Sashe 110
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna Isa anan Lahab yaga sauran yayun nasa sunzo ya jafar da addan sa matar sarkin katsina duk Suna tare a falon ga Ade ma zaune yake Wanda rabonsa dashi tun Randa akai ruwa,nuna Masa waje Abbu yayi ba musu ya zauna Yana bin falon da kallo wasu abubuwan na dawo Masa kunyar kansa,Mami ce ta shigo falon da mijinta Suka neme waje Suka zauna har lokacin Lahab bai cewa kowa kome ba haka zalika Bai daga Ido yaga kowa ba,gyaran murya Abbu yayi kana ya Soma magana Kamar haka"Lahab ka gan mun Nan kaf namu badon kowa Muka taru anan ba sai don Kai Muna so ka Mana cikekken bayanin da zamu gansu,shin mun taba maka wani Abu daya sa kaji cewa bamu cancanci kayi shawa damu ba"?hawaye ne ya cika idanun sa sai Kuma ya girgiza Kai"magana zakayi ba body language ba"ya jafar yace"ah ah baku taba ba"toh meyasa kayi abinda kayi kasan kana tare da yarinyar Nan ka samu muka tashi tsaye ka fito daga hannun hukuma sannan kazo ka zauna da ita kana Zina Lahab Zina fa yanzun abinda zaka saka Mana dashi kenan saika tara yaran da bata hanyar aure aka samesu ba ka Mana daidai a matsayin mu na marikanka?
"Wallahi Yaya banyi haka don in zubar muku da mutunci ba Kuma ba Zina na aikata ba"da Sauri Mami tace toh Meka aikata nace Meka aikata Koh ba'a gidanka nazo na sameta ba ka samu Sabon uwa"? d'aga Mata hannu muzammil yayi rai a bace yace"Kinga Amina ki rufe Mana Baki karki sake saka bakinki a maganar Nan sai ansaki"Kai muzammil bazan rufeba ya za'ayi kace sai an sani a ciki Zan Shiga d'ana ne fa"?
Kallon ta sumayya tayi tace"Ke da Allah ya Isa ke duk abinda aka sakaki a ciki sai anga rikici tun farko ai Saida akace ki hakura da zuwa London ki jiramu mu shirya Amma dayake idanunki sun rufe kikazo kikayi abinda ranki yakeso Kika dagula kome sannan zakizo kina nuna ma mutane Isa"ke dakata sumayya karki kuskura ki sake saka bakinki a magana ta badake nake ba Kuma Babu abinda na dagula wato so kuke na zauna a likawa yarona sharrin shegu.
Wani irin sharri wani irin sharri Koh makaho ne ya shafa hoton yaran Nan yaga jinin mu,Kuma Koh yaran Nan shegune mu bazamu kasa rikesu ba Kuma bazamu ji kunyar nunawa duniya su ba,tunda keda kike uwarsa bazaki iya ba"
"Dan Allah ya Isa haka Dan Allah nace, kaina zai fashe"shine abinda Lahab yace Yana kuka a hankali mikewa yayi zai bar falon da Sauri Abbu yace Masa ya koman ya zauna"Lahab baka bamu amsa ba menene dalilinka na aikata wannan d'anyen aiki Kuma riban me kacin ma"?
Share hawayen sa yayi a hankali ya Soma magana"wata Rana da safe a makaranta.......................................tsab ya zayyana ma Yan uwan sa dalilin haduwarsu har abubuwan da Suka faffaru har kawo abinda Mami ta Masa kwana biyar daya wuce Yana karasa labarin Yana hawaye, girgiza Kai Abbu yayi Yana cewa"haba Lahab haba Lahab meyasa baka tinkare da zancen Nan ba meyasa tun farko baka sanar Dani ba kayi gaban kanka Lahab kayi kuskure yanzun dame zamu gansar da Jama'a da dangi akan auren ka bamu da wani shaida"?
