Sashe 25
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba musu ta shiga ta zauna don daman karfin hali take kawai ba iyya takawar zatayi ba, shima shiga yayi tare da kallon mai keken"kaini GRA gidan mu xan kaiki tunda baki san gidanku ba"yace ma Nnenna.
Da mamaki Nnenna ta kalle sa"a GRA kake"?
"Oho bansani ba nima"
"Am sorry nima unguwan mu kenan amma mu muna layi na biyu"
Kala baice mata ba,itama shuru tayi mai keke sai tafiya yake, sunzo wajen round-about ga Go slow ya hade musu, gashi sai kiraye kirayen mangariba a ke hankalin lahab duk a tashe so yake ya samu sallah a gida, gashi sai kara cakud'uwa suke koh sunce zasu koma baya bazaiyu ba, gashi basu kusa da unguwan suba bare su taka da kafa Nnenna ma jikin nata kamar yanason tashi.
Kallon ta yake tayi ganin itama gabaki d'aya hankalin ta na gefen da take ta kurawa waje d'aya ido, shima wajen ya kalla wani dattijo ne fari tass a kallah zai kai shekara 90 ya tsufa sosai ga idanun sa manya masu girma d'auke da kwayar ido sky blue sak irin na Nnenna a duke yake kamar mai kusumbi yana rike da sanda, fuskar sa d'auke da farin gemu babu digon baki haka ma gashin kansa,hannun sa rike da roban bara, irin tsofafun nan ne masu bawa yara tsoro da tsufar su.
Had'a ido lahab yayi da tsohon ga mamakin sa kawai sai yaga tsohon ya nufo inda suke, da sauri Nnenna ta zabura ta juya ta kalli lahab suka had'a ido amma batace kome ba har tsohon ya kuda isa inda suke.
Bara ya soma yi a saitin lahab yana abasa na Annabi,tun ma bai iso ba, hannu lahab yasa a Aljuhu ya zaro gudan 200 zai mikawa tsohon, da sauri Nnenna ta damko hannun sa cikin rawan murya tace"karka basa"
"Akan me zakice karna basa" ?
"Akan nasan wanene shi wallahi ka basa abin hannun ka sai kayi dana sani, dana sani mafi muni a rayuwar ka, bako yaushe kyautatawa wasu yake zama Alkhari ba"
"Amma baki da hankali, oh haka akace muku a addinin naku bakyau kyauta"?
Kaga Ina maka maganar gaskiya kana d'aukar maganar addini, wallahi ka kuskura ka basa abin hannun ka toh ina mai tabbatar maka ka shiga tarko, yau ka fara shiga rayuwa ta, ka shigone da kyautatawa da tausayi a gareni bazanso kaddarata ta shafe kaba karka basa kudin nan"
Tsaki kawai lahab yayi yana mikawa tsohon daya iso kusa dasu kudin yana cewa,mu musulmai muna kyauta don Allah sannan babu abinda zai faru damu sai da izinin Allah, insha Allah Allah zai dubi niyata koma menene bazai basa ikon cutar dani ba.....................
✨Ruqeenjalal✨
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 31&32
Bai idasa maganar sa ba Nnenna cikin zafin nama tasa hannu ta fizge kudin, cikin jin haushi lahab ya juya gareta"ke wai meye hakane? da babu kyau taimako da zan taimake kine da Allah ban kudi na"?
Kin basa kudin tayi cikin jin haushi yasa hannnu zai fizge kudin da sauri Nnenna ta boye hannun ta mai kudin a bayan ta, hannayen nata duka biyu ya kama da karfi zai kwace kudin abu kamar kokowa har mai keke yasa baki su bari amma ina lahab naci na cinsa, sai da ya amshi kudin sa, juyawa yayi zai mikawa tsohon, amma me wayam babu kowa agun, bai kawo kome a ransa ba illah mutumin yayi wucewar sa.
Nnenna dake rike da kulenta garin fad'a harta yarda shi a kasan keke, da sauri tasa hannu ta d'auke sa tana kallon lahab, shima kallon ta yayi irin kallo mai hararan nan"ke lafiya kike kallo na gashi ma tsohon ya tafi"
Girgiza masa kai kawai tayi tare da nuna masa kulenta dake kwance kamar mara lafiya, da hannu cikin fuskan tausayi amma batayi magana ba.
