Sashe 79
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba karamin bakin ciki ne ya kashe Jenifer ba,sai kusan 10 na safe aka had'a musu assembly abinda yayi mugun bawa mutane mamaki da Al'ajabi shine first position da Lahab ya d'auka a ajinsu sosai abin yayi ta saka jama'a a mamaki,sai Nnenna tazo na biyu wayyo Allah Ina wuta Jennifer ta jefata,daga Nan aka Shiga rarrabawa wa'inda suka dau position na daya zuwa na uku kyaututukan Lahab ya tashi da kyautar Award Wanda aka Mika Masa yayinda dalibai ke kashe sa da cameran wayansu,bayan an basa award na jajirtancen dan kwallo,don yafi kowa hazaka a makaranta in akace za'a buga ball da wasu school,aka had'a Masa da kyautar Keke sabuwa Mai kyau duk da yafi karfin Keke amma akace kyautar bajinta daban yake acikin sauran kyauta, Nnenna an bata kyautar laptop sabo,sauran ma aka babbasu nasu,Lahab a ranan murna Kam Baki har kunne,lokaci d'aya aka ringa post na hotonan su da sukayi da keken da aka basa,mikawa Nabeel yayi yace ya Kai Masa gidansu award in Kuma ya baiwa Rahab yakai Masa gida.
Tafe suke da Nnenna yau Koh abin Hawa Bai tare musu ba Suna tafiya Suna Hira kallon ta yayi yace"shikenan yanzun bazamuna haduba sai an dawo hutu"?tana Wasa da yatsan hannunta tace"eh man Inba haka ba toh a Ina Zan ganka"toh waike Baki zuwa Koh inane"ah ah bana zuwa daga gida sai makaranta Kuma kaga yanzun babu zancen makaranta Kuma sai zaman gida.
Gyada Kai yayi yace"Aiko gyara Miki ma da Baki yawon,bare yanzun kin samu laptop saikiyita using na abinki"gaskiya ne"shurune ya ratsa sakanin su ganin shurun yayi yawa Lahab yace"bayan weac namu wani school kike da burin shiga"?dan shuru tayi Kamar Mai nazari sai Kuma ta juya ta kallesa ta sake kauda fuska sannan tace"Ina son na karancin medicine sannan na Zama soja"waro Ido Lahab yayi sai Kuma ya Soma dariya har Yana dafe cikinsa
Kallon sa tayi ta had'a fuska tace"toh dariyan Kuma na menene kake min"dole na Miki dariya hajiya ke kince Zaki Zama Dr sannan soja a hakan"ya nunata a gatsine nifa tambayar ki nayi wani makaranta kikeson shiga after graduate kiwani cemin soja da Dr"ganin yanda ta had'a fuska bata basa amsa ba yasasa dan tsakaita dariyan yace"toh Yi hakuri yanzun dai fadamin menene dalilin ki nason Zama soja dama-dama Dr Zaki taimake Mata"?
"Zan Zama soja ne saboda Ina da sha'awar Zama security yanda zanna hukunci a dokance"harara ya Mata mata Ya tamke fuska yace"toh ke Kika Zama soja wazai aure ki a hakan"nima ai bance Ina son aure ba,a takaice ma Ni bazanyi aure bama"shuru yayi baice kome ba Amma fuskar nan babu fara'ar d'azun a hakan suka ringa tafiya harsaida sukazo daidai kwanar layin su Nnenna kafun ya tsaya saboda rokonsa da tayitayi akan ya koma Kar Yan gidan su su ganta da ita kwalin laptop nata ya Mika Mata daman Yana hannun sa kin amsa tayi tace"ka rikemin a gunka Inna tashi Zan karba"akan me Zan rike Miki Kuma Baki da hannune Koh Kuma gidanku babu wajen ajiya"?
Bata basa amsa ba ta cigaba da tafiyanta Bata saurare abinda yake cewa ba Wai zai bar Mata kwalin a wajen shima yayi tafiyarsa, baibar wajen ba Saida ya leka yaga ta shiga gida kafun yadau laptop in yayi gidan su dashi,daga isan sa gida yaga yanda Addayiya keta washe baki tana nan da nan da shi sai a lokacin ya tuna ashe fa yazo na daya yau babu kamarsa duk tarihin karatunsa report card nasa Bata da kyaun gani saboda rashin maida hankali ga karatu dakin zaman rubuta jarabawa, amma yau ya baiwa kowa mamaki,sai wani huhura hanci yake a dole yau babu kamarsa.