Zaro wayar sa Ade yayi ya mikawa Abbu vedio dauren aure ne gabaki d'aya falon Saida kowa ya kalla Mami kam tabe Baki tayi, gaskiya Amina abinda kikayi bai dace ba kwata kwata hukuncin da Kika yanke yayi tsaurin yanzun kikasan halinda yaran Nan zasu shiga Koh irin hannun da zasu shigo Koh irin riko da zata musu"?don haka ki janye furucinta akan Lahab kana musa a nema Mana yarinyar Nan inyaso mu amshi yaran a hannunta in ma rabasu za'ayi gwara a karbi yaran mu murike namu itama ta Kama gaban ta,tunda zargin kisane akan ta"
Mikewa Mami tayi wallahi bazai sa'u ba Akan me za'a amshi yaran maganata Kuma bazan canja ba duk lokacin da Lahab ya nemi yarinyar Nan Allah ya Isa"waike Amina hankalinki daya Kuma Anya kanki daya kuwa menene haka Wai meyasa bazaki chanja bane Infa Rai ya baci hankali Bai gushe ba"Alhaji sulaiman ya fad'a ganin rashin kunyar da matar tasa take zubawa"kaga Babu ruwan ka ai Dole kace kaina ba daya ba,tunda ba danka mahraz bane Dole kace na natsu kaga ma tsaya kada ka sake sa bakinka a maganar Nan"?
Haka kikace Amina?kwarai ma kuwa ta basa amsa Kade rigansa yayi yabar falon gabaki d'aya yabar gida mikewa muzammil yayi yace"zakiyi iko da d'anki Amma mu zamu nemeta mu karbi jinin mu"a karata lafiya"shine abinda Mami tace tana bin bayan mijin nata don Daman tunda yazo tabar gidan Lahab,sauran Yan falon duk mikewa sukayi Suka shishiga dakunan da Suka sauka a cikin gidan, shima Lahab mikewa yayi a hankali Yana tafiya yana kallon dishi-diahi,dakin ta ya shiga a hankali ya maida kofar ya rufe tare dabin dakin da kallo Yana tuna abubuwan da dama da suke gudanarwa a ciki bude wardrobe nata yayi kayantane a jere tsaf ya rufe tare da Zama a bakin gadon idanunsa suka sauka akan hoton su da Suka d'auka su hudu hannu yasa ya dau hoton Yana kallo sai Kuma yaji hawaye ya tarun Masa a idanu hannu yasa ya shafa hoton"Dan Allah Labiba karkiyi nisa dani bazan iya jurewa ba"sai Kuma ya mike da Sauri wayansa ya d'auka da hanzari messager ya Shiga yaga babu alert na alamun bata cire Koh sisi daga cikin account nasa ba wayar tata ya Kira Amma yaji a kashe dukawa yayi a kasa ya Kama kansa da karfi.
turo kofar akayi Adewale ne ya shigo Amma Lahab Bai d'ago ya kallesa ba matsowa yayi kusa dashi kana yace"Lahab kayi hakuri da duk abinda ya faru sannan ka cire wannan damuwa da take ranka duk da bansan dadin d'a ba Amma Bai Kamata kasa kanka a damuwa har haka ba? zakaje ka daurawa kanka cuta Nnenna Kuma insha Allah Allah zai kareta indai kayi Imani da ubangijinka"tabbas haka ne Ade duk da Kai ba musulmi bane Amma kafi wani musulmin sanin ya Kamata,Allah ya muku albarka abinda Addayiya tace kenan ta aje kwanukan hannunta abinci ta Iba ta mikawa Ade Amma yaki amsa tare da cewa shi zai wuce Daman yazo Yama Lahab sallama ne"d'ago Ido Lahab yayi ya kallesa da tsigar tambayar Ina zashi"Dan yake Ade yayi yace"Lahab yanzun bana cikin gidan Nan na Kama gida a waje inaga hakan zaifi"gyada Kai Lahab yayi don yasan Daman irin zagin da Mami Tama Ade ba lallai bane ya Kara Zama a gidan fita yayi bayan sunyi bankwana da Addayiya.
***************
Haka Lahab ya cigaba da rayuwa cikin kadaici da damuwa inya tasa hoton yaransa a gaba saidai kawai yaji hawaye na zuba ba tare da sanin Saba duk Inda su Abbu suka shiga aka Kai bincike ganin Nnenna ya gagara anje airport an bincika amma akace Babu jirgin da Nnenna ta hau,rayuwa tama Lahab daci karatu da ball in duk baya tabuka musu kome Yama ajesu a gefe Daman Yana exam na final year nasa abin ya faru gashi yai missing na wasu paper dolen sa yayi losing na one year,family sa sun hakura sun koma nageria Addayiya ce ta cigaba da Zama dashi tana kula dashi don Babu Inda yake zuwa yanzun gabaki d'aya Lahab ya sauya daga Lahab nashi zuwa wani sabo.
