayya ta lallabata tare da karban wayanta daman akwai number kanwar Ahmad Kira Rukayya tayi ta sanar da ita an Kama yayanta a gadon asibiti,basu Kai Koh 20 minutes ba saiga kanwarsa da mamansa da babansa sunzo,Suna tambayar abinda ya samesa mubeena ta kasa magana sai kuka sun ma rasa me zasuce sai rukayya ce tace musu Suma Basu sani ba kawai ganin sa sukayi ya yanke jiki ya Suma a makarantan su.
Ok toh Allah ya basa lafiya shine abinda baban sa yace,Suma Su mubeena Addu'a samun sauki Suka Masa sannan Suka fita a hospital in mubeena taso ta koma gida amma Rukayya tayita lallabata daker ta amince Suka koma school Suka rubuta paper,sai yamma lilis mubeeena ta nufi gidan su tunda ta sauka a Keke napep ta hangesa tsaye a kwanar layinsu,Yi tayi Kamar Bata gansa ba har tazo saitinsa zata geftashi taji ya Kira sunan ta,mubeena mubeena.
Shuru tayi bata amsa Masa ba takowa yayi Suka Soma jerawa tare har lokacin bata kulasa ba,dan Allah mubeena ki saurare ni mana wannan wulakancin duk saboda nace Ina sonki ne?
dakatawa tayi tare da Soma magana,kaga Adewale ka fita d'aga harkata da rayuwa ta banason dogon zance in Kuma kaki wallahi saina shimfida maka dana sanin da zakayi nadama.
Nadama fa kikace mubeena menene abin nadama a sonki da nake.
dan Allah dakata son banza kenan toh bari na fada maka Ni bana sonka bana sonka bana sonka wannan kalma jinsa yayi tamkar kifiya haka yajita a Randa sosai maganar ta Masa zafi Wanda yasa sa kasa binta sai Ido daya zuba Mata har ta shiga gida.
Da sallama mubeena ta shigo gidan nasu, Assalamu Alaikum
Waalaikumu Salam mubeena sai yanzun?
Eh wallahi Inna kinsan exam muke shiyasa ban dawo da wuri ba.