Sashe 71
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata babbar mace ce ta shigo dakin tare da cewa Amarya inta gama Shirin yanzun za'a fitar da ita ganin ta a shirye yasa ta fita sai gata ta dawo da wasu matan biyu Suka dau Amarya kawaye dake cikin anko Suka Mara musu baya a haka aka ratsa gidan da ita har bakin gate,zazzafar mota baki dake tsakiya aka nufa da ita, budewa akayi ta Shiga sannan matan Suka shiga,Suma kawayen mota daban Suka shiga ba wannan ba.
****************
Lahab daya gudu daga gidan ya jafar ya dawo gidan su Jin hayaniyar tafiyar kamu ta lafa yasa sa mikewa wanka yayi ya sanya Sabon shaddan sa Ash colour sabuwa Kal da ita takalmin soso ya zura ya fito daga gidan gabaki d'aya gidan shuru sai daddaiku da baza suje bane aka bari amma gabaki d'aya gidan babu hayaniya nufar gate yayi sai Kuma ya dakata Jin ana kwala Masa kira,juyawa yayi da mamaki yake kallon Mai Kiran nasa uzaifa ne"tsayawa yayi har uzaifan ya karaso kallon sa yayi da mamaki yace"Lahab baka tafi ba ai na zati ka tsufa a wajen"tunda aka Fara program ka gannin a wajen"?shine tambayar da Lahab ya Masa.
Ah ah ban ganka ba Kuma nayi mamakin haka kwarai"yauwa toh ka gannin Nan bazan iyya zuwa biki, duk Inda na juya Ina had'a Ido dasu Mami ba, ban Isa ba Ni Jiran dinner nake da d'aurin aure su zanje"Kama Baki uzaifa yayi Yana dariya kafun yace"Aiko dadai ka jira daurin aure kawai,dinner Kam bana tunanin zaiyu"?
"Akan me dinner bazai yuba"eh in gaya maka ya Anwar da Aisha wallahi dukan su kin zuwa sukayi ba yanda abokan ya Anwar basuyi ba yaje kamu yaki itakuma Aisha anyi anyi tayi Koh lalle ne taki sai hauka take musu ran nanne ya baci taci kaniyarta"hhhhhhhhhhhh wani bazawarin dariya Lahab ya sake Yana bude gate in ya fita baikara cewa uzaifa kome ba,Yana tsallake titin layinsu kaman ance Masa ya waigo kawai ya hangi Nnenna na tafe sanye da uniform.
da sassarfa ya bita a baya a hankali-hankali,har lokacin bata juyo ba,Yana Isa bayan ta unexpectedly yasa hannu ya rufe Mata Ido,tsayawa tayi kana tasa hannunta ta tattaba nasa,sai Kuma ta hade fuska hade da cewa"Lahab sakar min Ido a bakin titi muke mutane na kallon mu"da mamaki ya sakar Mata Ido juyowa tayi garesa Suna facing in Suna"amma dai daman kin gannin Kika wani fusge Kamar baki ganni ba"da murmushi a fuskarta Wanda tunda ta hadu da Lahab tasan tana da yawan murmushi tace"banganka ba amma dana taba hannun ka na gane wanene Kai sai Kuma ta Soma bin kayan jikinsa da kallo Kamar Mai nazarin wani Abu shidai yayi shuru yana binta da Ido Kamar yanda take bin kayansa kana tace"aure ake a gidan kune"?da mamaki yace"ah ah me Kika gani "girgiza Kai kawai tayi tace"babu kome"amma me yasa Kika ce ana aure a gidan mu"ba nace bane na tambaya dai.