Rahab yaji labarin abinda ya faru Kuma hankalin Sa ya tashi yaso zuwa London Amma jarabawan ya tsaidashi da Kuma Mami"Alhamdulilah Rahab da Ade sun kammala digree nasu cikin yardan Allah tare da sakamako Mai kyau, yanzun Rahab cikekken accountant ne da kwalin digree nasa, Adewale Kuma engineer,Rahab na karban result nashi gudu yayi ya dawo London Suka zauna tare da Addayiya Suna kula da lafiyar Lahab gudun kada ya samu wani ciwon Kuma daban, masters Rahab ya nema a school nasu Lahab kana yasa Lahab ya koma makaranta da lallama yaje ya karasa final nasa dayayi losing,Ade ma ya join suka cigaba da bawa abokin nasu kulawa duk da yanzun Ade baya zaune dasu gida daya,haka Mami Bata sake zuwa London ba Kuma Bata takura Lahab yazo NAGERIA ba kasancewar zargi na kansa Kuma Koh yau ya dawo magana zai sake tashi sabo,labarin Nnenna Babu shi har gobe ba'a San Inda ta shiga ba.
Lahab ya kammala digree nasa Amma zancen kwallo ya aje gefesa a gefe su Rahab ma Suna shirye shiryan had'a masters nasu shida Ade,yau tunda safe lahab ya tashi da zazzabi Mai zafi Yana kwance Adewale da Rahab sun tafi makaranta sai shi da Addayiya ne da har yanzun Taki komawa tana zaune dasu tare,tana kula dashi,turo kofar dakin nasa ta shigo karasawa tayi bakin gadon tasa hannu ta yaye blanket in a hankali kwance yake gabaki d'aya sai had'a zufa hake,Kai innalilahi wa'inna'ilahu raji'un Lahab zaka kashe kanka a banza Lahab duk nasiyar da nake maka bazaka fawwalawa Allah lamuran kaba kayi hakuri da kaddarar ba"sanin bazai amsa Mata ba yasata mikewa ta shiga toilet ruwa ta Iba a baf ta saka towel a ciki tazo ta Kwabe Masa riga dagashi sai 3quiter ta Soma matse towel in tana goge Masa jiki Koh zazzabin zai sauka don sun gaji da jagelen asibiti.
da yamma da Rahab ya dawo daukar Lahab yayi sukaje hospital aka Masa allura da magani kana suka dawo gida kwance yake a falo Rahab na matse Masa jiki Yana Masa hira wani ya amsa wani yaki amsawa a hakan de suke hiran Addayiya nasa musu baki,door bell aka danna kallon juna Lahab sukayi sai Kuma Rahab ya mike Yana cewa"taima order danayi ne ya karaso"kallon sa Lahab yayi yace wani order Kuma bayan Banga kayi ba"Kai d'azun wayanka na d'auka nayi Mana order abincin dare Addayiya yau na hutar dake"ah ah Rahab bana bukata bazan iya cin abincin turawan Nan ba gudawa yake sani garamin na dafa abuna da kaina.
"Wallahi Yaya banyi haka don in zubar muku da mutunci ba Kuma ba Zina na aikata ba"da Sauri Mami tace toh Meka aikata nace Meka aikata Koh ba'a gidanka nazo na sameta ba ka samu Sabon uwa"? d'aga Mata hannu muzammil yayi rai a bace yace"Kinga Amina ki rufe Mana Baki karki sake saka bakinki a maganar Nan sai ansaki"Kai muzammil bazan rufeba ya za'ayi kace sai an sani a ciki Zan Shiga d'ana ne fa"?
Kallon ta sumayya tayi tace"Ke da Allah ya Isa ke duk abinda aka sakaki a ciki sai anga rikici tun farko ai Saida akace ki hakura da zuwa London ki jiramu mu shirya Amma dayake idanunki sun rufe kikazo kikayi abinda ranki yakeso Kika dagula kome sannan zakizo kina nuna ma mutane Isa"ke dakata sumayya karki kuskura ki sake saka bakinki a magana ta badake nake ba Kuma Babu abinda na dagula wato so kuke na zauna a likawa yarona sharrin shegu.
Wani irin sharri wani irin sharri Koh makaho ne ya shafa hoton yaran Nan yaga jinin mu,Kuma Koh yaran Nan shegune mu bazamu kasa rikesu ba Kuma bazamu ji kunyar nunawa duniya su ba,tunda keda kike uwarsa bazaki iya ba"
"Dan Allah ya Isa haka Dan Allah nace, kaina zai fashe"shine abinda Lahab yace Yana kuka a hankali mikewa yayi zai bar falon da Sauri Abbu yace Masa ya koman ya zauna"Lahab baka bamu amsa ba menene dalilinka na aikata wannan d'anyen aiki Kuma riban me kacin ma"?
