Sashe 67
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shuru Abbu yayi na d'an wani lokaci kafun ya d'aga waya ya Kira su Rahab dake falo su fito yau da kansa zai kaisu makaranta cikin happy muneera ta Mika har Suna rige rige Suka fita Rahab na binsu a baya,bude motar sukayi Suka shiga Abbu yaja suka bar gidan,Suna Isa makaranta sauran yaran Suka nufi class nasu,Abbu a gaba Lahab na binsa a baya Kamar Wanda kwai ya fashe Masa a ciki Yana binsu a baya,har cikin office na principal Suna Shiga Suka tarar da bappa Ado da Nabeel sai papa da Adewale,fuskar kowa ba walwala Kamar hadin Baki gabaki dayansu yau Suka tattaro 'ya'yan nasu a gaba,Zama Abbu yayi Yana fuskantar principal da fuskar sa dake d'auke da fushi kwata kwata babu walwala a fuskar tasa toh haka Suma kaf babu fara'a.
Kallon su principal yayi cikin masifa yace"Kunga bayin Allah ku tattara yaranku nidai nace ya isheni bazan iyya ba akwai makaranta a gombe kuje ku nemi wani ku sasu"da Sauri bappa Ado yace"haba malam wani irin mu sasu a wani kwata kwata wata nawa ne ya rage su kammala karatun shekara biyu da wani Abu kuke fama dasu sai saura Yan watannii ku rabu ma gabaki d'aya shine bazaka iya hakuri su dawo ba"?wani shegen kallo principal ya Masa yace"in zamu rabu sai akace muyi rabuwar tsiya dasu coper fa Suka buga gabaki d'aya kace nayi hakuri akan me? sunan makaranta ta suke so su b'ata Koh me"?Kai nifa na gaji da wahala Nan daman team Nan ya rage musu kawai suje suyi zaman gida su jira register weac da neco in yaso kwa musu a wani makarantan ba nawa ba"sosai principal yayi ta zuba tijara su Lahab bazasu dawo makarantan ba har Saida ran papa ya Soma baci sukayi kaca kaca yayi zuciya zasu koma gida shida d'an nasa, Abbu ganin abin ya Zama haka yasa baki akan zancen dayake mutum ne Mai natsuwa da dattako lokaci d'aya principal ya sauko Suka daidai ta amma fa da sharadin su Lahab na Kara jawo wani abin zasu bar Masa makaranta,papa Kan cewa yayi a raba Adewale dasu a class kowa da ajinsa haka Koh akayi daman Lahab ya koma B aka bar Adewale a A shi Kuma Nabeel aka kaisa D class.
Zaune take tana duba text book in biology data d'auko a Lab tana checking nasa,Zama yayi a kusa da bincin ta har lokacin Bata d'aga Kai ta kalli wanda ya zaunan ba don kwata kwata hankalinta ba'a Kam class yake ba yana ga littafin tane,hannu yasa yaja book in da Sauri tasa hannu zata kwace,sannan ta dago Kai ta kallesa,had'a Ido sukayi da Sauri ta sakar Masa littafin da mamaki tace"yaushe ka shigo"taya za'ayi kisan na shigo hankalinki Naga book duk karatun da kikayi a gida bai isa ba sai kinzo kin dad'a anan,duk nacin kidai baza kici 💯 ba"murmushi kawai tayi batace kome ba shima gyara zaman sa yayi ganin malamin su ya shigo,mikewa sukayi dukan su Suna gaidashi amma banda Lahab shima malamin Bai damu da gaisuwar nasa ba shiyasa yayi Kamar bai gansa a zaune ba,Zama Yan ajin sukayi ya Soma raba musu Questions paper dake hannun su da answer shep,zaro pen sa Lahab yayi dake Aljuhu ya Soma rubutu da hannu Mai ciwo.
30 minutes after yara Suka Soma fita Suna summit shidai Yana zaune Yana rubutu sai Kuma ya aje pen in yayi zaman sa, Nnenna data gama rubuta amsan ta dan masowa tayi kusa dashi murya kasa kasa tace"ka bani papern ka ka karbi nawa bansa Suna akai ba,tana maganar tana Mika Masa papern ta kasa.