boron ta dake bayanta yasa hannu ya cire yana cewa"ke kullum makaranta makaranta ana revision in ma bazaki sassautawa kanki ba"hade fuska tayi ta Kama tafiya tana cewa"in banje makaranta ba Ina zanje kenan"?kamo hannunta yayi kawai ya nufi kofar gidansu Adewale dake gabansu,waro Ido tayi cikin tsoro tace"Ina zaka kaini sakarmin hannu menene haka banason"kin sakin nata yayi yasa hannu ya tura gate in ya shiga,ihu ta Soma Masa tana cewa ya saketa bazata shiga ba amma yaki sakin nata maida kofar yayi ya rufe ya nufi bakin flat in hannu yasa da karfin cin tuwo ya bugawa, kofar falon,Adewale dake kwance a falo ya mike da Sauri don shi kad'aine a gidan iyayen sa sunje garin su.
da Sauri ya mike Yana masifa Akan za'a balla musu kofar ne,budewa yayi sai Kuma ya sake baki da Sauri Yana cewa"kutt Kai sai Kuma yayi shuru ganin mace a bayan Lahab Yana rike da hannun ta"da Sauri ya matsa ya Basu hanya shigowa Lahab yayi har lokacin Yana rike da ita,shigowa sukayi ta fizge hannunta da gudu ta nufi kofar da har lokacin Adewale na tsaye rike da kofa baki bude idanun sa har lokacin nakan su,ganin yanda ta nufo kofa a guje yasa Ade matsawa da sauri,Lahab daya biyota shima a guje ya fincikota tare da matseta a jikin ginin kofar da karfi Yana zagin Adewale akan meyasa zai masa Mata ta wuce.
da masifa Adewale yace"Wai uban mi zakayi da itane ka shigo Mana gida sannan kana wani matse Yar mutane da Allah saketa"saketa Lahab yayi da Sauri ya nufi kofar ya rufe harda makulli Zama yayi akan kujera har lokacin Adewale da Nnenna dake manne a bango Rai bace Basu zauna ba"malam yau tun safe banci kome ba ka ban abinci"amma dai Lahab bakajin tsoron Allah ba ana biki a gidan ku ba yanzun ma haka Shirin tashi nake nashirya zuwa wajen kamu".
Mtwsss Lahab yaja tsaki yace"shikenan don ana biki a gidan mu sai Kuma naki cin abinci, Koh me kake nufi dan Allah kawo mun abinci"yanuna Nnenna sannan yace mata"kizo ki zauna Bari ya kawo Mana abinci"kin Zama tayi"Adewale kam kitchen ya shiga duk da baida kome dafaffe a gidan Kuma badon Albarkacin Nnenna ba bazai saurare dafa Masa abinci ba,Lahab Kam kwanciya yayi yadau remote ya chanja tasha Nnenna har lokacin tana tsaye a Inda take.
30 minutes saiga Adewale ya fito da plate d'auke da dafaffen indomie sai tururi yake kowa yasan yanda yaran yorubawa suke girki,dangolawa Lahab yayi a gaba ya koma ya zauna,mikewa Lahab in yayi ya dau plate na indomie Yana cewa Ade"Kai haka zaka kawo abinci babu ruwa ba drink's Kuma plate daya ita Kuma fa"?shuru Ade yayi baiko kalle Saba sai Kuma ya mike yabar falon,shima Lahab mikewa yayi da Sauri ya nufi Nnenna ganin haka ya sata rugawa zata gudu daga wajen da sauri,binta yayi Suka ringa zaga falon a guje aje plate na indomie yayi ya kwala ihu Yana nuna Mata kofa kamar irin yaga abin tsoron Nan,juyawa tayi zata ga Inda ya nuna matan kawai ya damkota damka bana Wasa ba.
Jawota yayi ya aje akan kujera yunkurin tashi tayi ya maidata zaune daukar indomie yayi ya daura Mata akan cinya Yana bin kafafunta dake waje da kallo,hade rai yayi yace"yanzun meye amfanin wannan sutura ace mutum yasa Kaya kafa a waje cinya a waje Wai Ansa uniform"hannu tasa ta tura kirjinsa baya tana cewa"Wai meye hakane don Allah d'agani Ni banjin yunwa bazanci ba Kuma babu ruwan ka da kayana.