Abbu daya dawo yaji labarin abinda ya faru Nan Dadi ya kashesa tare dama su Lahab da Rahab Alkawarin muddin sukayi weac da neco nasu yayi kyau yamusu Alkawarin zai Basu damar zabar duk kasar da sukeso suje suyi karatu Nan Dadi ya Kama Rahab sabanin Lahab da jikinsa yayi sanyi yasan tabbas baida buri da ya wuce yaga Yana buga ball a kasar waje Amma bazaiso ace ya tafi karatu yabar abokin Saba yasan Adewale zasu iyya tafiya tare tunda iyayen sa nada kudi Nabeel da Nnenna sune yake jimamin rabuwa dasu a karon farko an kasafa Masa abinda bazai iya biya wa Nabeel ba don makarantan da suke ciki shida Ade suke had'a kudin hannun su su biya Masa school fees batare da Yan gidan su sun sani ba sai nasu nabeel kawai,daman ba zuwa makarantan suke ba tunda Suka biya Masa su kum ma daga gida ake biya musu ana asara basa zaman aji.
ganin yanda Abbu yaga rashin murna a fuskar lahab Kamar yanda yayi tsammani,hakan yasasa kasa hakuri Saida ya tambaya"Lahab Koh baka murna ne Koh akwai Inda kake son karatun ne"da Sauri Rahab yace"Abbu ya wuce akan ball ne kafa San shi inso samune yafison ya Kare a bautawa kwallo"mikewa tsaye Lahab yayi yacewa Abbu"insha Allah zanyi karatu Kuma Zan dage sosai ganin na cinye jarabawan"Yana karasa maganar ya bar wajen da Ido Suka bisa Suna mamakin Koh meke damun sa oho.
**********************
Nnenna na Shiga gida ta samu Jennifer zaune dasu mom tunda ta shigo zaginta suke batabi ta kansu ba daki ta shiga ta aje jakanta tare da d'aukar kiki dake tsakar dakin ganinta yasasa,rugawa yazo yahau jikinta ita Kuma ta daukesa ta rike a hannu,sai Kuma ta saukesa ta shiga bandaki,Jennifer ce ta shigo dakin don laptop da aka baiwa Nnenna a makaranta ya saya Mata a wuya shigowa dakin tayi ganin ba kowa ya sata sa hannu ta bude jakan Nnenna ta juye kayan jakan akan gado Allah yasa Nnenna bata ajiye wayarta a cikin takandu Yana aljuhun jakan shiya Hana Jennifer gani ball tayi da kiki ganin bataga laptop in ba don tayi niyar d'auke sa.
Fitowa Nnenna tayi sai Kuma ta tsaya tana kallon Jennifer da mamaki tace"mekike nema da Zaki shiga daki kina wargaza min Kaya"mtwsss Naga dai gida da dakin duk na ubana ne Ina da ikon shiga duk Inda nakeso"amsar da ta baiwa Nnenna kenan hakan yasa ta kin kula Jennifer tazo ta bude wardrobe nata tana maida kayan da Jennifer ta wurwurgar a kasa"keee Ina laptop in kin Isa ubana ya saki a makaranta Kuma ki samu kyauta kiri ke,ke kin Isa ki rike laptop ban rikeba?
Kala Nnenna Bata ce Mata ba ta gama tsayuwar ta ta bar dakin,har dare Nnenna na daki a kwance bayan ta kammala duk abubuwan da ya zame Mata jiki,wayar ta ne yayi Kara d'auka tayi ganin lahab ne tayi pick up ta Kara a kunnen ta sallama ya Mata ita Kuma tace Hello, murmushi kawai yayi yace"Wai harkin Fara bacci ne"?ah ah ban kwanta ba"ok ki hau online"toh tace tana katse wayar WhatsApp ta hau ya tutturo Mata hoton su na yau Suna ta Hira sai kusan 12 ya Mata sallama shima badon ya gaji ba sai don bacci datace Masa tana ji Yana yanke wayar ta gyara kwanciyarta sai bacci.
