Sashe 55
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ki jira suzo saiku gaisa" Jin abinda yace yasa ta zaro ball eyes nata waje tana kallon sa tana magana"eh kace mu gaisa"?
Hhhh kina tsoron karsu zo suga Wance ta tsagamin Kashi koh?toh ki kwantar da hankalin ki bazan fad'a musu ba kinji"?yayi maganar fuska a hade ganin Harta juya zata fita a dakin bata saurare Saba ma"bazaki min sallama bane sannan ga wayar nurse in ma baki d'auka ba Zaki tafi Kuma ki barni"?
bata Koh saurare Saba tasa hannu zata bude kofar sai Kuma ta koma baya da Sauri ganin an turo kofar da karfi, dady ne ya shigo sai mutane guda biyu dake bayan sa,waro Ido yayi da Sauri ya shigo dakin tare dasa hannu ya riko nata Yana dudubawa Yana magana, Nnenna meya sameki Ina Kika shiga meya kawoki asibiti iye talk to me Mana daughter?
dan sunkuyar da Kai tayi tama kasa magana d'ago Kai Dad yayi ya bin cikin dakin da kallo har idanun sa Suka sauka akan Lahab dake zaune akan gadon Kara kallon Nnenna yayi, daughter wanene wannan?ya nuna Lahab.
Calm down sir ka bari mube kome a sannu tunda dai mun ganta,sai Kuma ya kalli Nnenna Harya bude Baki zaiyi magana sai Kuma ya kalli kofar dakin Jin an bude, Dr ne ya shigo Yana binsu da kallo, Assalamu Alaikum?
Amsa Masa Lahab da d'aya mutumin sukayi dayake sune musulmai a dakin Dad Kam kasa hakuri yayi ya sake tambayar Nnenna nace wanene Kuma meya kawo ki hospital?
"Accident muka samu a Keke Muna dawowa makarantan daga lokacin bansan Inda Kaine yake ba Saida na farka na ganta ashe ita ba abinda ya sameta shine ta taimakeni tana jinyata"Lahab ya basa amsa ganin Nnenna ta kasa ma magana duk tabi ta sure.
What?don kayi accident sai akace ta zauna a wajen ka har 2 days Kai baka da iyayene?
"Ina dashi ranka ya dade shiyasa ma dazun na kirasu Suna Kan hanya"
binsa da kallo duk Yan dakin sukayi especially Dad don dagajin amsan da Lahab ya basa ya fahimci yaron baida kunya amma zai nuna Masa karshen rashin kunya,Kai Ina magana har kana da bakin bani amsa lallai Zan nuna maka karshen iskanci kallon d'ayan mutumin yayi sai na kulle yaron Nan Kan yata?
wani shegen dariya Lahab ya sake ya nuna kansa da yatsa"Ni za'a Kama Ina kwance cikin jinya sai Kuma ya kalli Dr kana ji za'a zo a ciccibeni a hospital naka toh wallahi daidai yake da ka shiga rigimar Nan"
ran Nnenna ne ya tsoma baci ganin Lahab nason raina Mata kanin mahaifi Kama hannun Dad tayi"kayi hakuri Dad bansan haka abin zaiyi zafi ba da ban tsaya ba na dawo gida tausayi ya bani babu Wanda yasan halinda yake ciki gashi Mai keken ya gudu gashi babu waya a hannun sa shiyasa na zauna dashi"
Police in dake sanye da suit shima ya goyi bayan Nnenna, gaskiya ne sir bai Kamata a halinda yake cikin Nan a kawo maganar kamasa ba,duba da baida wani laifi ga Kuma abinda ya faru dashi Kai Kuma Dr ya Kamata in kun samu jinya irin wannan kurin ga sa hukuma a ciki bawai ku karbi majin yaci ire iren na accident haka kawai,don Kuna private hospital.
da Sauri Dr yace insha Allah sir za'a kiyaye muma ganin su da uniform nayi tunanin abin bana accident bane.