"Komawa daya kujeran yayi ya dau indomie ya Kara daura Mata a kafa"wallahi saikin ci kici kawai sai mu tafi Ni babu abinda Zan Miki kinji"hararan sa tayi ta dau plate in ta bude ta Soma ci a hankali saukowar yayi shima yadau spoon yazo ya zauna a kasan carpet in yasa ya Soma ci,dago Kai tayi Suka had'a Ido sai Kuma ta maida kanta kasa tana cigaba dacin abincin nata 5 spoon tayi ta aje spoon in tana daukar ruwa da Lahab yasha ya aje ta Sha mikewa tayi tsaye tare da aje Masa plate in a gaban sa"ka tashi ka bude min kofa Zan tafi gida Dad nawa zai nemeni yamma yayi sosai"
Kin mikewa yayi yaci gaba dacin abincin sa har lokacin Ade bai fito ba,komawa tayi ta zauna tayi mugun hade rai wayarta ne yayi ringing hannu tasa ta dau jakanta dake kasa ta bude wayar ta zaro ta duba Mai Kiran nata Abraham ne tsaki kawai taja ta maida wayar a jaka, indomie ya cinye tass ya dau plate in yakai kitchen dakin Ade ya shiga zaune ya samesa ya tasa wayar sa a gaba Yana kallon screen.
Hannu yasa ya fisge wayar dake hannun Ade da Sauri ya zabura sai Kuma Yana tsaki tare da kwace wayar NASA"dariya Lahab yayi yace"wato Kai haryau kana fama da wannan makauniyar soyayyar"?in soyayyata makauniyace toh kaima ka Fara makancewar"da shekiyanci Lahab yace"Kamar ya nima na Fara makancewar"?
Wani murmushin gefen Baki Ade yayi ya nuna kofa yace Masa gata a falo"da Allah waya cema soyayya nake"in ba rami Lahab meya kawo zancen Rami ai nima bance ba"juyawa kawai Lahab yayi Yana cemai kaga na tafi sai kaci gaba da kallon hotonan nata ban ma San a Ina ka samo pictures in ba nadai San ba ita ta baka ba malam"
Fitowa sukayi a gidan boronta Lahab ya bude yadau wayar ta number sa ya saka ya Kira wayar sa ya maida Mata itadai tana kallon sa batace kome ba tsallake titin sukayi har lokacin Yana binta Suka nufi layin su,tayi tayi dashi ya koma amma ya ki tun daga nesa ta hangi Dad Mom da sauran Yan gidan tsaye a compound na gidan daga ka gansu kasan hankalin su ba'a kwance yake ba Abraham nata surutu,da Sauri Nnenna ta dakata tare da rokon sa akan ya koma kada iyayenta su gansu tare.
Tsayawa kawai yayi ita Kuma ta wuce amma Yana iyya hangota tunda ta nufi cikin gidan gabaki d'aya Suka zuba Mata Ido tana shiga Dad ya wani zabura cikin bacin Rai Suka rufeta da fada mom Kam tsinketa da mahaukacin Mari tayi Nnenna ta dafe kumatun ta tana hawaye,ashe abinda su Lahab basu sani ba lokacin da ya rike hannunta Abraham dake cikin mota ya hangosu harda shiga gidan su Ade da sukayi shine ya dawo ya sanar da iyayen sa ya kirata Kuma taki d'agawa sosai Dad ya zazzage ta tare da cewa duk randa ya Kara ganinta da wani dan hausawa sai ya cireta a makaranta Kuma ta bar Masa gida.
************************
Friday gidan su Lahab yau Koh matsakin tsinke babu yau ne d'auren aure, jama'a ne kamar kasa,kayatattun abincin dauren aure ake shiryawa a takeAway Masa ne da miyar ganda sai drink's ana arrange na abubuwa da gift na d'aurin auren sosai gidan ya hargitse da jama'a especially da yanzun kwata kwata bai wuce 3 hours ya rage a daura auren ba bayan sallan juma'a,Lahab dake daki ya fito wanka daure da towel,da mamaki yace"Rahab ya na ganka har yanzun da towel baka shirya ba harna fito wanka"?