Kiki dake kwance mikewa yayi ya koma bakikkirin ga idon sa ya Kara zarowa sunyi jajer dasu,tafiya ya koma da kafa biyu na baya ya tashi Yana tafiya da kafarsa yana Isa kusa da window ya Manne da jikin glass na window take ya bace batt,misalin karfe 1 na dare aka bude kofar Nnenna a hankali shigowa akayi cikin tsanda aka nufi Kan gadon nata,hannu Wanda ya shigon yasa zai tabata cikin duhun dakin,da Sauri tayi wani irin zabura ta farka daga baccin da take tare da matsawa gefe hannun nasa ya sauka akan gadon.............................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*
Page 100
Kafa tasa ta hankade sa tare da mikewa da Sauri ta kunna wutan dakin ga mugun mamakin ta ba kowa bane illah Abraham cikin maye yasha ya bugu,faduwa yayi sai Kuma ya mike cikin maganan Yan iska yake cewa tazo kusa dashi ya take gudun sa sonta fa yake Yana Kara matsowa kusa da ita Yana layi sosai.
Nnenna sosai taji tsoro don tunda ta kamasa da peace shikenan taji Koh magana batason Yana hadasu,ganin yanda ya maso kusa da ita yasa tayi Baya da Sauri,hannu yasa ya fizgota da karfi ya maka akan gado tare da fadowa a kanta,wani irin juyi tayi ta wantsalar dashi a gefe ta tashi tsaye jikinta ne ya Soma bari bana Wasa ba karkar Kar haka Naman jikinta yake Bari hannu ta d'aga tana nuna sa dashi hankali tashe take cewa"Abraham fitamin a daki ka fita tun kafun na illataka"rigan jikinsa ya Kwabe ya Soma kokarin cire wando da mugun gudu ta nufi kofar amma kafun ta kiftashi yasa hannu yaja vest in jikinta da nufin jawota baya rigan ya barke take kirjinta rabi ya fito subhanallah aiko take hankalin Abraham ya Soma tashi itakam hannu tasa ta tare kirjin nata cikin wani irin Hali na bakin ciki.
da gudu ta nufi kofar Amma kafun ta Isa tuni ya Sha gabanta tare dasa hannu ya damke damtse hannunta Yana kokarin janta sai layi yake lokacin da ya d'aura hannun sa a jikinta a lokacin idanunta ya rufe tama manta waye a gaban ta bed lamp ta d'auka ta kwada Masa a Kai take kannan ya fashe tare da lamp in duka jinine ya fantsama Wanda tashin hankali yasa Abraham fasa wani irin giggitancen ihu Mai amsa amo duk Wanda yaji ihun Abraham a lokacin yasan Yana cikin wani irin zafi na radade faduwa yayi akasa ya Kama Kan yana shure-shure.
Su mom dake sama da gudu suka sauko Jin muryan gudan jinisu Yana ihu bilhakki da gaskiya sai Kuma ya soma gurnani Basu tashi ganin tashin hankali ba Saida suka jiyo sa a dakin Nnenna Kama kofar sukayi zasu bude amma kofar taki buduwa,ashe lokacin da ya shiga dakin ya maida kofar ya rufene ta ciki.
Tafe suke da Nnenna yau Koh abin Hawa Bai tare musu ba Suna tafiya Suna Hira kallon ta yayi yace"shikenan yanzun bazamuna haduba sai an dawo hutu"?tana Wasa da yatsan hannunta tace"eh man Inba haka ba toh a Ina Zan ganka"toh waike Baki zuwa Koh inane"ah ah bana zuwa daga gida sai makaranta Kuma kaga yanzun babu zancen makaranta Kuma sai zaman gida.
Gyada Kai yayi yace"Aiko gyara Miki ma da Baki yawon,bare yanzun kin samu laptop saikiyita using na abinki"gaskiya ne"shurune ya ratsa sakanin su ganin shurun yayi yawa Lahab yace"bayan weac namu wani school kike da burin shiga"?dan shuru tayi Kamar Mai nazari sai Kuma ta juya ta kallesa ta sake kauda fuska sannan tace"Ina son na karancin medicine sannan na Zama soja"waro Ido Lahab yayi sai Kuma ya Soma dariya har Yana dafe cikinsa
Kallon sa tayi ta had'a fuska tace"toh dariyan Kuma na menene kake min"dole na Miki dariya hajiya ke kince Zaki Zama Dr sannan soja a hakan"ya nunata a gatsine nifa tambayar ki nayi wani makaranta kikeson shiga after graduate kiwani cemin soja da Dr"ganin yanda ta had'a fuska bata basa amsa ba yasasa dan tsakaita dariyan yace"toh Yi hakuri yanzun dai fadamin menene dalilin ki nason Zama soja dama-dama Dr Zaki taimake Mata"?