Dad Kam kamo hannun Nnenna ya sake ya bude kofar ya fita Yana ta masifa don Koh Ido ba mudu bane yasan kima kallo d'aya Yama yanayin Lahab ya gane ba irin yaran da zai Kama Kuma a rufe bane.
suma mutanen binsu sukayi a baya Dr Kam matsowa yayi kusa da Lahab Yana tambayar ta,daman bakusan juna da yarinyar bane?
Kallon gefe Lahab yayi kafun ya basa amsa"bama accident nayi ba"
Ah ah Hassan daman karya kayi ba accident kayi ba sannan menene tsakanin ku da yarinyar Koh kasan uniform na wani school ne a jikinta?
Komawa Lahab yayi ya kwanta bai baiwa Dr amsa ba hakan shiya Kara kular da likita tare da kudurtawa a ransa bazai Kara Koh daura Masa ruwa ba sai ya koyi yanda zaima babba magana juyawa yayi yabar office in.
Su Nnenna na sauka a block na clinic in daidai lokacin motar Mami ke kokarin shigowa cikin gate na hospital in kusan tare Suka iso dasu Abbu parking tayi a lokacin suma su Nnenna motar su ya tashi gabaki d'aya Kamar ruwa ya cita ta tsinke da abinda zataje ta tarar a gida don taga Kamar abin ya bata wa Dad rai sosai.
Mami ne ta fito a mota tare da rufewa hannunta d'auke da key,Rahab ma budewa yayi ya sauka da Yusuf a hannunsa sai mustapha,tsayawa Mami tayi tana bin motar Abbu da Ido ganin sunyi parking,fitowa dukan su sukayi fad'ad'a murmushin ta tayi ta nufi Inda suke tana Isa ta mikawa ummu hannu tare da sallama, Assalamu Alaikum
amsa Mata sukayi gabaki dayan su gaggaisawa sakeyi ana jajanta abin mustapha ma ya matso ya gaidasu banda Rahab dake ta kakkauda fuska don shi saima yanzun yake Jin kunyar Abbu da abinda ya musu,shiyasa ma ya kasa gaidasu bare matsowa kusa dasu.
Muje ciki Amina Abbu yace shima yayi Kamar baiga Rahab in ba, Addayiya dake gefe ne ta matsa Inda Rahab yake hannuta tasa ta dau Yusuf dake hannunsa don yaron kowa ya gansa sai yayi sha'awar d'aukarsa fari tass gashi bulbul dashi,tayi gaba sauran suka bita a bay shima Rahab binsu yayi a hankali.
Suna shiga cikin hall in gabaki d'aya jama'ar dake wajen Suka bisu da Ido don duk hassadan Mai hassada inya ga ahlin Nan sai sun burgesu tun daga suturan su har ga fatansu ga matan dake d'auke da hakoran gwal a baki Suna dan Hira sama sama Suna tafiya,nurse uzaifa ya tsayar Yana tambayar ta Koh zata nuna musu layin majinyatan Kashi.
Dan shuru tayi kafun ta tambayesa,Menenen sunan Mara lafiyan?
Hassan Alhasan,ya bata amsa.
dan Jim tayi sai Kuma ta sake tambayar sa,wani irin rauni ne hannu ne Koh kafa Kuma yaushe aka kawo sa?
Fad'a Mata uzaifa yayi,shekaran jiya da Sauri ta ce kwarai ta ganesa,kubi wannan barandan direct har dakin Mai number 1.
