Sashe 60
Alkawarin Masoya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*****************
Adewale na tsakiyar falo da papansa sai jaraba yake zubawa akan rashin zuwa makarantan da Ade yake"Wai papa mekake so nayi ne ba dai an koreni a makarantan ban menene Kuma zai kaini"? papa yace mezai kaika kake tambaya na ai in mukaje na Basu hakuri albarkaci na za'a Mai dakai amma dayake Kai Wawa ne kafison kayita yawo a gari kana galantoyi kaida abokan shashancin ka"ringing in wayar Ade shiya dakatar da papa ganin Mai Kiran yasa Ade picking ya Kara a kunnen sa Yana sauraron abinda Nabeel ke cewa Kamar haka,"pls Ade nace kana gudane so nake ka aramin machine naka wallahi Auntina ce tayi late gashi Suna da exam Nan da 40 minutes"ba kome Bara na fitoh wait for me Ina zuwa yanzun Nan Yana karasa maganar ya katse Kiran tare da kallon papa yace"nifa gaskiya papa na gaji gani nayi mu yanzun sss 3 ne Kuma Muna second term no need na dame kaina da karatu Koh zuwa makaranta Koh naje Koh Kar naje duk daya ce revision ake fa Kuma Koh ban samu Avr ba ban damu ba tunda bazai hanani registration na weac ba,Yana maganar Yana tafiya Harya bude kofa ya fita binsa a baya papa yayi Yana zagin sa Ade bai wani tanka masa ba ya shiga garejin gidan su key machine dake aljuhun sa ya zaro ya tsokawa machine in zai tayar papa daya iso wajen hannu yasa ya zaro key machine in tare da juyawa ya koma cikin gidan,da Ido kawai Ade ya bisa sai Kuma ya dake banban machine in da karfe ya sauka akai bude gate yayi ya fita da kafa Yana Kara duba time ganin kusan 6 minutes da Kiran sa da Nabeel yayi ya shige gidan su David ya shiga da Sauri ya nufi flat nasu Allah ya Sosa sun fito kenan zasu fita sai gashinan alfarman machine na kanin David ya nema ya basa aro amma bai samu ba saboda zashi makaranta dashi sai mota da David ya basa,karba Ade yayi duk da Suna koyan mota da Lahab Kuma sun Kai kusan shekara amma bai taba Hawa ya fitoh cikin gari ba,amsar key yayi ya bude motar ya shiga tare da kunnata yayi reverse yaja zuwa bakin gate Mai gadi ya bude Masa ya fita,tafiya yake Yana duba time ga kirjinsa dake bugawa na rashin Sabon tuki da yake yanzun Yana taka tsamtsam gudun karyayi kuskure,gangarawa kwaltan su Nabeel yayi tun daga nesa ya hangosu Suna takowa da kafa har round about nasu.
Parking yayi a gaban su gabaki dayan su Suka ja baya tare da basa hanya Suna kaucewa zasu wuce sake Shan gabansu yayi Wanda hakan ya fusata Nabeel har ya Soma dura zagi akan Mai motar nason kadesu,sauke glass Ade yayi yace"toh sarkin masifa washe baki Nabeel yayi yace"durun wa Kaine mutumina irin wannan harka haka wannan motar fa"Kai shigo da Allah time na tafiya,da Sauri Nabeel ya bude gaban motar yana kallon mubeena dake hade da fuska tunda ya Kira Ade take wani ciccin magani ita a dole bai Mata daidai ba yace"Aunty kizo ki shiga ya kaiki lokaci na wucewa Ni Kam Zan wuce gidan su Nadiya na Kai Mata dinkin nata.
ranta badon yaso ba ta shiga gaban motan tana hararan kanin nata,shikam Nabeel ya maida murfin ya rufe Bai damu ba Ade Kam sai wani murmushi yake yau zasu kasance tare da juna Kuma a kadaice matsawa baya Nabeel yayi Yana musu a sauka lafiya har Suka bacewa ganin sa shima tsallaka titin yayi ya nufi gidan su Nadiya customern sa.