"Zan Zama soja ne saboda Ina da sha'awar Zama security yanda zanna hukunci a dokance"harara ya Mata mata Ya tamke fuska yace"toh ke Kika Zama soja wazai aure ki a hakan"nima ai bance Ina son aure ba,a takaice ma Ni bazanyi aure bama"shuru yayi baice kome ba Amma fuskar nan babu fara'ar d'azun a hakan suka ringa tafiya harsaida sukazo daidai kwanar layin su Nnenna kafun ya tsaya saboda rokonsa da tayitayi akan ya koma Kar Yan gidan su su ganta da ita kwalin laptop nata ya Mika Mata daman Yana hannun sa kin amsa tayi tace"ka rikemin a gunka Inna tashi Zan karba"akan me Zan rike Miki Kuma Baki da hannune Koh Kuma gidanku babu wajen ajiya"?
Bata basa amsa ba ta cigaba da tafiyanta Bata saurare abinda yake cewa ba Wai zai bar Mata kwalin a wajen shima yayi tafiyarsa, baibar wajen ba Saida ya leka yaga ta shiga gida kafun yadau laptop in yayi gidan su dashi,daga isan sa gida yaga yanda Addayiya keta washe baki tana nan da nan da shi sai a lokacin ya tuna ashe fa yazo na daya yau babu kamarsa duk tarihin karatunsa report card nasa Bata da kyaun gani saboda rashin maida hankali ga karatu dakin zaman rubuta jarabawa, amma yau ya baiwa kowa mamaki,sai wani huhura hanci yake a dole yau babu kamarsa.
Abbu daya dawo yaji labarin abinda ya faru Nan Dadi ya kashesa tare dama su Lahab da Rahab Alkawarin muddin sukayi weac da neco nasu yayi kyau yamusu Alkawarin zai Basu damar zabar duk kasar da sukeso suje suyi karatu Nan Dadi ya Kama Rahab sabanin Lahab da jikinsa yayi sanyi yasan tabbas baida buri da ya wuce yaga Yana buga ball a kasar waje Amma bazaiso ace ya tafi karatu yabar abokin Saba yasan Adewale zasu iyya tafiya tare tunda iyayen sa nada kudi Nabeel da Nnenna sune yake jimamin rabuwa dasu a karon farko an kasafa Masa abinda bazai iya biya wa Nabeel ba don makarantan da suke ciki shida Ade suke had'a kudin hannun su su biya Masa school fees batare da Yan gidan su sun sani ba sai nasu nabeel kawai,daman ba zuwa makarantan suke ba tunda Suka biya Masa su kum ma daga gida ake biya musu ana asara basa zaman aji.
ganin yanda Abbu yaga rashin murna a fuskar lahab Kamar yanda yayi tsammani,hakan yasasa kasa hakuri Saida ya tambaya"Lahab Koh baka murna ne Koh akwai Inda kake son karatun ne"da Sauri Rahab yace"Abbu ya wuce akan ball ne kafa San shi inso samune yafison ya Kare a bautawa kwallo"mikewa tsaye Lahab yayi yacewa Abbu"insha Allah zanyi karatu Kuma Zan dage sosai ganin na cinye jarabawan"Yana karasa maganar ya bar wajen da Ido Suka bisa Suna mamakin Koh meke damun sa oho.
**********************
Nnenna na Shiga gida ta samu Jennifer zaune dasu mom tunda ta shigo zaginta suke batabi ta kansu ba daki ta shiga ta aje jakanta tare da d'aukar kiki dake tsakar dakin ganinta yasasa,rugawa yazo yahau jikinta ita Kuma ta daukesa ta rike a hannu,sai Kuma ta saukesa ta shiga bandaki,Jennifer ce ta shigo dakin don laptop da aka baiwa Nnenna a makaranta ya saya Mata a wuya shigowa dakin tayi ganin ba kowa ya sata sa hannu ta bude jakan Nnenna ta juye kayan jakan akan gado Allah yasa Nnenna bata ajiye wayarta a cikin takandu Yana aljuhun jakan shiya Hana Jennifer gani ball tayi da kiki ganin bataga laptop in ba don tayi niyar d'auke sa.