Kin juyowa yayi sai magana take Masa har malamin biology su ya ganta ya kwace papern nata bayan ya sata ta rubuta Sunanta ya karba tare da korarta waje da d'add'aya da d'add'aya Yan class suke tashi har aka bar saura mutum biyu Lahab da wata yarinya,lokaci ya kusa karewa Nan da minutes uku Zan karba paper"shine abinda malamin ya fad'a Yana muzurai da Sauri yarinyar ta tashi ta Mika Masa nata ta fita,bayan minutes uku da kansa yaje Kan table in Lahab ta kwaco nasa ya fita.
Mikewa Lahab yayi ya fita a ajin,kusan cin Karo sukayi da Nnenna da duk tabi ta shiga damuwa ganin bai gama ba aka karba"Lahab meyasa Ina ta maka magana ka karbi paper ta kaki"?shine abinda ya Fara fita a bakinta, d'an gyara tsayuwar sa yayi yace"ke ai abin kunya ne Ina namiji mace taban Satan amsa don hakan maganar CA ajesa a gefe muje restaurant muci abinci nasan wata kila baki karya ba Kar ulcer ki ya tashi"ah ah nagode Lahab zanje na maida biology Nan na Kuma duba Civic kasan shine second paper mu"?shuru yayi sai Kuma yace"ok asha karatu lafiya ya wuce,itama tafiyar ta tayi tana Isa lab in ta aje biology tadau Civic da notebook Inda ke hannunta tana dudduba wa,aje Mata laida yayi a Kan table Inda take rubutu yaja kujera Mai facing nata ya zauna tare da harde hannun sa"itama barin rubutun tayi tana kallon sa,hannu yasa ya bude laidan Pizza a kwalin sa babba dashi bude kwalin yayi ya dau yanka daya yasa a Baki tare da tura Mata sauran ya soka ear_P insa a kunne ya aje wayar a gabansa Yana latsawa.
Jawo pizzan tayi duk da bata Saba ci ba hakan bai hanata son ci ba don yanzun batajin shakkan cin Abu a gabansa tunda sukayi zaman asibiti.
*****************
Yau satin sadeeq d'aya kenan baiji muryan umaima ba da farko inya Kira layinta bata d'agawa daga Baya Kuma sai aka kashe wayar gabaki d'aya,abinda ya d'aga Masa hankali kenan ya dawo gombe ba shiri yaji Koh lafiya amma abinda ya Kara basa mamaki yau kwana biyu Yana zirga zirga a gidan su Lahab baya ganin umaima daga ace Masa bata da lafiya bazata iya fitowa ba sai ace Masa Batanan tana makaranta dayake itama tana final Exam nata zuwa next week zasu Gama sai ayi bikin da sati biyu kenan yanzun kwata kwata bikin nasu saura sati uku.
Yaje makarantan su amma Baya ganin ta abinda Bai sani ba shine duk lokacin da umaima ke makaranta in yazo mamu zatace ace Masa Bata da lafiya in Kuma tana gidan sai ace tana makaranta haka bawan Allah Nan yayita gantali a gidan nasu akalla a Rana zaizo sau uku kamar yau ma yazo da safe akace Bata Nan,yanzun ma misalin 12 na Rana Yana compound na gidan tun d'azun yazo ya aike Mai gadi aka cemai Bata da lafiya bazata samu fitowa ba"don Allah baba Koh zakaje kayi musu iso Zan shigo na dubata"dan shuru Mai gadin yayi don yasan harga Allah babu abinda ke damun umaima haka zalika yasan sadeeq tunda sun jiya da umaima Yana zuwa gidan Kuma Halo yaron ya basa tausayi.
daurewa yayi yace toh bara naje na sanar dasu,horn na mota da akayi ne yasa baba maigadi juyowa daga kokarin Shiga falon da yake zuwa wajen gate,da Sauri ya Kama gate in ya bude,motar su Lahab ce ta parking gabaki d'ayan su Suka fitoh,dukan su Suka gaida sadeeq sukayi da fara'a ya amsa hade da baiwa Rahab hannu sukayi musaba'a Yana Masa ya jiki,nuna Masa Lahab daya kusa Isa kofa yayi yace Masa gashi can Mai jikin"dan Allah toh in ba damuwa kamin magana dashi"gyada Masa Kai kawai Rahab yayi yabi bayan su zuwa ciki,har Lahab ya Kwabe riga Rahab ya shigo dakin Yana sanar dashi sadeeq nason magana dashi,Jan dogon tsaki yayi yace"nifa na Fara gajiya haba akan me zaina takuramin inyana da matsala ya nemi yayan yarinya Mana bani ba"da Sauri Rahab yace"haba Lahab Kai kana ga duk gidan Nan banda Kai wazai taimake sa kana tunanin Anwar Koh Shareef zasu sauraresa Kamar yanda zakayi Masa ne"?fita a dakin kawai Rahab yayi ransa a bace don shi harga Allah sadeeq ya Soma isarsa,karasowa yayi kusa dashi ya jingina a jikin motar sa.