****************
Lahab daya gudu daga gidan ya jafar ya dawo gidan su Jin hayaniyar tafiyar kamu ta lafa yasa sa mikewa wanka yayi ya sanya Sabon shaddan sa Ash colour sabuwa Kal da ita takalmin soso ya zura ya fito daga gidan gabaki d'aya gidan shuru sai daddaiku da baza suje bane aka bari amma gabaki d'aya gidan babu hayaniya nufar gate yayi sai Kuma ya dakata Jin ana kwala Masa kira,juyawa yayi da mamaki yake kallon Mai Kiran nasa uzaifa ne"tsayawa yayi har uzaifan ya karaso kallon sa yayi da mamaki yace"Lahab baka tafi ba ai na zati ka tsufa a wajen"tunda aka Fara program ka gannin a wajen"?shine tambayar da Lahab ya Masa.
Ah ah ban ganka ba Kuma nayi mamakin haka kwarai"yauwa toh ka gannin Nan bazan iyya zuwa biki, duk Inda na juya Ina had'a Ido dasu Mami ba, ban Isa ba Ni Jiran dinner nake da d'aurin aure su zanje"Kama Baki uzaifa yayi Yana dariya kafun yace"Aiko dadai ka jira daurin aure kawai,dinner Kam bana tunanin zaiyu"?
"Akan me dinner bazai yuba"eh in gaya maka ya Anwar da Aisha wallahi dukan su kin zuwa sukayi ba yanda abokan ya Anwar basuyi ba yaje kamu yaki itakuma Aisha anyi anyi tayi Koh lalle ne taki sai hauka take musu ran nanne ya baci taci kaniyarta"hhhhhhhhhhhh wani bazawarin dariya Lahab ya sake Yana bude gate in ya fita baikara cewa uzaifa kome ba,Yana tsallake titin layinsu kaman ance Masa ya waigo kawai ya hangi Nnenna na tafe sanye da uniform.
da sassarfa ya bita a baya a hankali-hankali,har lokacin bata juyo ba,Yana Isa bayan ta unexpectedly yasa hannu ya rufe Mata Ido,tsayawa tayi kana tasa hannunta ta tattaba nasa,sai Kuma ta hade fuska hade da cewa"Lahab sakar min Ido a bakin titi muke mutane na kallon mu"da mamaki ya sakar Mata Ido juyowa tayi garesa Suna facing in Suna"amma dai daman kin gannin Kika wani fusge Kamar baki ganni ba"da murmushi a fuskarta Wanda tunda ta hadu da Lahab tasan tana da yawan murmushi tace"banganka ba amma dana taba hannun ka na gane wanene Kai sai Kuma ta Soma bin kayan jikinsa da kallo Kamar Mai nazarin wani Abu shidai yayi shuru yana binta da Ido Kamar yanda take bin kayansa kana tace"aure ake a gidan kune"?da mamaki yace"ah ah me Kika gani "girgiza Kai kawai tayi tace"babu kome"amma me yasa Kika ce ana aure a gidan mu"ba nace bane na tambaya dai.
boron ta dake bayanta yasa hannu ya cire yana cewa"ke kullum makaranta makaranta ana revision in ma bazaki sassautawa kanki ba"hade fuska tayi ta Kama tafiya tana cewa"in banje makaranta ba Ina zanje kenan"?kamo hannunta yayi kawai ya nufi kofar gidansu Adewale dake gabansu,waro Ido tayi cikin tsoro tace"Ina zaka kaini sakarmin hannu menene haka banason"kin sakin nata yayi yasa hannu ya tura gate in ya shiga,ihu ta Soma Masa tana cewa ya saketa bazata shiga ba amma yaki sakin nata maida kofar yayi ya rufe ya nufi bakin flat in hannu yasa da karfin cin tuwo ya bugawa, kofar falon,Adewale dake kwance a falo ya mike da Sauri don shi kad'aine a gidan iyayen sa sunje garin su.