Adewale tuki yake amma gabaki d'aya hankalin sa na kanta wankan ta gabaki d'aya ya tafi dashi duk da ba walwala a fuskar ta amma ba laifi tafito ras da ita dan gyaran murya yayi ya juya ya kalleta kadan,juyawa tayi ta kallesa amma batace kome ba ganin har lokacin kallon ta yake maida kanta kan titi tayi sai Kuma ta zare Ido jikinta na rawa tasoma Kiran innalilahi wa'inna'ilahu raji'un da Sauri tayi super ta rungumesa tare da rumtsa idanunta jikinta na mugun b'ari...........................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 75&76
Wani irin Jan birki Ade yayi Wanda har Saida Kan mubeena dake Kan kirjinsa ya koma gaba ya bugu kara ta sake da karfi bawai na zafin buguwar bane ah ah na tsoro ne,sauke ajiyar zuciya yayi ganin Allah ya takaita abin saura kadan ya buge motar dake gabansa,bude Ido tayi ganin babu abinda ya faru yasa ta sauka a jikinsa cikin bacin Rai tace"Wai menene haka wannan ai hauka ne in kasan baka iya driving ba ya zaka d'auke Ni a mota ka nemi kashe Ni a banza,kala baice Mata ba bai Kuma tada motar ba bai Kuma fasa kallon ta ba a fusace tasa hannu zata bude motar amma ta ji a rufe gim da Lock,juyawa tayi ta kallesa suka had'a Ido ta cilla Masa harara cikin Jin haushi tace"malam ka bude min Mota na sauka nayi late,bai saurare taba yayi ma motar key,fusata tayi ta Soma Masa ihu ya sauke ta Koh kulata baiyi ba sai zuba gudu da yake a kwalta bini bini Yana kallon agogon dake d'aure a tsintsiyar hannun sa,saura minutes 6 a shiga jarabawa Kuma daidai lokacin suka iso gate na makarantan itama Karan kanta mubeena hankalinta a tashe yake"ta Ina ne department naku,nuna Masa tayi da mugun gudu ya kwasa Wanda Saida yaja hankalin dalibai dake geftawa, parking yayi a gaban block nasu mubeena saban Sauri bude motar tayi ta ruga da gudu tayi cikin hall na exam nasu hango lecture dake tawowa zai shiga,tana sa kanta a hall in taga Rukayya tsaye hankalinta tashe da waya Kare a kunnen ta ganin mubeena yasa ta saurin nufota tana cewa"mubeena lafiya kinsan halin malamin Nan baida mutunci sannan Kika buga late gashi saura minutes 2 fa a fara,Koh rufe Baki batayi ba malamin ya shigo hakan ya sata hakuri da Sauri ta nufe kujeran da ta Kama musu ita da mubeena,kauda fuska mubeena tayi ta zauna a wani kujera daban ba tare da tabi ta kanta ba sai kokarin boye bacin ranta take Bata son bayyanawa.
Ade da Ido kawai ya bita ganin yanda take gudu cikin tashin hankali dariya kawai yayi sai Yana shafa kansa sai Kuma idanunsa suka sauka Akan wayarta daya Fadi lokacin da Suka kusa accident tashin hankali Bai Bari ta d'auka ba dukawa yayi yadau wayar Yana jujjuyawa sabuwa ce Kiran hot 6 kunna wayar yayi ganin akwai Lock yasa sa jan tsaka ya aje wayar tare dajan motar yabar school in.
*****************
Tun da sassafe Nnenna ta Soma share share don peace ta dawo ta karbi aikin kitchen share tsakar gida take hankalinta ba'a kwance ba ga idanunta da Suka kukkun bura jiya Koh isheshen bacci bata samu ba na rashin Kiki abin ya mugun d'aga Mata hankali sosai sabo, da kule harna tsawon shekaru ace yau an waye gari baka gansa ba dole zakaji ba dadi kwashe sharan tasoma tana zubawa a basket dake gindin bishiyar goiba tacan bayan zaro Ido tayi ganin Kiki a cikin shara yayi lame lame dashi gashin jikinsa duk ya yamutse ya yarda kai Kamar macece hannu tasa ba kyama ta dagosa hawaye na zuba a idanunta Koh ba afada ba daga gani ruwan da akai shekaran jiya akan sa ya Kare kenan? da Sauri ta nufi cikin gidan dashi Allah ya sota ba kowa a falo da gudu ta Shiga dakinta.