"Mtwss kuna da aiki a gabanku ace mutum ya kama kiwon kule, har makaranta Allah ya kaimu gobe kikazo da kulen nan insha Allah zan kai karanki wajen principal"
Shuru ta masa again bata sake magana ba Shima gyara zama yayi ganin an sake hanya"don Allah mai keke kaja wuta sosai sauri muku"
Kai d'an samari ba gudun da zan kara Ehen ga mangariba yayi har kana cewa na kara wuta?
Ganin fa mai keken nan d'an jarabane yasa lahab yin shuru, ganin sai mita yake masa akan yace ya kara wuta.
Ana kiraye kirayen Sallah Mangariba suka shigo GRA, har kofar gidan su Nnenna mai keke yayi packing bayan kwatance da ta masa na gidan nasu, sauka tayi a hankali jiri na ibarta ta dafe karfen get nasu a take karnu kan suka zaburo, ganin ta ya sasu komawa suka kwanta.
Mikawa mai keken kudi lahab yayi shima ya sauka agun, jakan Nnenna ya d'auka ya rike, "muje koh"?
Da mamaki tace" zuwa ina"?
"Cikin gidan naku mana koh zaki iyya rikon jakan ne? muje nayi ma Mom naki bayani akan rashin cin abincin da bakiyi"
Girgiza masa kai tayi tana mika masa hannu"ka bani jakana bani da mama, duk uwa baza'ace mata diyar ta ba lafiya taki zuwa ba tun safe, ni nan ba gidan mu bane"
"Da gaske kike? toh meyasa baza kije gidan kuba"
"Kaga ka bani jaka na kawai"
Mika mata jakan yayi daker ta bakka sa a bayan ta ta juya tana kallon sa a sanyaye tace" Thank you for Everything"
Murmushi kawai yayi yana shafa kansa, itama batajira amsar saba ta bude get in ta shiga har tayi nisa taji yace mata"bakiji ba"?
Juyowa tayi tana kallon sa amma batace kome ba.
"Wai nace baki fad'amin sunan kiba"?
Kai tsaye tace" Nnenna Obinna"
Ya mutsa fuska yayi cikin raha yace, Labiba nice name"
Waro ido tayi jin sunan daya kirata dashi, hannunta ta ware Alamun tambaya.
Shima girgiza mata kai yayi hade dace mata"ki tabbatar kinsha maganin da Dr ya bamu yana jakan ki, sannan ki daure kici abinci ki huta"
Juyawa kawai tayi ta nufi falon duk yana tsaye har ta bude ta shiga, ganin ta bace masa yasa sa juyawa shima ya d'auki hanyar layin su, zuwa lokacin an shiga sallan mangariba hakan yasa sa yin Alwala ya shiga masallaci kawai bai isa gida ba.
Ana idar da sallah yabi 'yan gidan su zuwa cikin gida, zama sukayi a falo abba ya kallesa da kyau, lahab ina ka shiga yau?
"Yaya ina makaranta ne"?
Wani irin makaranta lahab bayan 'yan uwanka sun dawo makaranta tun 3 na yamma, kai sai 6:00 sannan kace mini makaranta ka fitoh?
"wallahi yaya ka tambaye Rahab yau a school na wuni fa"
Muxammil ne ya tare abbu da sauri yace, Rufe min baki inka wuni a school sai akace kayi mangari ba ashan, ya za'ayi mutum na makaranta jakan sa ya dawo gida?
"Kash sai ma yanxun ya tuna da zancen school back nasa, kuma yasan Rahab ne kawai zai kawo masa" uhmm yaya nina bawa Rahab ya kawo mini nad'au littatafai a library"
Allah ya shirye ka lahab tashi kaje.
Mikewa yayi ya wuce dakin, wanka yayi ya sauya kaya, ya nufi daining yau kam harda shi ake dinner, umaimah ke raba abincin wa kowa, harta zo kan lahab tuwon shinkafa ne miyar Shuwaka ga kifi manya manya na yawo a ciki,tana gama zuba masa a hankali ya gusiri tuwon ya tallah miya harya sa tuwon a baki sai ya dakata yana tunanin Nnenna da yanzun ta fad'o masa a rai.