Am daman akwai wata Alfarma da nake nema ne Lahab nasan na dameka Koh"?kallon sa yayi babu walwala a fuskarsa yace"in ma ka dameni sadeeq Yana iya kana ga dai makaranta na fito Kuma yunwa nakeji amma ba kome fad'a muji"ajiyar zuciya sadeeq ya sake sannan yace"Lahab wallahi bansan meke faruwa ba kwata kwata umaima yau sati banji muryarta Koh ganinta ba nazo garin Nan ma ganin ta ya gagareni"?
a gajiye Lahab yace"toh Ni yanzun mekake so nayi maka ai wannan magana Abbu zaka tinkara dashi kaga maganar lefe ma daka min karshe abin ya Zama babba ance Wai daga bakina magana ya fito ba daga bakin umaima ba"?da damuwa sadeeq yace toh yanzun Lahab Yaya za'a Yi akan Yar maganar Nan in sake ya tafi har wajen manya bai dace ba ya Kamata mukashe maganar iya nida ita basai iyaye sun shiga ba".
dan shuru Lahab yayi sai Kuma yace"toh ya kake so ayi"?yauwa Lahab nida so nake dan Allah duk yanda za'a Yi Ina son ganinta ne nazo ance min bata da lafiya in ma fitan ne bazata iya ba Ni Zan iya shiga"karkata Kai Lahab yayi sai Kuma yace Ina zuwa,ciki ya koma har dakin umaima Saida ya dudduba amma baiga Koh Mai Kama da ita ba dakin su muneera ya shiga ya tambaye su sukace Bata dawo makaranta ba fita yayi Yana tunanin mezai cewa sadeeq don harga Allah baison karyata mutanen gidan su ya zubar musu da kima a idon surkinsu tunda sunce bata da lafiya Kuma yasan mamu ce, alhalin Kuma tana makaranta,karasowa wajen sadeeq yayi Yana tunanin mezaice Masa gabaki d'aya basirar sa ta kwace in yace tana ciki sadeeq zaiso ya Shiga in Kuma yace Masa tana makaranta wato Yan gidan sun Masa karya kenan,a hankali ya bude Baki yace"eh sadeeq daman dai umaima......sai Kuma yayi shuru ganin motar da ya shigo cikin gidan.......................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 86&87
Kallon su principal yayi cikin masifa yace"Kunga bayin Allah ku tattara yaranku nidai nace ya isheni bazan iyya ba akwai makaranta a gombe kuje ku nemi wani ku sasu"da Sauri bappa Ado yace"haba malam wani irin mu sasu a wani kwata kwata wata nawa ne ya rage su kammala karatun shekara biyu da wani Abu kuke fama dasu sai saura Yan watannii ku rabu ma gabaki d'aya shine bazaka iya hakuri su dawo ba"?wani shegen kallo principal ya Masa yace"in zamu rabu sai akace muyi rabuwar tsiya dasu coper fa Suka buga gabaki d'aya kace nayi hakuri akan me? sunan makaranta ta suke so su b'ata Koh me"?Kai nifa na gaji da wahala Nan daman team Nan ya rage musu kawai suje suyi zaman gida su jira register weac da neco in yaso kwa musu a wani makarantan ba nawa ba"sosai principal yayi ta zuba tijara su Lahab bazasu dawo makarantan ba har Saida ran papa ya Soma baci sukayi kaca kaca yayi zuciya zasu koma gida shida d'an nasa, Abbu ganin abin ya Zama haka yasa baki akan zancen dayake mutum ne Mai natsuwa da dattako lokaci d'aya principal ya sauko Suka daidai ta amma fa da sharadin su Lahab na Kara jawo wani abin zasu bar Masa makaranta,papa Kan cewa yayi a raba Adewale dasu a class kowa da ajinsa haka Koh akayi daman Lahab ya koma B aka bar Adewale a A shi Kuma Nabeel aka kaisa D class.
