Sashe 62
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Adewale dake Kare da waya a kunne Yana Jin duk abinda Suka fada, murmushi yayi yace"wake magana ne"?aikafi kowa sanin wake magana na d'auka wayar faduwa tayi tunda Yana hannun ka Inna dawo school na samu a gida"tace Masa cikin gara-gara shikam hade fuska yayi Kamar tana gabansa yace"kee Ni kike bawa umurni inkai wayarki gida kafun ki dawo toh in kikayi Wasa ma wayar tasha kenan Naga ta tsiya"waro Ido tayi tace"Kai Ni kake ma magana haka"?an Miki nace an Miki ke karfa ki Raina Ni don nace Ina so ki Ni ba irin mazan Nan bane bita zaizai"katse wayar mubeena tayi cikin bacin rai ta zauna a bakin baranda tana kitsema rashin mutunci da zata maka Masa duk lokacin da Suka hadu,mikewa tayi ta shiga Hall in har lokacin Ruky na ciki, mikawa lawiza wayar tayi Mata godiya ta juya tabar ajin.
Sauke wayar yayi a kunnen sa yakai duban sa ga Lahab dayayi tagumi hannu bibbiyu Yana kallon sa"Kai menene haka ka tasani agaba Kamar TV"?ba dole ba Adewale Ina ganin ikon Allah kalar soyayyar Nan taku tana ban dariya Kai a dole kayi waya da masoyiya sai Kuma ya kwanta ganin Ade Bai kulasa ba Yana sake Kiran number da mubeena ta kirasa dashi.
Lawiza ce ta zaro wayar tata tana kallon number Kamar bazata d'auka ba sai Kuma tayi picking call in ta Kara a kunne tare da sallama amsa mata Ade yayi Jin ba muryar ta bane yasa sa cewa"am dan Allah Koh mubeena na kusa ki bata wayar"lawiza tace"am sorry ta fita amma inta shigo na bata ta kiraka"no ki bari kawai basai kin bata ba in ba damuwa Zan iyya sanin time in da zaku kammala paper ku na yau"?dan shuru tayi tana tunanin ta fada Masa ne Koh karta fada Masa sai Kuma tace"3:30 afternoon zamu tashi, ok toh na gode katse wayar Adewale yayi ya mike tsaye Yana kallon Lahab sai Kuma ya nufi kofar Yana ce Masa"kaga nayi tafiya ta sai anjiman ka Allah ya Kara sauki"kala Lahab baice Masa ba Harya fita a dakin.
Misalin karfe 3:30 Ade ne cikin mota zaune a haraban makarantan Yana wowola Ido ata Ina zai ganta Kamar daga samq yaga ta fito a class tana Sauri ga dukkan alamu akwai Wanda batason ya ganta ne, fitowa yayi a mota ya tsaya Yana jiran karasowar ta itakam ma baka kula dashi ba hartazo zata gifta ta gaban sa,yace"malama dan dakatawa tayi sai Kuma ta kallesa wani harara ta watsa Masa tacigaba da tafiyar ta binta yayi Yana magana amma fir taki sauraran sa kasa hakuri yayi yasa hannu ya riko nata,da Sauri ta juya hade da d'aga hannu zata watsa Masa Mari sai Kuma ta tsaya tana bin fuskarsa da kallo ganin yanda ya rumtsa idon Yana jiran tsammanin ma rabbuka.
dai dai lokacin su Ruky Suka fito da sauran friends nasu tsayawa sukayi Suna kallon show in dake gudana a tsakanin Ade da mubeena sauke hannunta tayi taso fusge hannun da ya rike amma ta kasa saima janta da yayi da karfi ya bude gaban motar ya jefata,ya maida murfin ya rufe kokarin bude motar take amma ta kasa da Sauri ya zagaya ya bude driver sit ya zauna tare da tada motar bai kula da masifar da take Masa ba.
Tafiya suke shuru babu Mai magana hannu tasa ta bude jakan makarantan ta ta zaro memo nata tana lissafe lissafe tare da list in abubuwan da zata saya kwata kwata 3k ne kadai ya rage Mata shima cikin Wanda Ahmad ke bata tana Tarawa ne so take Tama Lahab delicious Mai dadi insun tashi zuwa dubasa takai Masa,tama rasa mezata saya tasan kaza dai intace zata saya da sayyayyan sa sai yafi 3k Yanke shawaran saya masa ice fish da sweet potatoes list takeyi tana gogewa sai ta gama inta buga calculate sai ya bata sama da 3k tsaki kawai taja ta cilla paper gefe ta dafe kanta tama rasa Mai zata saya na marmarin tasan kome ta sayo Masa akwai fiye da hakan a gidan su.