Koh tashi abinci yanzun?koh tasha maganin ta? koh me take iwar haka Allahu Alamu? sosai yayi zurfi cikin tunanin moment nasu na yau, ji yayi an kwace tuwon hannun nasa, da sauri ya d'aga kansa ya kalli wannan, Rahab ne dake zaune a gefen sa sai jama'ar daining in da suka bar cin abinci gabaki d'ayan su suka zuba masa ido suna mamaki yau Rana ta farko kenan da suka ga Lahab yayi zurfi haka a tunani, don shi kome nasa a watse yake baya ajewa kansa damuwa a xuciya gashi yau sunga sabanin hakan.
Binsu da kallo shima yake kamar yanda suke kallon sa har idanunsa suka sauka akan uzaifa, cikin eiiii eiiina yace"kai menene haka? ka wani zubomin ido kaci abincin ka mana maye"
Muzammil ne ya karbi zancen, ba maye zaka ce ba mayu zaka ce, watoh uzaifa ne marainin wayon ka shiyasa ka yabashe, tukunna ma tunanin uwar me kake?
Tambaye sakam koh wani abun ya b'aro koh wani masifan ya jawowa kansa waya sani, mamu tace cikin harare harare.
Addayiya dake xaune a falo tana jinsu da sauri ta mike tsaye, Keee halima masifa ya kare akan ki banda Amanar umar babu abinda zai faru sai Alkhari aniyarki ya biki mai mugun baki kawai.
Don Allah ya isa haka addayiya ke kuma Halima bazaki kama kanki ba ina hanaki shiga abinda ba ruwan ki kinayi koh? wata rana zakiga ba daidai ba, abbu dake wanke hannunsa yace yana mikewa a daining in.
Lahab kam abincin ma kasa ci yayi haka kawai yaji bazai iyya ciba batare da yasan halinda Nnenna ke ciki ba, kudur tawa yayi a ransa yana fita sallan isha zai kwace jiki yayi layin nasu, ana idar da sallah har yayi nisa yaji Muzammil na kwala masa kira ji yayi kamar ya zura a guje, wallahi da rana ne baxai tsaya ba gudun sa zaiyi, dawowa baya yayi har inda muxammil in ke tsaye a bakin get.
Lahab yawon dare ka fara ne koh me?
Girgixa kai yayi cikin haushi yace"Adewale ne ba lafiya shine xanje na duba sa"
Makarya cin banza Adewale dana gani da yamman nan a hanyar filin ball, nuna sa yayi da yatsa, wallahi lahab ina tausayin ka baka tausayin kanka, kafun na rufe idona na bude ka bace mini da gani.
Da mamaki Nnenna ta kalle sa"a GRA kake"?
"Oho bansani ba nima"
"Am sorry nima unguwan mu kenan amma mu muna layi na biyu"
Kala baice mata ba,itama shuru tayi mai keke sai tafiya yake, sunzo wajen round-about ga Go slow ya hade musu, gashi sai kiraye kirayen mangariba a ke hankalin lahab duk a tashe so yake ya samu sallah a gida, gashi sai kara cakud'uwa suke koh sunce zasu koma baya bazaiyu ba, gashi basu kusa da unguwan suba bare su taka da kafa Nnenna ma jikin nata kamar yanason tashi.
Kallon ta yake tayi ganin itama gabaki d'aya hankalin ta na gefen da take ta kurawa waje d'aya ido, shima wajen ya kalla wani dattijo ne fari tass a kallah zai kai shekara 90 ya tsufa sosai ga idanun sa manya masu girma d'auke da kwayar ido sky blue sak irin na Nnenna a duke yake kamar mai kusumbi yana rike da sanda, fuskar sa d'auke da farin gemu babu digon baki haka ma gashin kansa,hannun sa rike da roban bara, irin tsofafun nan ne masu bawa yara tsoro da tsufar su.
Had'a ido lahab yayi da tsohon ga mamakin sa kawai sai yaga tsohon ya nufo inda suke, da sauri Nnenna ta zabura ta juya ta kalli lahab suka had'a ido amma batace kome ba har tsohon ya kuda isa inda suke.
Bara ya soma yi a saitin lahab yana abasa na Annabi,tun ma bai iso ba, hannu lahab yasa a Aljuhu ya zaro gudan 200 zai mikawa tsohon, da sauri Nnenna ta damko hannun sa cikin rawan murya tace"karka basa"
"Akan me zakice karna basa" ?
"Akan nasan wanene shi wallahi ka basa abin hannun ka sai kayi dana sani, dana sani mafi muni a rayuwar ka, bako yaushe kyautatawa wasu yake zama Alkhari ba"
"Amma baki da hankali, oh haka akace muku a addinin naku bakyau kyauta"?