Toh mungode yace Mata, itama ta wuce su Kuma Suka nufi barandan tafiya Sukayi kad'an kafun Suka iso dakin Mai number 1 hannu muneera dake gaba tasa ta Kama kofar zata bude,tura kofar tayi ta bude gabaki dayan su Suka sa Kai daya bayan daya Suna shiga dakin da sallama......................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 69&70
Mikewa zaune yayi daga Kan gadon yanabin familyn sa dake shigowar da Ido,gabaki dayansu shiga sukayi Suka tsatsaya Suna kallon sa Rahab daya shigo daga Baya da gudu ya nufi dan uwan nasa bai tsaya duba matsalan hannunsa ba ya ruga yaje ya rungume Lahab sai Kuma ya fashe da kuka, murmushi lahab yayi Yana kallon fuska irin nasa dake kuka su Mami ma matsowa sukayi bakin gadon cikin soyayya don kaf cikin su an rasa Mai magana sai kallonsa da suke,"Wai menene haka Rahab kana kuka kamar mace"?Lahab ya tambaye sa Yana Kara rungumar dan uwan nasa.
dan janye jikin sa daga na Rahab in yayi yad'aga Ido ya kalli Mami sai Kuma abba,murmushi Abbu yayi yasa hannu a Cikin tulin gashin dake kansa ya Soma magana,inkun gama rungume rungumen sai muma muyi magana,murmushi duk Yan dakin sukayi,ya jikin naka?"da sauki yaya"ya basa amsa.
Addayiya ne ta mikawa muneera Yusuf itama ta matso wajen Lahab in tasa hannu ta Kama hannu Mai ciwon dan Kara Lahab ya sake yace"haba Addayiya ya haka ai saiki karasa ni"?
Uhmm sannu ya jikin naka?
"da sauki"sauran Yan dakin duka suka masa ya jiki yayin da Rahab ya d'ale Kan gadon ya kwanta Kamar shine Mara lafiya gasu uzaifa da muneera duk sun d'ad'd'ane Kan gadon sun Sasa a sakiya sai Hira ake,Mami Kam kasa cewa kome tayi sai bin Lahab in take da Ido a y'an kwana biyun nan har wani Yar rama yayi tace,Wai Lahab garin Yaya ka samu raunin Nan ne Allah dai yasa ba a filin kwallo bane?
A wajen ne Mana kinsan babu Inda zai samu irin raunin Nan in ba a wajen ba, Addayiya tace Lahab ne ya had'a fuska kafun yace"da Allah dakata Addayiya nifa ba a wajen kwallo naji ciwon Nan ba karki min sharrin da Kika Saba"Jin abinda yace yasa Mami Masa dakuwa da yatsun hannunta tace,ungo naka Addayiya ke maka sharri don baka da kunya.
Addayiya tace uwarka ce Mai sharri bani ba,sannan Kai umaru ka wani tsaya tsololo dakai kanajin abinda yaron Nan Mara kunya Yake gayamin bazaka bubbuge min bakinsa ba tunda uwarsa ta kasa bugewa, murmushi Abbu yayi sannan yace,kiyi hakuri Addayiya Kinga ba lafiya bane dashi amma inyaji sauki duk abinda ya Miki Ina tarawa muzammil xai maganin sa kinsan daman akwai punishiment dake jiransa.
Hade fuska Addayiya tayi Jin abinda Abbu yace tace,kaga ba wani ponushmant(punishment)da za'a Masa abinda ya wuce dai ya riga ya wuce Kuma in maganan abinda yake min ne Ni bana rikesa na yafe masa,langwabe Kai yayi Jin abinda Addayiya ta fada sai Kuma ya kalli yayan nasa"Yaya nifa gaskiya na gaji da zaman hospital Nan kawai a sallameni,wani kallo Mami tayi masa tace,wani irin a sallame ka a yanda kaken Nan kasan jinyan Kashi kuwa?toh babu Inda zaka,ummu ce tace,ah ah Amina da dai an sallame San in yaso yayan nasa sai ya dauko Dr n Kashi Yana zuwa har gida Yana dubasa,da Sauri Addayiya tace,Anya za'ayi haka kuwa in ba hospital ba Anya Lahab zai zauna a Masa jinya har yaji sauki?insha Allah zai zauna in ma bai zauna ba hannun sane zai lalace bari naje office in Dr muyi magana,Abbu yace Yana fita a dakin,mikewa uzaifa yayi yabi bayan sa.