Zaune take tana duba text book in biology data d'auko a Lab tana checking nasa,Zama yayi a kusa da bincin ta har lokacin Bata d'aga Kai ta kalli wanda ya zaunan ba don kwata kwata hankalinta ba'a Kam class yake ba yana ga littafin tane,hannu yasa yaja book in da Sauri tasa hannu zata kwace,sannan ta dago Kai ta kallesa,had'a Ido sukayi da Sauri ta sakar Masa littafin da mamaki tace"yaushe ka shigo"taya za'ayi kisan na shigo hankalinki Naga book duk karatun da kikayi a gida bai isa ba sai kinzo kin dad'a anan,duk nacin kidai baza kici 💯 ba"murmushi kawai tayi batace kome ba shima gyara zaman sa yayi ganin malamin su ya shigo,mikewa sukayi dukan su Suna gaidashi amma banda Lahab shima malamin Bai damu da gaisuwar nasa ba shiyasa yayi Kamar bai gansa a zaune ba,Zama Yan ajin sukayi ya Soma raba musu Questions paper dake hannun su da answer shep,zaro pen sa Lahab yayi dake Aljuhu ya Soma rubutu da hannu Mai ciwo.
30 minutes after yara Suka Soma fita Suna summit shidai Yana zaune Yana rubutu sai Kuma ya aje pen in yayi zaman sa, Nnenna data gama rubuta amsan ta dan masowa tayi kusa dashi murya kasa kasa tace"ka bani papern ka ka karbi nawa bansa Suna akai ba,tana maganar tana Mika Masa papern ta kasa.
Kin juyowa yayi sai magana take Masa har malamin biology su ya ganta ya kwace papern nata bayan ya sata ta rubuta Sunanta ya karba tare da korarta waje da d'add'aya da d'add'aya Yan class suke tashi har aka bar saura mutum biyu Lahab da wata yarinya,lokaci ya kusa karewa Nan da minutes uku Zan karba paper"shine abinda malamin ya fad'a Yana muzurai da Sauri yarinyar ta tashi ta Mika Masa nata ta fita,bayan minutes uku da kansa yaje Kan table in Lahab ta kwaco nasa ya fita.
Mikewa Lahab yayi ya fita a ajin,kusan cin Karo sukayi da Nnenna da duk tabi ta shiga damuwa ganin bai gama ba aka karba"Lahab meyasa Ina ta maka magana ka karbi paper ta kaki"?shine abinda ya Fara fita a bakinta, d'an gyara tsayuwar sa yayi yace"ke ai abin kunya ne Ina namiji mace taban Satan amsa don hakan maganar CA ajesa a gefe muje restaurant muci abinci nasan wata kila baki karya ba Kar ulcer ki ya tashi"ah ah nagode Lahab zanje na maida biology Nan na Kuma duba Civic kasan shine second paper mu"?shuru yayi sai Kuma yace"ok asha karatu lafiya ya wuce,itama tafiyar ta tayi tana Isa lab in ta aje biology tadau Civic da notebook Inda ke hannunta tana dudduba wa,aje Mata laida yayi a Kan table Inda take rubutu yaja kujera Mai facing nata ya zauna tare da harde hannun sa"itama barin rubutun tayi tana kallon sa,hannu yasa ya bude laidan Pizza a kwalin sa babba dashi bude kwalin yayi ya dau yanka daya yasa a Baki tare da tura Mata sauran ya soka ear_P insa a kunne ya aje wayar a gabansa Yana latsawa.
Jawo pizzan tayi duk da bata Saba ci ba hakan bai hanata son ci ba don yanzun batajin shakkan cin Abu a gabansa tunda sukayi zaman asibiti.
*****************
Yau satin sadeeq d'aya kenan baiji muryan umaima ba da farko inya Kira layinta bata d'agawa daga Baya Kuma sai aka kashe wayar gabaki d'aya,abinda ya d'aga Masa hankali kenan ya dawo gombe ba shiri yaji Koh lafiya amma abinda ya Kara basa mamaki yau kwana biyu Yana zirga zirga a gidan su Lahab baya ganin umaima daga ace Masa bata da lafiya bazata iya fitowa ba sai ace Masa Batanan tana makaranta dayake itama tana final Exam nata zuwa next week zasu Gama sai ayi bikin da sati biyu kenan yanzun kwata kwata bikin nasu saura sati uku.