da Sauri ya mike Yana masifa Akan za'a balla musu kofar ne,budewa yayi sai Kuma ya sake baki da Sauri Yana cewa"kutt Kai sai Kuma yayi shuru ganin mace a bayan Lahab Yana rike da hannun ta"da Sauri ya matsa ya Basu hanya shigowa Lahab yayi har lokacin Yana rike da ita,shigowa sukayi ta fizge hannunta da gudu ta nufi kofar da har lokacin Adewale na tsaye rike da kofa baki bude idanun sa har lokacin nakan su,ganin yanda ta nufo kofa a guje yasa Ade matsawa da sauri,Lahab daya biyota shima a guje ya fincikota tare da matseta a jikin ginin kofar da karfi Yana zagin Adewale akan meyasa zai masa Mata ta wuce.
da masifa Adewale yace"Wai uban mi zakayi da itane ka shigo Mana gida sannan kana wani matse Yar mutane da Allah saketa"saketa Lahab yayi da Sauri ya nufi kofar ya rufe harda makulli Zama yayi akan kujera har lokacin Adewale da Nnenna dake manne a bango Rai bace Basu zauna ba"malam yau tun safe banci kome ba ka ban abinci"amma dai Lahab bakajin tsoron Allah ba ana biki a gidan ku ba yanzun ma haka Shirin tashi nake nashirya zuwa wajen kamu".
Mtwsss Lahab yaja tsaki yace"shikenan don ana biki a gidan mu sai Kuma naki cin abinci, Koh me kake nufi dan Allah kawo mun abinci"yanuna Nnenna sannan yace mata"kizo ki zauna Bari ya kawo Mana abinci"kin Zama tayi"Adewale kam kitchen ya shiga duk da baida kome dafaffe a gidan Kuma badon Albarkacin Nnenna ba bazai saurare dafa Masa abinci ba,Lahab Kam kwanciya yayi yadau remote ya chanja tasha Nnenna har lokacin tana tsaye a Inda take.
30 minutes saiga Adewale ya fito da plate d'auke da dafaffen indomie sai tururi yake kowa yasan yanda yaran yorubawa suke girki,dangolawa Lahab yayi a gaba ya koma ya zauna,mikewa Lahab in yayi ya dau plate na indomie Yana cewa Ade"Kai haka zaka kawo abinci babu ruwa ba drink's Kuma plate daya ita Kuma fa"?shuru Ade yayi baiko kalle Saba sai Kuma ya mike yabar falon,shima Lahab mikewa yayi da Sauri ya nufi Nnenna ganin haka ya sata rugawa zata gudu daga wajen da sauri,binta yayi Suka ringa zaga falon a guje aje plate na indomie yayi ya kwala ihu Yana nuna Mata kofa kamar irin yaga abin tsoron Nan,juyawa tayi zata ga Inda ya nuna matan kawai ya damkota damka bana Wasa ba.
Jawota yayi ya aje akan kujera yunkurin tashi tayi ya maidata zaune daukar indomie yayi ya daura Mata akan cinya Yana bin kafafunta dake waje da kallo,hade rai yayi yace"yanzun meye amfanin wannan sutura ace mutum yasa Kaya kafa a waje cinya a waje Wai Ansa uniform"hannu tasa ta tura kirjinsa baya tana cewa"Wai meye hakane don Allah d'agani Ni banjin yunwa bazanci ba Kuma babu ruwan ka da kayana.