Adewale da duk hankalin sa na kanta Yana kallon duk wani movement nata"tsaya Zan sauka anan tace daidai lokacin Suka iso titin kasuwa tsayawa yayi yasa hannu ya dau paper kokarin kwacewa tayi yayi Sauri ya boye Yana murmushi yace"ke behave yourself Mana me haka"batayi magana ba sai kokarin fita da tayi tana fita shima ya fita ya rufe motar tare dabin bayan ta ganin ta nufi tsallaken titin,binta yayi a baya Yana kallon list in dan dakatawa tayi Harya karaso kusa da ita tace"Wai ya haka ne Mena Bina a Baya"kin kulata yayi Yana Kuma tsaye Kara footsteps tayi again ya bita abun haushi ya Bata sosai hakan ya sata Neman waje ta zauna shima zaman yayi Koh a jikin sa,ganin lokaci na gudu har ana Neman 4 na yamma yasa ta mikewa bata kulasa ba tayi cikin kasuwa Yana binta a baya,rumfan dankwali ta nufa tare da zaro 1k tace a Bata,kallon Mai rumfan Ade yayi yace a zuba Mata na 5k Aiko da Sauri Mai rumfan ya Fara zubawa kallon list in Ade yayi Yana Masa lissafin kayan gwari dake rumfan sa Wanda ta rurubuta,Kuma da yawa yawa yake saya itadai mubeena yunkurin barin wajen tayi yasa hannu ya damko hannunta zaro Ido tayi ganin yanda idon mutane ya dawo kansu abinka da cikin kasuwa tsoro ne ya kamata tahau rokon sa da Allah bai sakar Mata hannun ba Saida tamar alkawarin bazata tafi ba.
Gyada Masa Kai tayi ta fizge hannunta tare da jingina da kantin sayayya tana tsinewa Nabeel a ranta daya hadata da wannan fitina,sayayya yayi sosai sannan ya kalleta hade da cewa muje Koh binsa tayi a baya har wajen Mai kifi kusan guda shida manya manya na dari biyar biyar ya saya musu,tafiya suke bayan sun fito a kasuwar babu Mai magana har Suka iso unguwan nasu har kofar gidansu ya kaita Yana parking ta Mika Masa hannu hade da cewa"ban wayata Adewale"kin bata yayi sai bude motar da yayi ya sauka hade da bude boot Yana sauke laidodin cefenen juyawa kawai tayi ta nufi cikin gida batabi ta kansa ba dayake ta kwala Mata Kira akan ta tsaya ta dau cefenen amma Bata saurare Saba.
Bayan shiga gidan mubeena tsaye yake a kofar gidan nasu Sam ya kasa shiga haka kawai yaji baison shiga yafi 20 minutes a wajen ya hangi Nabeel ya fito matsallaci yana nufo gidan nasu tun daga nesa ya hangosa karasowa yayi cikin fara'a ya dake kafadar Ade hade da cewa"mutumina ya na ganka tsaye da laidodi baka shiga ba Kuma"
Kaga Nabeel mubeena na dauko daga makaranta muka tsaya a kasuwa tayi tsayya Wai kawai don na biya shine taki karban kayan,wani kallon tuhuma Nabeel ya Masa yace"kana nufin ka koma ka daukota kenan"?dan cijewa Ade yai gudun karya bada kansa yace"eh na koma na dauketa saboda wayarta data Bari a motar Yana maganar ya Mika ma Nabeel wayarta karba kawai Nabeel yayi sannan Bai gamsu da zancen ba amma dai baice kome ba ya karbi cefenen ya shiga gida sauke ajiyar zuciya yayi ya shiga motarsa yabar arean nasu.
Aje cefenen Nabeel yayi a gaban mubeena dake cin abinci a tsakar gida hade da d'osana Mata wayarta akan cinyarta baice kome ba ya shiga dakin sa,mikewa Inna tayi tana tambayar mubeena hade da bude laidan tace"ya haka Nabeel zaka kawo Abu bazaka Mana bayani ba saika aje ka tafi Kamar ka samu wahalallu washe baki tayi ganin kifi manya da dankali ga kayan Miya enough"ah ah ikon Allah Nabeel wannan tattakwashin fa na menene Koh dai laidan cefenen wani ka sato don nasan Kai tsoron Allah Bai wadace kaba"?