Yaje makarantan su amma Baya ganin ta abinda Bai sani ba shine duk lokacin da umaima ke makaranta in yazo mamu zatace ace Masa Bata da lafiya in Kuma tana gidan sai ace tana makaranta haka bawan Allah Nan yayita gantali a gidan nasu akalla a Rana zaizo sau uku kamar yau ma yazo da safe akace Bata Nan,yanzun ma misalin 12 na Rana Yana compound na gidan tun d'azun yazo ya aike Mai gadi aka cemai Bata da lafiya bazata samu fitowa ba"don Allah baba Koh zakaje kayi musu iso Zan shigo na dubata"dan shuru Mai gadin yayi don yasan harga Allah babu abinda ke damun umaima haka zalika yasan sadeeq tunda sun jiya da umaima Yana zuwa gidan Kuma Halo yaron ya basa tausayi.
daurewa yayi yace toh bara naje na sanar dasu,horn na mota da akayi ne yasa baba maigadi juyowa daga kokarin Shiga falon da yake zuwa wajen gate,da Sauri ya Kama gate in ya bude,motar su Lahab ce ta parking gabaki d'ayan su Suka fitoh,dukan su Suka gaida sadeeq sukayi da fara'a ya amsa hade da baiwa Rahab hannu sukayi musaba'a Yana Masa ya jiki,nuna Masa Lahab daya kusa Isa kofa yayi yace Masa gashi can Mai jikin"dan Allah toh in ba damuwa kamin magana dashi"gyada Masa Kai kawai Rahab yayi yabi bayan su zuwa ciki,har Lahab ya Kwabe riga Rahab ya shigo dakin Yana sanar dashi sadeeq nason magana dashi,Jan dogon tsaki yayi yace"nifa na Fara gajiya haba akan me zaina takuramin inyana da matsala ya nemi yayan yarinya Mana bani ba"da Sauri Rahab yace"haba Lahab Kai kana ga duk gidan Nan banda Kai wazai taimake sa kana tunanin Anwar Koh Shareef zasu sauraresa Kamar yanda zakayi Masa ne"?fita a dakin kawai Rahab yayi ransa a bace don shi harga Allah sadeeq ya Soma isarsa,karasowa yayi kusa dashi ya jingina a jikin motar sa.
Am daman akwai wata Alfarma da nake nema ne Lahab nasan na dameka Koh"?kallon sa yayi babu walwala a fuskarsa yace"in ma ka dameni sadeeq Yana iya kana ga dai makaranta na fito Kuma yunwa nakeji amma ba kome fad'a muji"ajiyar zuciya sadeeq ya sake sannan yace"Lahab wallahi bansan meke faruwa ba kwata kwata umaima yau sati banji muryarta Koh ganinta ba nazo garin Nan ma ganin ta ya gagareni"?
a gajiye Lahab yace"toh Ni yanzun mekake so nayi maka ai wannan magana Abbu zaka tinkara dashi kaga maganar lefe ma daka min karshe abin ya Zama babba ance Wai daga bakina magana ya fito ba daga bakin umaima ba"?da damuwa sadeeq yace toh yanzun Lahab Yaya za'a Yi akan Yar maganar Nan in sake ya tafi har wajen manya bai dace ba ya Kamata mukashe maganar iya nida ita basai iyaye sun shiga ba".
dan shuru Lahab yayi sai Kuma yace"toh ya kake so ayi"?yauwa Lahab nida so nake dan Allah duk yanda za'a Yi Ina son ganinta ne nazo ance min bata da lafiya in ma fitan ne bazata iya ba Ni Zan iya shiga"karkata Kai Lahab yayi sai Kuma yace Ina zuwa,ciki ya koma har dakin umaima Saida ya dudduba amma baiga Koh Mai Kama da ita ba dakin su muneera ya shiga ya tambaye su sukace Bata dawo makaranta ba fita yayi Yana tunanin mezai cewa sadeeq don harga Allah baison karyata mutanen gidan su ya zubar musu da kima a idon surkinsu tunda sunce bata da lafiya Kuma yasan mamu ce, alhalin Kuma tana makaranta,karasowa wajen sadeeq yayi Yana tunanin mezaice Masa gabaki d'aya basirar sa ta kwace in yace tana ciki sadeeq zaiso ya Shiga in Kuma yace Masa tana makaranta wato Yan gidan sun Masa karya kenan,a hankali ya bude Baki yace"eh sadeeq daman dai umaima......sai Kuma yayi shuru ganin motar da ya shigo cikin gidan.......................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 86&87