Kaga Ina maka maganar gaskiya kana d'aukar maganar addini, wallahi ka kuskura ka basa abin hannun ka toh ina mai tabbatar maka ka shiga tarko, yau ka fara shiga rayuwa ta, ka shigone da kyautatawa da tausayi a gareni bazanso kaddarata ta shafe kaba karka basa kudin nan"
Tsaki kawai lahab yayi yana mikawa tsohon daya iso kusa dasu kudin yana cewa,mu musulmai muna kyauta don Allah sannan babu abinda zai faru damu sai da izinin Allah, insha Allah Allah zai dubi niyata koma menene bazai basa ikon cutar dani ba.....................
✨Ruqeenjalal✨
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 31&32
Bai idasa maganar sa ba Nnenna cikin zafin nama tasa hannu ta fizge kudin, cikin jin haushi lahab ya juya gareta"ke wai meye hakane? da babu kyau taimako da zan taimake kine da Allah ban kudi na"?
Kin basa kudin tayi cikin jin haushi yasa hannnu zai fizge kudin da sauri Nnenna ta boye hannun ta mai kudin a bayan ta, hannayen nata duka biyu ya kama da karfi zai kwace kudin abu kamar kokowa har mai keke yasa baki su bari amma ina lahab naci na cinsa, sai da ya amshi kudin sa, juyawa yayi zai mikawa tsohon, amma me wayam babu kowa agun, bai kawo kome a ransa ba illah mutumin yayi wucewar sa.
Nnenna dake rike da kulenta garin fad'a harta yarda shi a kasan keke, da sauri tasa hannu ta d'auke sa tana kallon lahab, shima kallon ta yayi irin kallo mai hararan nan"ke lafiya kike kallo na gashi ma tsohon ya tafi"
Girgiza masa kai kawai tayi tare da nuna masa kulenta dake kwance kamar mara lafiya, da hannu cikin fuskan tausayi amma batayi magana ba.
"Mtwss kuna da aiki a gabanku ace mutum ya kama kiwon kule, har makaranta Allah ya kaimu gobe kikazo da kulen nan insha Allah zan kai karanki wajen principal"
Shuru ta masa again bata sake magana ba Shima gyara zama yayi ganin an sake hanya"don Allah mai keke kaja wuta sosai sauri muku"
Kai d'an samari ba gudun da zan kara Ehen ga mangariba yayi har kana cewa na kara wuta?
Ganin fa mai keken nan d'an jarabane yasa lahab yin shuru, ganin sai mita yake masa akan yace ya kara wuta.
Ana kiraye kirayen Sallah Mangariba suka shigo GRA, har kofar gidan su Nnenna mai keke yayi packing bayan kwatance da ta masa na gidan nasu, sauka tayi a hankali jiri na ibarta ta dafe karfen get nasu a take karnu kan suka zaburo, ganin ta ya sasu komawa suka kwanta.
Mikawa mai keken kudi lahab yayi shima ya sauka agun, jakan Nnenna ya d'auka ya rike, "muje koh"?
Da mamaki tace" zuwa ina"?
"Cikin gidan naku mana koh zaki iyya rikon jakan ne? muje nayi ma Mom naki bayani akan rashin cin abincin da bakiyi"
Girgiza masa kai tayi tana mika masa hannu"ka bani jakana bani da mama, duk uwa baza'ace mata diyar ta ba lafiya taki zuwa ba tun safe, ni nan ba gidan mu bane"
"Da gaske kike? toh meyasa baza kije gidan kuba"
"Kaga ka bani jaka na kawai"
Mika mata jakan yayi daker ta bakka sa a bayan ta ta juya tana kallon sa a sanyaye tace" Thank you for Everything"
Murmushi kawai yayi yana shafa kansa, itama batajira amsar saba ta bude get in ta shiga har tayi nisa taji yace mata"bakiji ba"?
Juyowa tayi tana kallon sa amma batace kome ba.
"Wai nace baki fad'amin sunan kiba"?
Kai tsaye tace" Nnenna Obinna"
Ya mutsa fuska yayi cikin raha yace, Labiba nice name"
Waro ido tayi jin sunan daya kirata dashi, hannunta ta ware Alamun tambaya.