Share hawayen sa yayi a hankali ya Soma magana"wata Rana da safe a makaranta.......................................tsab ya zayyana ma Yan uwan sa dalilin haduwarsu har abubuwan da Suka faffaru har kawo abinda Mami ta Masa kwana biyar daya wuce Yana karasa labarin Yana hawaye, girgiza Kai Abbu yayi Yana cewa"haba Lahab haba Lahab meyasa baka tinkare da zancen Nan ba meyasa tun farko baka sanar Dani ba kayi gaban kanka Lahab kayi kuskure yanzun dame zamu gansar da Jama'a da dangi akan auren ka bamu da wani shaida"?
Zaro wayar sa Ade yayi ya mikawa Abbu vedio dauren aure ne gabaki d'aya falon Saida kowa ya kalla Mami kam tabe Baki tayi, gaskiya Amina abinda kikayi bai dace ba kwata kwata hukuncin da Kika yanke yayi tsaurin yanzun kikasan halinda yaran Nan zasu shiga Koh irin hannun da zasu shigo Koh irin riko da zata musu"?don haka ki janye furucinta akan Lahab kana musa a nema Mana yarinyar Nan inyaso mu amshi yaran a hannunta in ma rabasu za'ayi gwara a karbi yaran mu murike namu itama ta Kama gaban ta,tunda zargin kisane akan ta"
Mikewa Mami tayi wallahi bazai sa'u ba Akan me za'a amshi yaran maganata Kuma bazan canja ba duk lokacin da Lahab ya nemi yarinyar Nan Allah ya Isa"waike Amina hankalinki daya Kuma Anya kanki daya kuwa menene haka Wai meyasa bazaki chanja bane Infa Rai ya baci hankali Bai gushe ba"Alhaji sulaiman ya fad'a ganin rashin kunyar da matar tasa take zubawa"kaga Babu ruwan ka ai Dole kace kaina ba daya ba,tunda ba danka mahraz bane Dole kace na natsu kaga ma tsaya kada ka sake sa bakinka a maganar Nan"?
Haka kikace Amina?kwarai ma kuwa ta basa amsa Kade rigansa yayi yabar falon gabaki d'aya yabar gida mikewa muzammil yayi yace"zakiyi iko da d'anki Amma mu zamu nemeta mu karbi jinin mu"a karata lafiya"shine abinda Mami tace tana bin bayan mijin nata don Daman tunda yazo tabar gidan Lahab,sauran Yan falon duk mikewa sukayi Suka shishiga dakunan da Suka sauka a cikin gidan, shima Lahab mikewa yayi a hankali Yana tafiya yana kallon dishi-diahi,dakin ta ya shiga a hankali ya maida kofar ya rufe tare dabin dakin da kallo Yana tuna abubuwan da dama da suke gudanarwa a ciki bude wardrobe nata yayi kayantane a jere tsaf ya rufe tare da Zama a bakin gadon idanunsa suka sauka akan hoton su da Suka d'auka su hudu hannu yasa ya dau hoton Yana kallo sai Kuma yaji hawaye ya tarun Masa a idanu hannu yasa ya shafa hoton"Dan Allah Labiba karkiyi nisa dani bazan iya jurewa ba"sai Kuma ya mike da Sauri wayansa ya d'auka da hanzari messager ya Shiga yaga babu alert na alamun bata cire Koh sisi daga cikin account nasa ba wayar tata ya Kira Amma yaji a kashe dukawa yayi a kasa ya Kama kansa da karfi.
turo kofar akayi Adewale ne ya shigo Amma Lahab Bai d'ago ya kallesa ba matsowa yayi kusa dashi kana yace"Lahab kayi hakuri da duk abinda ya faru sannan ka cire wannan damuwa da take ranka duk da bansan dadin d'a ba Amma Bai Kamata kasa kanka a damuwa har haka ba? zakaje ka daurawa kanka cuta Nnenna Kuma insha Allah Allah zai kareta indai kayi Imani da ubangijinka"tabbas haka ne Ade duk da Kai ba musulmi bane Amma kafi wani musulmin sanin ya Kamata,Allah ya muku albarka abinda Addayiya tace kenan ta aje kwanukan hannunta abinci ta Iba ta mikawa Ade Amma yaki amsa tare da cewa shi zai wuce Daman yazo Yama Lahab sallama ne"d'ago Ido Lahab yayi ya kallesa da tsigar tambayar Ina zashi"Dan yake Ade yayi yace"Lahab yanzun bana cikin gidan Nan na Kama gida a waje inaga hakan zaifi"gyada Kai Lahab yayi don yasan Daman irin zagin da Mami Tama Ade ba lallai bane ya Kara Zama a gidan fita yayi bayan sunyi bankwana da Addayiya.