Maida kofar bayin tayi ta rufe ruwan zafi ta had'a a bucket ta Soma wanke kiki Kamar mutum harda soap tass ta wanke gashin jikinsa tadau towel nata ta lullabesa da gudu ta fito a toilet in ta ajesa akan gadon fita tayi a d'akin da Sauri har Suka kusa cin Karo da peace dake kokarin fita a kitchen ita Kuma tana kokarin shiga matsa Mata peace tayi cikin Jin haushin ta ita Kam Nnenna batabi ta kanta ba ta shiga kitchen in fridge ta bude ta dauko milk ta fita,zubawa Kiki tayi a ciki plate na abincin sa data aje a daki tana zuba Masa abinci kullum wanke plate in tayi ta tsiyaye madaran da Sauri tahau Kan gadon ta dauko sa tura Masa plate in tayi a saitin bakin sa amma dib kakeji kiki ya kasa latsar madaran,bude Masa Baki tayi ta dau Goran ta kafa Masa a Baki daker da tsuden goshi yasha kadan rufe Goran tayi da Sauri ta shiga ban dakin shashaf tayi wanka tazo ta zura uniform nata jakan makaranta ta d'auka ta cicibi kiki dake cikin towel har lokacin Kuma ita Bata cire Masa ba ta nufi barin gidan, Abraham dake kokarin shigowa ne a gate ya tsaya Yana kallonta da mamaki yace"ba Dad yace zai dauko Miki driver ba ki daina fita ke kadai"brother cat nawa ba lafiya so nake nakaisa clinic a dubasa"uhmm kawai yace ya bude Mata kofar motar tare da Bata izinin Shiga ba musu ta shiga ya data motar Suna barin layin su waya ya d'auka ya Kira Dad ya sanar dashi yadau Nnenna zai Kaita makaranta,Suna gama wayar ya tambaye ta"Hope de da Kika tashi fita clinic in dabbobin kinsan a Ina yake Koh"?girgiza Masa Kai tayi amma Batayi magana ba shima baice kome ba ya cigaba da tukin cikin kankanin lokaci yayi parking a gaban wani shago Kamar chemist,sauka sukayi dukan su Suka nufi cikin shagon glass in kofar ya bude Suka shiga.
Adewale na tsakiyar falo da papansa sai jaraba yake zubawa akan rashin zuwa makarantan da Ade yake"Wai papa mekake so nayi ne ba dai an koreni a makarantan ban menene Kuma zai kaini"? papa yace mezai kaika kake tambaya na ai in mukaje na Basu hakuri albarkaci na za'a Mai dakai amma dayake Kai Wawa ne kafison kayita yawo a gari kana galantoyi kaida abokan shashancin ka"ringing in wayar Ade shiya dakatar da papa ganin Mai Kiran yasa Ade picking ya Kara a kunnen sa Yana sauraron abinda Nabeel ke cewa Kamar haka,"pls Ade nace kana gudane so nake ka aramin machine naka wallahi Auntina ce tayi late gashi Suna da exam Nan da 40 minutes"ba kome Bara na fitoh wait for me Ina zuwa yanzun Nan Yana karasa maganar ya katse Kiran tare da kallon papa yace"nifa gaskiya papa na gaji gani nayi mu yanzun sss 3 ne Kuma Muna second term no need na dame kaina da karatu Koh zuwa makaranta Koh naje Koh Kar naje duk daya ce revision ake fa Kuma Koh ban samu Avr ba ban damu ba tunda bazai hanani registration na weac ba,Yana maganar Yana tafiya Harya bude kofa ya fita binsa a baya papa yayi Yana zagin sa Ade bai wani tanka masa ba ya shiga garejin gidan su key machine dake aljuhun sa ya zaro ya tsokawa machine in zai tayar papa daya iso wajen hannu yasa ya zaro key machine in tare da juyawa ya koma cikin gidan,da Ido kawai Ade ya bisa sai Kuma ya dake banban machine in da karfe ya sauka akai bude gate yayi ya fita da kafa Yana Kara duba time ganin kusan 6 minutes da Kiran sa da Nabeel yayi ya shige gidan su David ya shiga da Sauri ya nufi flat nasu Allah ya Sosa sun fito kenan zasu fita sai gashinan alfarman machine na kanin David ya nema ya basa aro amma bai samu ba saboda zashi makaranta dashi sai mota da David ya basa,karba Ade yayi duk da Suna koyan mota da Lahab Kuma sun Kai kusan shekara amma bai taba Hawa ya fitoh cikin gari ba,amsar key yayi ya bude motar ya shiga tare da kunnata yayi reverse yaja zuwa bakin gate Mai gadi ya bude Masa ya fita,tafiya yake Yana duba time ga kirjinsa dake bugawa na rashin Sabon tuki da yake yanzun Yana taka tsamtsam gudun karyayi kuskure,gangarawa kwaltan su Nabeel yayi tun daga nesa ya hangosu Suna takowa da kafa har round about nasu.