Shima girgiza mata kai yayi hade dace mata"ki tabbatar kinsha maganin da Dr ya bamu yana jakan ki, sannan ki daure kici abinci ki huta"
Juyawa kawai tayi ta nufi falon duk yana tsaye har ta bude ta shiga, ganin ta bace masa yasa sa juyawa shima ya d'auki hanyar layin su, zuwa lokacin an shiga sallan mangariba hakan yasa sa yin Alwala ya shiga masallaci kawai bai isa gida ba.
Ana idar da sallah yabi 'yan gidan su zuwa cikin gida, zama sukayi a falo abba ya kallesa da kyau, lahab ina ka shiga yau?
"Yaya ina makaranta ne"?
Wani irin makaranta lahab bayan 'yan uwanka sun dawo makaranta tun 3 na yamma, kai sai 6:00 sannan kace mini makaranta ka fitoh?
"wallahi yaya ka tambaye Rahab yau a school na wuni fa"
Muxammil ne ya tare abbu da sauri yace, Rufe min baki inka wuni a school sai akace kayi mangari ba ashan, ya za'ayi mutum na makaranta jakan sa ya dawo gida?
"Kash sai ma yanxun ya tuna da zancen school back nasa, kuma yasan Rahab ne kawai zai kawo masa" uhmm yaya nina bawa Rahab ya kawo mini nad'au littatafai a library"
Allah ya shirye ka lahab tashi kaje.
Mikewa yayi ya wuce dakin, wanka yayi ya sauya kaya, ya nufi daining yau kam harda shi ake dinner, umaimah ke raba abincin wa kowa, harta zo kan lahab tuwon shinkafa ne miyar Shuwaka ga kifi manya manya na yawo a ciki,tana gama zuba masa a hankali ya gusiri tuwon ya tallah miya harya sa tuwon a baki sai ya dakata yana tunanin Nnenna da yanzun ta fad'o masa a rai.
Koh tashi abinci yanzun?koh tasha maganin ta? koh me take iwar haka Allahu Alamu? sosai yayi zurfi cikin tunanin moment nasu na yau, ji yayi an kwace tuwon hannun nasa, da sauri ya d'aga kansa ya kalli wannan, Rahab ne dake zaune a gefen sa sai jama'ar daining in da suka bar cin abinci gabaki d'ayan su suka zuba masa ido suna mamaki yau Rana ta farko kenan da suka ga Lahab yayi zurfi haka a tunani, don shi kome nasa a watse yake baya ajewa kansa damuwa a xuciya gashi yau sunga sabanin hakan.
Binsu da kallo shima yake kamar yanda suke kallon sa har idanunsa suka sauka akan uzaifa, cikin eiiii eiiina yace"kai menene haka? ka wani zubomin ido kaci abincin ka mana maye"
Muzammil ne ya karbi zancen, ba maye zaka ce ba mayu zaka ce, watoh uzaifa ne marainin wayon ka shiyasa ka yabashe, tukunna ma tunanin uwar me kake?
Tambaye sakam koh wani abun ya b'aro koh wani masifan ya jawowa kansa waya sani, mamu tace cikin harare harare.
Addayiya dake xaune a falo tana jinsu da sauri ta mike tsaye, Keee halima masifa ya kare akan ki banda Amanar umar babu abinda zai faru sai Alkhari aniyarki ya biki mai mugun baki kawai.
Don Allah ya isa haka addayiya ke kuma Halima bazaki kama kanki ba ina hanaki shiga abinda ba ruwan ki kinayi koh? wata rana zakiga ba daidai ba, abbu dake wanke hannunsa yace yana mikewa a daining in.
Lahab kam abincin ma kasa ci yayi haka kawai yaji bazai iyya ciba batare da yasan halinda Nnenna ke ciki ba, kudur tawa yayi a ransa yana fita sallan isha zai kwace jiki yayi layin nasu, ana idar da sallah har yayi nisa yaji Muzammil na kwala masa kira ji yayi kamar ya zura a guje, wallahi da rana ne baxai tsaya ba gudun sa zaiyi, dawowa baya yayi har inda muxammil in ke tsaye a bakin get.
Lahab yawon dare ka fara ne koh me?
Girgixa kai yayi cikin haushi yace"Adewale ne ba lafiya shine xanje na duba sa"
Makarya cin banza Adewale dana gani da yamman nan a hanyar filin ball, nuna sa yayi da yatsa, wallahi lahab ina tausayin ka baka tausayin kanka, kafun na rufe idona na bude ka bace mini da gani.