Lekowa yayi daga cikin dakin NASA fuska a daure yace"waini me Kika maida nine toh cefene dai ba nawa bane na mubeena ne sako aka ban na kawo Mata in Kuma bataso ki amsa kawai rabonki ne"juyawa Inna tayi ta kalli mubeena da kyau Jin abinda Nabeel yace tace"kee Yar nema waye Kika aika Koh ya bada sako a baki,Ni ban aike kowa ba,da mamaki Inna tace Nabeel kanaji Wai Bata aike kowa ba toh Kai waya baka"?fitowa yayi gabaki d'aya daga dakin nasa yace"Adewale ne yace sunje kasuwa shine tayi cefene ya biya itakuma taki amsa"
Mikewa kawai Inna tayi ta shiga daki tabar cefenen a wajen shima Nabeel keken sa ya hau ya Kama dinki bai sake magana ba tana gama cin abinci sallah tayi tadau cefenen tayi kitchen dashi ta Soma girki.
********************
5:26pm mota ce tayi parking a tsakar gidan sauka Yan makarantan sukayi duk a gajiya kowa na goye da school bag nasa a baya zulaihat ce a gaba Kamar zataci da Baki saboda fitsari daya cika Mata Mara Kuma batayi a makarantan ba Saida Suka shiga mota ta farajin sa sosai shigowa falon sukayi ita da muneera sukayi sashen su,shima Rahab nasu sashen ya nufa tura kofar yayi ya Shiga wanka yayi ya sanya kayan gida da Sauri ya fita a dakin kitchen ya shiga Suka kusa cin Karo da muneera d'auke da plate na abinci a hannunta matsa Masa tayi ya shiga kafun itama ta fita abinci ya zuba a plate ya dau drink Mai sanyi ya fita a dakin Zama yayi a babban falo Yana cin abincin sa,Saida ya gama tas kafun ya mike baidau kwanon bama ya tafi ya barsa a wajen.
Zaune Lahab yake gabaki d'aya ya tattara hankalin sa Akan TV dake aiki a dakin ball take kallo gabaki d'aya wasan ya tafi da imanin sa aka turo kofar dakin,d'ago kansa yayi ganin Rahab ne yasa sa maida Kan ga TV,Zama Lahab yayi a gefen sa Yana kallon sa a hankali yace"aikin kenan baka bawa kome muhimmaci sai ball wallahi Lahab gwara ka gyara rayuwar ka wannan bayi bane"wani kallo Lahab ya Masa sannan yace"Kai da Allah dakata nifa kana kallo na innan insha Allah abinci na na cikin kwallon kafa Kuma Kai da kanka ka San na iya"da mamaki Rahab yace shi kwallon kafan ne abinyi"?kwarai ma kuwa Kai kasan kudin da yan kwallon suke samu kuwa Kuma Ni Koh ba kudi yake kawowa ba nidai Ina da sha'awar Yi"?
Sauke wayar yayi a kunnen sa yakai duban sa ga Lahab dayayi tagumi hannu bibbiyu Yana kallon sa"Kai menene haka ka tasani agaba Kamar TV"?ba dole ba Adewale Ina ganin ikon Allah kalar soyayyar Nan taku tana ban dariya Kai a dole kayi waya da masoyiya sai Kuma ya kwanta ganin Ade Bai kulasa ba Yana sake Kiran number da mubeena ta kirasa dashi.
Lawiza ce ta zaro wayar tata tana kallon number Kamar bazata d'auka ba sai Kuma tayi picking call in ta Kara a kunne tare da sallama amsa mata Ade yayi Jin ba muryar ta bane yasa sa cewa"am dan Allah Koh mubeena na kusa ki bata wayar"lawiza tace"am sorry ta fita amma inta shigo na bata ta kiraka"no ki bari kawai basai kin bata ba in ba damuwa Zan iyya sanin time in da zaku kammala paper ku na yau"?dan shuru tayi tana tunanin ta fada Masa ne Koh karta fada Masa sai Kuma tace"3:30 afternoon zamu tashi, ok toh na gode katse wayar Adewale yayi ya mike tsaye Yana kallon Lahab sai Kuma ya nufi kofar Yana ce Masa"kaga nayi tafiya ta sai anjiman ka Allah ya Kara sauki"kala Lahab baice Masa ba Harya fita a dakin.