***************
Haka Lahab ya cigaba da rayuwa cikin kadaici da damuwa inya tasa hoton yaransa a gaba saidai kawai yaji hawaye na zuba ba tare da sanin Saba duk Inda su Abbu suka shiga aka Kai bincike ganin Nnenna ya gagara anje airport an bincika amma akace Babu jirgin da Nnenna ta hau,rayuwa tama Lahab daci karatu da ball in duk baya tabuka musu kome Yama ajesu a gefe Daman Yana exam na final year nasa abin ya faru gashi yai missing na wasu paper dolen sa yayi losing na one year,family sa sun hakura sun koma nageria Addayiya ce ta cigaba da Zama dashi tana kula dashi don Babu Inda yake zuwa yanzun gabaki d'aya Lahab ya sauya daga Lahab nashi zuwa wani sabo.
Rahab yaji labarin abinda ya faru Kuma hankalin Sa ya tashi yaso zuwa London Amma jarabawan ya tsaidashi da Kuma Mami"Alhamdulilah Rahab da Ade sun kammala digree nasu cikin yardan Allah tare da sakamako Mai kyau, yanzun Rahab cikekken accountant ne da kwalin digree nasa, Adewale Kuma engineer,Rahab na karban result nashi gudu yayi ya dawo London Suka zauna tare da Addayiya Suna kula da lafiyar Lahab gudun kada ya samu wani ciwon Kuma daban, masters Rahab ya nema a school nasu Lahab kana yasa Lahab ya koma makaranta da lallama yaje ya karasa final nasa dayayi losing,Ade ma ya join suka cigaba da bawa abokin nasu kulawa duk da yanzun Ade baya zaune dasu gida daya,haka Mami Bata sake zuwa London ba Kuma Bata takura Lahab yazo NAGERIA ba kasancewar zargi na kansa Kuma Koh yau ya dawo magana zai sake tashi sabo,labarin Nnenna Babu shi har gobe ba'a San Inda ta shiga ba.
Lahab ya kammala digree nasa Amma zancen kwallo ya aje gefesa a gefe su Rahab ma Suna shirye shiryan had'a masters nasu shida Ade,yau tunda safe lahab ya tashi da zazzabi Mai zafi Yana kwance Adewale da Rahab sun tafi makaranta sai shi da Addayiya ne da har yanzun Taki komawa tana zaune dasu tare,tana kula dashi,turo kofar dakin nasa ta shigo karasawa tayi bakin gadon tasa hannu ta yaye blanket in a hankali kwance yake gabaki d'aya sai had'a zufa hake,Kai innalilahi wa'inna'ilahu raji'un Lahab zaka kashe kanka a banza Lahab duk nasiyar da nake maka bazaka fawwalawa Allah lamuran kaba kayi hakuri da kaddarar ba"sanin bazai amsa Mata ba yasata mikewa ta shiga toilet ruwa ta Iba a baf ta saka towel a ciki tazo ta Kwabe Masa riga dagashi sai 3quiter ta Soma matse towel in tana goge Masa jiki Koh zazzabin zai sauka don sun gaji da jagelen asibiti.
da yamma da Rahab ya dawo daukar Lahab yayi sukaje hospital aka Masa allura da magani kana suka dawo gida kwance yake a falo Rahab na matse Masa jiki Yana Masa hira wani ya amsa wani yaki amsawa a hakan de suke hiran Addayiya nasa musu baki,door bell aka danna kallon juna Lahab sukayi sai Kuma Rahab ya mike Yana cewa"taima order danayi ne ya karaso"kallon sa Lahab yayi yace wani order Kuma bayan Banga kayi ba"Kai d'azun wayanka na d'auka nayi Mana order abincin dare Addayiya yau na hutar dake"ah ah Rahab bana bukata bazan iya cin abincin turawan Nan ba gudawa yake sani garamin na dafa abuna da kaina.