Hhhh kina tsoron karsu zo suga Wance ta tsagamin Kashi koh?toh ki kwantar da hankalin ki bazan fad'a musu ba kinji"?yayi maganar fuska a hade ganin Harta juya zata fita a dakin bata saurare Saba ma"bazaki min sallama bane sannan ga wayar nurse in ma baki d'auka ba Zaki tafi Kuma ki barni"?
bata Koh saurare Saba tasa hannu zata bude kofar sai Kuma ta koma baya da Sauri ganin an turo kofar da karfi, dady ne ya shigo sai mutane guda biyu dake bayan sa,waro Ido yayi da Sauri ya shigo dakin tare dasa hannu ya riko nata Yana dudubawa Yana magana, Nnenna meya sameki Ina Kika shiga meya kawoki asibiti iye talk to me Mana daughter?
dan sunkuyar da Kai tayi tama kasa magana d'ago Kai Dad yayi ya bin cikin dakin da kallo har idanun sa Suka sauka akan Lahab dake zaune akan gadon Kara kallon Nnenna yayi, daughter wanene wannan?ya nuna Lahab.
Calm down sir ka bari mube kome a sannu tunda dai mun ganta,sai Kuma ya kalli Nnenna Harya bude Baki zaiyi magana sai Kuma ya kalli kofar dakin Jin an bude, Dr ne ya shigo Yana binsu da kallo, Assalamu Alaikum?
Amsa Masa Lahab da d'aya mutumin sukayi dayake sune musulmai a dakin Dad Kam kasa hakuri yayi ya sake tambayar Nnenna nace wanene Kuma meya kawo ki hospital?
"Accident muka samu a Keke Muna dawowa makarantan daga lokacin bansan Inda Kaine yake ba Saida na farka na ganta ashe ita ba abinda ya sameta shine ta taimakeni tana jinyata"Lahab ya basa amsa ganin Nnenna ta kasa ma magana duk tabi ta sure.
What?don kayi accident sai akace ta zauna a wajen ka har 2 days Kai baka da iyayene?
"Ina dashi ranka ya dade shiyasa ma dazun na kirasu Suna Kan hanya"
binsa da kallo duk Yan dakin sukayi especially Dad don dagajin amsan da Lahab ya basa ya fahimci yaron baida kunya amma zai nuna Masa karshen rashin kunya,Kai Ina magana har kana da bakin bani amsa lallai Zan nuna maka karshen iskanci kallon d'ayan mutumin yayi sai na kulle yaron Nan Kan yata?
wani shegen dariya Lahab ya sake ya nuna kansa da yatsa"Ni za'a Kama Ina kwance cikin jinya sai Kuma ya kalli Dr kana ji za'a zo a ciccibeni a hospital naka toh wallahi daidai yake da ka shiga rigimar Nan"
ran Nnenna ne ya tsoma baci ganin Lahab nason raina Mata kanin mahaifi Kama hannun Dad tayi"kayi hakuri Dad bansan haka abin zaiyi zafi ba da ban tsaya ba na dawo gida tausayi ya bani babu Wanda yasan halinda yake ciki gashi Mai keken ya gudu gashi babu waya a hannun sa shiyasa na zauna dashi"
Police in dake sanye da suit shima ya goyi bayan Nnenna, gaskiya ne sir bai Kamata a halinda yake cikin Nan a kawo maganar kamasa ba,duba da baida wani laifi ga Kuma abinda ya faru dashi Kai Kuma Dr ya Kamata in kun samu jinya irin wannan kurin ga sa hukuma a ciki bawai ku karbi majin yaci ire iren na accident haka kawai,don Kuna private hospital.
da Sauri Dr yace insha Allah sir za'a kiyaye muma ganin su da uniform nayi tunanin abin bana accident bane.