"Komawa daya kujeran yayi ya dau indomie ya Kara daura Mata a kafa"wallahi saikin ci kici kawai sai mu tafi Ni babu abinda Zan Miki kinji"hararan sa tayi ta dau plate in ta bude ta Soma ci a hankali saukowar yayi shima yadau spoon yazo ya zauna a kasan carpet in yasa ya Soma ci,dago Kai tayi Suka had'a Ido sai Kuma ta maida kanta kasa tana cigaba dacin abincin nata 5 spoon tayi ta aje spoon in tana daukar ruwa da Lahab yasha ya aje ta Sha mikewa tayi tsaye tare da aje Masa plate in a gaban sa"ka tashi ka bude min kofa Zan tafi gida Dad nawa zai nemeni yamma yayi sosai"
Kin mikewa yayi yaci gaba dacin abincin sa har lokacin Ade bai fito ba,komawa tayi ta zauna tayi mugun hade rai wayarta ne yayi ringing hannu tasa ta dau jakanta dake kasa ta bude wayar ta zaro ta duba Mai Kiran nata Abraham ne tsaki kawai taja ta maida wayar a jaka, indomie ya cinye tass ya dau plate in yakai kitchen dakin Ade ya shiga zaune ya samesa ya tasa wayar sa a gaba Yana kallon screen.
Hannu yasa ya fisge wayar dake hannun Ade da Sauri ya zabura sai Kuma Yana tsaki tare da kwace wayar NASA"dariya Lahab yayi yace"wato Kai haryau kana fama da wannan makauniyar soyayyar"?in soyayyata makauniyace toh kaima ka Fara makancewar"da shekiyanci Lahab yace"Kamar ya nima na Fara makancewar"?
Wani murmushin gefen Baki Ade yayi ya nuna kofa yace Masa gata a falo"da Allah waya cema soyayya nake"in ba rami Lahab meya kawo zancen Rami ai nima bance ba"juyawa kawai Lahab yayi Yana cemai kaga na tafi sai kaci gaba da kallon hotonan nata ban ma San a Ina ka samo pictures in ba nadai San ba ita ta baka ba malam"
Fitowa sukayi a gidan boronta Lahab ya bude yadau wayar ta number sa ya saka ya Kira wayar sa ya maida Mata itadai tana kallon sa batace kome ba tsallake titin sukayi har lokacin Yana binta Suka nufi layin su,tayi tayi dashi ya koma amma ya ki tun daga nesa ta hangi Dad Mom da sauran Yan gidan tsaye a compound na gidan daga ka gansu kasan hankalin su ba'a kwance yake ba Abraham nata surutu,da Sauri Nnenna ta dakata tare da rokon sa akan ya koma kada iyayenta su gansu tare.
Tsayawa kawai yayi ita Kuma ta wuce amma Yana iyya hangota tunda ta nufi cikin gidan gabaki d'aya Suka zuba Mata Ido tana shiga Dad ya wani zabura cikin bacin Rai Suka rufeta da fada mom Kam tsinketa da mahaukacin Mari tayi Nnenna ta dafe kumatun ta tana hawaye,ashe abinda su Lahab basu sani ba lokacin da ya rike hannunta Abraham dake cikin mota ya hangosu harda shiga gidan su Ade da sukayi shine ya dawo ya sanar da iyayen sa ya kirata Kuma taki d'agawa sosai Dad ya zazzage ta tare da cewa duk randa ya Kara ganinta da wani dan hausawa sai ya cireta a makaranta Kuma ta bar Masa gida.
************************
Friday gidan su Lahab yau Koh matsakin tsinke babu yau ne d'auren aure, jama'a ne kamar kasa,kayatattun abincin dauren aure ake shiryawa a takeAway Masa ne da miyar ganda sai drink's ana arrange na abubuwa da gift na d'aurin auren sosai gidan ya hargitse da jama'a especially da yanzun kwata kwata bai wuce 3 hours ya rage a daura auren ba bayan sallan juma'a,Lahab dake daki ya fito wanka daure da towel,da mamaki yace"Rahab ya na ganka har yanzun da towel baka shirya ba harna fito wanka"?