Sashe 122
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Yau tun safe gidan Lahab ke cikin farin ciki ata dalilin bakin da zasuyi daga Libya,ba karamin shirya gidan Nnenna da nazeefa sukayi ba Lahab de na kwance a daki don kwata kwata yau da mutuwar jiki ya tashi shiyasa ya Shiga daki yayi kwanciyar sa sai yaran da mamar sune keta murna,wayar sane yayi ringing amma ya kasa d'auka turo kofar akayi Dr Deyana ce ta shigo dakin nasu kallon Lahab tayi sai Kuma ta girgiza Kai kawai,wayar tasa daya tsinke ta d'auka ganin miss call in waye yasa ta bin Kiran,sai Kuma ta matso kusa da mijin nata ta manna Masa a kunne amma tana Jin duk abinda na cikin wayar ke cewa.
Waro Ido tayi Jin muryan Ade na dariya Yana cewa sai dai fa suyi hakuri su mubeena a gidan sa Suka sauka yanzun haka ma Suna Kan dinning ita da Usman Suna cin abinci da yaran sh,"what wallahi basu Isa ba Suka sani tun safe Ina Kan kafata kana suzo suce Wai sun sauka a gidan sa"tace cikin Jin haushi dariya kawai Lahab yayi ya katse wayar da Sauri ta Mike bude wardrobe nata tayi ta dau hijab bata saurare tambayar ta da Lahab yake Ina zata ba ta fito falo kallon yaron nata tayi tace"Kai Rahab maza mike,kee nazeefa fito a dakin Nan kwalliyar ta Isa haka kizo ki dau Abdul-Rahim mu tafi gidan big uncle naku,sai Kuma ta dakata tana cewa Kai nazeefi d'au kulolin abincin Nan muje baza'a sani asara ba,shidai Lahab fitowa yayi Yana kallon abin mamaki Nnenna ta tasa kuloli da yaranta a gaba suka fita a falon gidan.........................
*ANAN NA KAWO KARSHEN LABARIN KUSKUREN DAYA YI A CIKI ALLAH KA YAFE MIN MASOYA INA MANA FATAN ALKHARI*
*Alhamdulilah Alhamdulilah Allah nagode maka daka nuna min Rana ta yau jumma'a 25/2/2022 Na kammala labarin ALKAWARIN MASOYA godiya Mai tarin yawa gareku Fan's na ALKAWARIN MASOYA nagode da kaunar da kuka nunamin ubangiji ya Kara bude Aunty's masu cewa har yanzun ba update me toh yau dai Zan kwanta sakayau Dani Babu tunanin update,duk da naso labarin yafi haka tsawa saidai Alhamdulilah hakan ma nagode wa Allah daya bani iko da basiran kammalawa lafiya Bissalam*
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
Waro Ido tayi Jin muryan Ade na dariya Yana cewa sai dai fa suyi hakuri su mubeena a gidan sa Suka sauka yanzun haka ma Suna Kan dinning ita da Usman Suna cin abinci da yaran sh,"what wallahi basu Isa ba Suka sani tun safe Ina Kan kafata kana suzo suce Wai sun sauka a gidan sa"tace cikin Jin haushi dariya kawai Lahab yayi ya katse wayar da Sauri ta Mike bude wardrobe nata tayi ta dau hijab bata saurare tambayar ta da Lahab yake Ina zata ba ta fito falo kallon yaron nata tayi tace"Kai Rahab maza mike,kee nazeefa fito a dakin Nan kwalliyar ta Isa haka kizo ki dau Abdul-Rahim mu tafi gidan big uncle naku,sai Kuma ta dakata tana cewa Kai nazeefi d'au kulolin abincin Nan muje baza'a sani asara ba,shidai Lahab fitowa yayi Yana kallon abin mamaki Nnenna ta tasa kuloli da yaranta a gaba suka fita a falon gidan.........................
*ANAN NA KAWO KARSHEN LABARIN KUSKUREN DAYA YI A CIKI ALLAH KA YAFE MIN MASOYA INA MANA FATAN ALKHARI*
*Alhamdulilah Alhamdulilah Allah nagode maka daka nuna min Rana ta yau jumma'a 25/2/2022 Na kammala labarin ALKAWARIN MASOYA godiya Mai tarin yawa gareku Fan's na ALKAWARIN MASOYA nagode da kaunar da kuka nunamin ubangiji ya Kara bude Aunty's masu cewa har yanzun ba update me toh yau dai Zan kwanta sakayau Dani Babu tunanin update,duk da naso labarin yafi haka tsawa saidai Alhamdulilah hakan ma nagode wa Allah daya bani iko da basiran kammalawa lafiya Bissalam*
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