Dad Kam kamo hannun Nnenna ya sake ya bude kofar ya fita Yana ta masifa don Koh Ido ba mudu bane yasan kima kallo d'aya Yama yanayin Lahab ya gane ba irin yaran da zai Kama Kuma a rufe bane.
suma mutanen binsu sukayi a baya Dr Kam matsowa yayi kusa da Lahab Yana tambayar ta,daman bakusan juna da yarinyar bane?
Kallon gefe Lahab yayi kafun ya basa amsa"bama accident nayi ba"
Ah ah Hassan daman karya kayi ba accident kayi ba sannan menene tsakanin ku da yarinyar Koh kasan uniform na wani school ne a jikinta?
Komawa Lahab yayi ya kwanta bai baiwa Dr amsa ba hakan shiya Kara kular da likita tare da kudurtawa a ransa bazai Kara Koh daura Masa ruwa ba sai ya koyi yanda zaima babba magana juyawa yayi yabar office in.
Su Nnenna na sauka a block na clinic in daidai lokacin motar Mami ke kokarin shigowa cikin gate na hospital in kusan tare Suka iso dasu Abbu parking tayi a lokacin suma su Nnenna motar su ya tashi gabaki d'aya Kamar ruwa ya cita ta tsinke da abinda zataje ta tarar a gida don taga Kamar abin ya bata wa Dad rai sosai.
Mami ne ta fito a mota tare da rufewa hannunta d'auke da key,Rahab ma budewa yayi ya sauka da Yusuf a hannunsa sai mustapha,tsayawa Mami tayi tana bin motar Abbu da Ido ganin sunyi parking,fitowa dukan su sukayi fad'ad'a murmushin ta tayi ta nufi Inda suke tana Isa ta mikawa ummu hannu tare da sallama, Assalamu Alaikum
amsa Mata sukayi gabaki dayan su gaggaisawa sakeyi ana jajanta abin mustapha ma ya matso ya gaidasu banda Rahab dake ta kakkauda fuska don shi saima yanzun yake Jin kunyar Abbu da abinda ya musu,shiyasa ma ya kasa gaidasu bare matsowa kusa dasu.
Muje ciki Amina Abbu yace shima yayi Kamar baiga Rahab in ba, Addayiya dake gefe ne ta matsa Inda Rahab yake hannuta tasa ta dau Yusuf dake hannunsa don yaron kowa ya gansa sai yayi sha'awar d'aukarsa fari tass gashi bulbul dashi,tayi gaba sauran suka bita a bay shima Rahab binsu yayi a hankali.
Suna shiga cikin hall in gabaki d'aya jama'ar dake wajen Suka bisu da Ido don duk hassadan Mai hassada inya ga ahlin Nan sai sun burgesu tun daga suturan su har ga fatansu ga matan dake d'auke da hakoran gwal a baki Suna dan Hira sama sama Suna tafiya,nurse uzaifa ya tsayar Yana tambayar ta Koh zata nuna musu layin majinyatan Kashi.
Dan shuru tayi kafun ta tambayesa,Menenen sunan Mara lafiyan?
Hassan Alhasan,ya bata amsa.
dan Jim tayi sai Kuma ta sake tambayar sa,wani irin rauni ne hannu ne Koh kafa Kuma yaushe aka kawo sa?
Fad'a Mata uzaifa yayi,shekaran jiya da Sauri ta ce kwarai ta ganesa,kubi wannan barandan direct har dakin Mai number 1.