Fitowa Nnenna tayi sai Kuma ta tsaya tana kallon Jennifer da mamaki tace"mekike nema da Zaki shiga daki kina wargaza min Kaya"mtwsss Naga dai gida da dakin duk na ubana ne Ina da ikon shiga duk Inda nakeso"amsar da ta baiwa Nnenna kenan hakan yasa ta kin kula Jennifer tazo ta bude wardrobe nata tana maida kayan da Jennifer ta wurwurgar a kasa"keee Ina laptop in kin Isa ubana ya saki a makaranta Kuma ki samu kyauta kiri ke,ke kin Isa ki rike laptop ban rikeba?
Kala Nnenna Bata ce Mata ba ta gama tsayuwar ta ta bar dakin,har dare Nnenna na daki a kwance bayan ta kammala duk abubuwan da ya zame Mata jiki,wayar ta ne yayi Kara d'auka tayi ganin lahab ne tayi pick up ta Kara a kunnen ta sallama ya Mata ita Kuma tace Hello, murmushi kawai yayi yace"Wai harkin Fara bacci ne"?ah ah ban kwanta ba"ok ki hau online"toh tace tana katse wayar WhatsApp ta hau ya tutturo Mata hoton su na yau Suna ta Hira sai kusan 12 ya Mata sallama shima badon ya gaji ba sai don bacci datace Masa tana ji Yana yanke wayar ta gyara kwanciyarta sai bacci.
Kiki dake kwance mikewa yayi ya koma bakikkirin ga idon sa ya Kara zarowa sunyi jajer dasu,tafiya ya koma da kafa biyu na baya ya tashi Yana tafiya da kafarsa yana Isa kusa da window ya Manne da jikin glass na window take ya bace batt,misalin karfe 1 na dare aka bude kofar Nnenna a hankali shigowa akayi cikin tsanda aka nufi Kan gadon nata,hannu Wanda ya shigon yasa zai tabata cikin duhun dakin,da Sauri tayi wani irin zabura ta farka daga baccin da take tare da matsawa gefe hannun nasa ya sauka akan gadon.............................................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*
Page 100
Kafa tasa ta hankade sa tare da mikewa da Sauri ta kunna wutan dakin ga mugun mamakin ta ba kowa bane illah Abraham cikin maye yasha ya bugu,faduwa yayi sai Kuma ya mike cikin maganan Yan iska yake cewa tazo kusa dashi ya take gudun sa sonta fa yake Yana Kara matsowa kusa da ita Yana layi sosai.
Nnenna sosai taji tsoro don tunda ta kamasa da peace shikenan taji Koh magana batason Yana hadasu,ganin yanda ya maso kusa da ita yasa tayi Baya da Sauri,hannu yasa ya fizgota da karfi ya maka akan gado tare da fadowa a kanta,wani irin juyi tayi ta wantsalar dashi a gefe ta tashi tsaye jikinta ne ya Soma bari bana Wasa ba karkar Kar haka Naman jikinta yake Bari hannu ta d'aga tana nuna sa dashi hankali tashe take cewa"Abraham fitamin a daki ka fita tun kafun na illataka"rigan jikinsa ya Kwabe ya Soma kokarin cire wando da mugun gudu ta nufi kofar amma kafun ta kiftashi yasa hannu yaja vest in jikinta da nufin jawota baya rigan ya barke take kirjinta rabi ya fito subhanallah aiko take hankalin Abraham ya Soma tashi itakam hannu tasa ta tare kirjin nata cikin wani irin Hali na bakin ciki.
da gudu ta nufi kofar Amma kafun ta Isa tuni ya Sha gabanta tare dasa hannu ya damke damtse hannunta Yana kokarin janta sai layi yake lokacin da ya d'aura hannun sa a jikinta a lokacin idanunta ya rufe tama manta waye a gaban ta bed lamp ta d'auka ta kwada Masa a Kai take kannan ya fashe tare da lamp in duka jinine ya fantsama Wanda tashin hankali yasa Abraham fasa wani irin giggitancen ihu Mai amsa amo duk Wanda yaji ihun Abraham a lokacin yasan Yana cikin wani irin zafi na radade faduwa yayi akasa ya Kama Kan yana shure-shure.
Su mom dake sama da gudu suka sauko Jin muryan gudan jinisu Yana ihu bilhakki da gaskiya sai Kuma ya soma gurnani Basu tashi ganin tashin hankali ba Saida suka jiyo sa a dakin Nnenna Kama kofar sukayi zasu bude amma kofar taki buduwa,ashe lokacin da ya shiga dakin ya maida kofar ya rufene ta ciki.