Misalin karfe 3:30 Ade ne cikin mota zaune a haraban makarantan Yana wowola Ido ata Ina zai ganta Kamar daga samq yaga ta fito a class tana Sauri ga dukkan alamu akwai Wanda batason ya ganta ne, fitowa yayi a mota ya tsaya Yana jiran karasowar ta itakam ma baka kula dashi ba hartazo zata gifta ta gaban sa,yace"malama dan dakatawa tayi sai Kuma ta kallesa wani harara ta watsa Masa tacigaba da tafiyar ta binta yayi Yana magana amma fir taki sauraran sa kasa hakuri yayi yasa hannu ya riko nata,da Sauri ta juya hade da d'aga hannu zata watsa Masa Mari sai Kuma ta tsaya tana bin fuskarsa da kallo ganin yanda ya rumtsa idon Yana jiran tsammanin ma rabbuka.
dai dai lokacin su Ruky Suka fito da sauran friends nasu tsayawa sukayi Suna kallon show in dake gudana a tsakanin Ade da mubeena sauke hannunta tayi taso fusge hannun da ya rike amma ta kasa saima janta da yayi da karfi ya bude gaban motar ya jefata,ya maida murfin ya rufe kokarin bude motar take amma ta kasa da Sauri ya zagaya ya bude driver sit ya zauna tare da tada motar bai kula da masifar da take Masa ba.
Tafiya suke shuru babu Mai magana hannu tasa ta bude jakan makarantan ta ta zaro memo nata tana lissafe lissafe tare da list in abubuwan da zata saya kwata kwata 3k ne kadai ya rage Mata shima cikin Wanda Ahmad ke bata tana Tarawa ne so take Tama Lahab delicious Mai dadi insun tashi zuwa dubasa takai Masa,tama rasa mezata saya tasan kaza dai intace zata saya da sayyayyan sa sai yafi 3k Yanke shawaran saya masa ice fish da sweet potatoes list takeyi tana gogewa sai ta gama inta buga calculate sai ya bata sama da 3k tsaki kawai taja ta cilla paper gefe ta dafe kanta tama rasa Mai zata saya na marmarin tasan kome ta sayo Masa akwai fiye da hakan a gidan su.
Adewale da duk hankalin sa na kanta Yana kallon duk wani movement nata"tsaya Zan sauka anan tace daidai lokacin Suka iso titin kasuwa tsayawa yayi yasa hannu ya dau paper kokarin kwacewa tayi yayi Sauri ya boye Yana murmushi yace"ke behave yourself Mana me haka"batayi magana ba sai kokarin fita da tayi tana fita shima ya fita ya rufe motar tare dabin bayan ta ganin ta nufi tsallaken titin,binta yayi a baya Yana kallon list in dan dakatawa tayi Harya karaso kusa da ita tace"Wai ya haka ne Mena Bina a Baya"kin kulata yayi Yana Kuma tsaye Kara footsteps tayi again ya bita abun haushi ya Bata sosai hakan ya sata Neman waje ta zauna shima zaman yayi Koh a jikin sa,ganin lokaci na gudu har ana Neman 4 na yamma yasa ta mikewa bata kulasa ba tayi cikin kasuwa Yana binta a baya,rumfan dankwali ta nufa tare da zaro 1k tace a Bata,kallon Mai rumfan Ade yayi yace a zuba Mata na 5k Aiko da Sauri Mai rumfan ya Fara zubawa kallon list in Ade yayi Yana Masa lissafin kayan gwari dake rumfan sa Wanda ta rurubuta,Kuma da yawa yawa yake saya itadai mubeena yunkurin barin wajen tayi yasa hannu ya damko hannunta zaro Ido tayi ganin yanda idon mutane ya dawo kansu abinka da cikin kasuwa tsoro ne ya kamata tahau rokon sa da Allah bai sakar Mata hannun ba Saida tamar alkawarin bazata tafi ba.
Gyada Masa Kai tayi ta fizge hannunta tare da jingina da kantin sayayya tana tsinewa Nabeel a ranta daya hadata da wannan fitina,sayayya yayi sosai sannan ya kalleta hade da cewa muje Koh binsa tayi a baya har wajen Mai kifi kusan guda shida manya manya na dari biyar biyar ya saya musu,tafiya suke bayan sun fito a kasuwar babu Mai magana har Suka iso unguwan nasu har kofar gidansu ya kaita Yana parking ta Mika Masa hannu hade da cewa"ban wayata Adewale"kin bata yayi sai bude motar da yayi ya sauka hade da bude boot Yana sauke laidodin cefenen juyawa kawai tayi ta nufi cikin gida batabi ta kansa ba dayake ta kwala Mata Kira akan ta tsaya ta dau cefenen amma Bata saurare Saba.