Toh mungode yace Mata, itama ta wuce su Kuma Suka nufi barandan tafiya Sukayi kad'an kafun Suka iso dakin Mai number 1 hannu muneera dake gaba tasa ta Kama kofar zata bude,tura kofar tayi ta bude gabaki dayan su Suka sa Kai daya bayan daya Suna shiga dakin da sallama......................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 69&70
Mikewa zaune yayi daga Kan gadon yanabin familyn sa dake shigowar da Ido,gabaki dayansu shiga sukayi Suka tsatsaya Suna kallon sa Rahab daya shigo daga Baya da gudu ya nufi dan uwan nasa bai tsaya duba matsalan hannunsa ba ya ruga yaje ya rungume Lahab sai Kuma ya fashe da kuka, murmushi lahab yayi Yana kallon fuska irin nasa dake kuka su Mami ma matsowa sukayi bakin gadon cikin soyayya don kaf cikin su an rasa Mai magana sai kallonsa da suke,"Wai menene haka Rahab kana kuka kamar mace"?Lahab ya tambaye sa Yana Kara rungumar dan uwan nasa.
dan janye jikin sa daga na Rahab in yayi yad'aga Ido ya kalli Mami sai Kuma abba,murmushi Abbu yayi yasa hannu a Cikin tulin gashin dake kansa ya Soma magana,inkun gama rungume rungumen sai muma muyi magana,murmushi duk Yan dakin sukayi,ya jikin naka?"da sauki yaya"ya basa amsa.
Addayiya ne ta mikawa muneera Yusuf itama ta matso wajen Lahab in tasa hannu ta Kama hannu Mai ciwon dan Kara Lahab ya sake yace"haba Addayiya ya haka ai saiki karasa ni"?
Uhmm sannu ya jikin naka?
"da sauki"sauran Yan dakin duka suka masa ya jiki yayin da Rahab ya d'ale Kan gadon ya kwanta Kamar shine Mara lafiya gasu uzaifa da muneera duk sun d'ad'd'ane Kan gadon sun Sasa a sakiya sai Hira ake,Mami Kam kasa cewa kome tayi sai bin Lahab in take da Ido a y'an kwana biyun nan har wani Yar rama yayi tace,Wai Lahab garin Yaya ka samu raunin Nan ne Allah dai yasa ba a filin kwallo bane?
A wajen ne Mana kinsan babu Inda zai samu irin raunin Nan in ba a wajen ba, Addayiya tace Lahab ne ya had'a fuska kafun yace"da Allah dakata Addayiya nifa ba a wajen kwallo naji ciwon Nan ba karki min sharrin da Kika Saba"Jin abinda yace yasa Mami Masa dakuwa da yatsun hannunta tace,ungo naka Addayiya ke maka sharri don baka da kunya.
Addayiya tace uwarka ce Mai sharri bani ba,sannan Kai umaru ka wani tsaya tsololo dakai kanajin abinda yaron Nan Mara kunya Yake gayamin bazaka bubbuge min bakinsa ba tunda uwarsa ta kasa bugewa, murmushi Abbu yayi sannan yace,kiyi hakuri Addayiya Kinga ba lafiya bane dashi amma inyaji sauki duk abinda ya Miki Ina tarawa muzammil xai maganin sa kinsan daman akwai punishiment dake jiransa.
Hade fuska Addayiya tayi Jin abinda Abbu yace tace,kaga ba wani ponushmant(punishment)da za'a Masa abinda ya wuce dai ya riga ya wuce Kuma in maganan abinda yake min ne Ni bana rikesa na yafe masa,langwabe Kai yayi Jin abinda Addayiya ta fada sai Kuma ya kalli yayan nasa"Yaya nifa gaskiya na gaji da zaman hospital Nan kawai a sallameni,wani kallo Mami tayi masa tace,wani irin a sallame ka a yanda kaken Nan kasan jinyan Kashi kuwa?toh babu Inda zaka,ummu ce tace,ah ah Amina da dai an sallame San in yaso yayan nasa sai ya dauko Dr n Kashi Yana zuwa har gida Yana dubasa,da Sauri Addayiya tace,Anya za'ayi haka kuwa in ba hospital ba Anya Lahab zai zauna a Masa jinya har yaji sauki?insha Allah zai zauna in ma bai zauna ba hannun sane zai lalace bari naje office in Dr muyi magana,Abbu yace Yana fita a dakin,mikewa uzaifa yayi yabi bayan sa.