Bayan shiga gidan mubeena tsaye yake a kofar gidan nasu Sam ya kasa shiga haka kawai yaji baison shiga yafi 20 minutes a wajen ya hangi Nabeel ya fito matsallaci yana nufo gidan nasu tun daga nesa ya hangosa karasowa yayi cikin fara'a ya dake kafadar Ade hade da cewa"mutumina ya na ganka tsaye da laidodi baka shiga ba Kuma"
Kaga Nabeel mubeena na dauko daga makaranta muka tsaya a kasuwa tayi tsayya Wai kawai don na biya shine taki karban kayan,wani kallon tuhuma Nabeel ya Masa yace"kana nufin ka koma ka daukota kenan"?dan cijewa Ade yai gudun karya bada kansa yace"eh na koma na dauketa saboda wayarta data Bari a motar Yana maganar ya Mika ma Nabeel wayarta karba kawai Nabeel yayi sannan Bai gamsu da zancen ba amma dai baice kome ba ya karbi cefenen ya shiga gida sauke ajiyar zuciya yayi ya shiga motarsa yabar arean nasu.
Aje cefenen Nabeel yayi a gaban mubeena dake cin abinci a tsakar gida hade da d'osana Mata wayarta akan cinyarta baice kome ba ya shiga dakin sa,mikewa Inna tayi tana tambayar mubeena hade da bude laidan tace"ya haka Nabeel zaka kawo Abu bazaka Mana bayani ba saika aje ka tafi Kamar ka samu wahalallu washe baki tayi ganin kifi manya da dankali ga kayan Miya enough"ah ah ikon Allah Nabeel wannan tattakwashin fa na menene Koh dai laidan cefenen wani ka sato don nasan Kai tsoron Allah Bai wadace kaba"?
Lekowa yayi daga cikin dakin NASA fuska a daure yace"waini me Kika maida nine toh cefene dai ba nawa bane na mubeena ne sako aka ban na kawo Mata in Kuma bataso ki amsa kawai rabonki ne"juyawa Inna tayi ta kalli mubeena da kyau Jin abinda Nabeel yace tace"kee Yar nema waye Kika aika Koh ya bada sako a baki,Ni ban aike kowa ba,da mamaki Inna tace Nabeel kanaji Wai Bata aike kowa ba toh Kai waya baka"?fitowa yayi gabaki d'aya daga dakin nasa yace"Adewale ne yace sunje kasuwa shine tayi cefene ya biya itakuma taki amsa"
Mikewa kawai Inna tayi ta shiga daki tabar cefenen a wajen shima Nabeel keken sa ya hau ya Kama dinki bai sake magana ba tana gama cin abinci sallah tayi tadau cefenen tayi kitchen dashi ta Soma girki.
********************
5:26pm mota ce tayi parking a tsakar gidan sauka Yan makarantan sukayi duk a gajiya kowa na goye da school bag nasa a baya zulaihat ce a gaba Kamar zataci da Baki saboda fitsari daya cika Mata Mara Kuma batayi a makarantan ba Saida Suka shiga mota ta farajin sa sosai shigowa falon sukayi ita da muneera sukayi sashen su,shima Rahab nasu sashen ya nufa tura kofar yayi ya Shiga wanka yayi ya sanya kayan gida da Sauri ya fita a dakin kitchen ya shiga Suka kusa cin Karo da muneera d'auke da plate na abinci a hannunta matsa Masa tayi ya shiga kafun itama ta fita abinci ya zuba a plate ya dau drink Mai sanyi ya fita a dakin Zama yayi a babban falo Yana cin abincin sa,Saida ya gama tas kafun ya mike baidau kwanon bama ya tafi ya barsa a wajen.
Zaune Lahab yake gabaki d'aya ya tattara hankalin sa Akan TV dake aiki a dakin ball take kallo gabaki d'aya wasan ya tafi da imanin sa aka turo kofar dakin,d'ago kansa yayi ganin Rahab ne yasa sa maida Kan ga TV,Zama Lahab yayi a gefen sa Yana kallon sa a hankali yace"aikin kenan baka bawa kome muhimmaci sai ball wallahi Lahab gwara ka gyara rayuwar ka wannan bayi bane"wani kallo Lahab ya Masa sannan yace"Kai da Allah dakata nifa kana kallo na innan insha Allah abinci na na cikin kwallon kafa Kuma Kai da kanka ka San na iya"da mamaki Rahab yace shi kwallon kafan ne abinyi"?kwarai ma kuwa Kai kasan kudin da yan kwallon suke samu kuwa Kuma Ni Koh ba kudi yake kawowa ba nidai Ina da sha'awar Yi"?