Parking yayi a gaban su gabaki dayan su Suka ja baya tare da basa hanya Suna kaucewa zasu wuce sake Shan gabansu yayi Wanda hakan ya fusata Nabeel har ya Soma dura zagi akan Mai motar nason kadesu,sauke glass Ade yayi yace"toh sarkin masifa washe baki Nabeel yayi yace"durun wa Kaine mutumina irin wannan harka haka wannan motar fa"Kai shigo da Allah time na tafiya,da Sauri Nabeel ya bude gaban motar yana kallon mubeena dake hade da fuska tunda ya Kira Ade take wani ciccin magani ita a dole bai Mata daidai ba yace"Aunty kizo ki shiga ya kaiki lokaci na wucewa Ni Kam Zan wuce gidan su Nadiya na Kai Mata dinkin nata.
ranta badon yaso ba ta shiga gaban motan tana hararan kanin nata,shikam Nabeel ya maida murfin ya rufe Bai damu ba Ade Kam sai wani murmushi yake yau zasu kasance tare da juna Kuma a kadaice matsawa baya Nabeel yayi Yana musu a sauka lafiya har Suka bacewa ganin sa shima tsallaka titin yayi ya nufi gidan su Nadiya customern sa.
Adewale tuki yake amma gabaki d'aya hankalin sa na kanta wankan ta gabaki d'aya ya tafi dashi duk da ba walwala a fuskar ta amma ba laifi tafito ras da ita dan gyaran murya yayi ya juya ya kalleta kadan,juyawa tayi ta kallesa amma batace kome ba ganin har lokacin kallon ta yake maida kanta kan titi tayi sai Kuma ta zare Ido jikinta na rawa tasoma Kiran innalilahi wa'inna'ilahu raji'un da Sauri tayi super ta rungumesa tare da rumtsa idanunta jikinta na mugun b'ari...........................
🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀
*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*
Page 75&76
Wani irin Jan birki Ade yayi Wanda har Saida Kan mubeena dake Kan kirjinsa ya koma gaba ya bugu kara ta sake da karfi bawai na zafin buguwar bane ah ah na tsoro ne,sauke ajiyar zuciya yayi ganin Allah ya takaita abin saura kadan ya buge motar dake gabansa,bude Ido tayi ganin babu abinda ya faru yasa ta sauka a jikinsa cikin bacin Rai tace"Wai menene haka wannan ai hauka ne in kasan baka iya driving ba ya zaka d'auke Ni a mota ka nemi kashe Ni a banza,kala baice Mata ba bai Kuma tada motar ba bai Kuma fasa kallon ta ba a fusace tasa hannu zata bude motar amma ta ji a rufe gim da Lock,juyawa tayi ta kallesa suka had'a Ido ta cilla Masa harara cikin Jin haushi tace"malam ka bude min Mota na sauka nayi late,bai saurare taba yayi ma motar key,fusata tayi ta Soma Masa ihu ya sauke ta Koh kulata baiyi ba sai zuba gudu da yake a kwalta bini bini Yana kallon agogon dake d'aure a tsintsiyar hannun sa,saura minutes 6 a shiga jarabawa Kuma daidai lokacin suka iso gate na makarantan itama Karan kanta mubeena hankalinta a tashe yake"ta Ina ne department naku,nuna Masa tayi da mugun gudu ya kwasa Wanda Saida yaja hankalin dalibai dake geftawa, parking yayi a gaban block nasu mubeena saban Sauri bude motar tayi ta ruga da gudu tayi cikin hall na exam nasu hango lecture dake tawowa zai shiga,tana sa kanta a hall in taga Rukayya tsaye hankalinta tashe da waya Kare a kunnen ta ganin mubeena yasa ta saurin nufota tana cewa"mubeena lafiya kinsan halin malamin Nan baida mutunci sannan Kika buga late gashi saura minutes 2 fa a fara,Koh rufe Baki batayi ba malamin ya shigo hakan ya sata hakuri da Sauri ta nufe kujeran da ta Kama musu ita da mubeena,kauda fuska mubeena tayi ta zauna a wani kujera daban ba tare da tabi ta kanta ba sai kokarin boye bacin ranta take Bata son bayyanawa.
Ade da Ido kawai ya bita ganin yanda take gudu cikin tashin hankali dariya kawai yayi sai Yana shafa kansa sai Kuma idanunsa suka sauka Akan wayarta daya Fadi lokacin da Suka kusa accident tashin hankali Bai Bari ta d'auka ba dukawa yayi yadau wayar Yana jujjuyawa sabuwa ce Kiran hot 6 kunna wayar yayi ganin akwai Lock yasa sa jan tsaka ya aje wayar tare dajan motar yabar school in.
*****************
Tun da sassafe Nnenna ta Soma share share don peace ta dawo ta karbi aikin kitchen share tsakar gida take hankalinta ba'a kwance ba ga idanunta da Suka kukkun bura jiya Koh isheshen bacci bata samu ba na rashin Kiki abin ya mugun d'aga Mata hankali sosai sabo, da kule harna tsawon shekaru ace yau an waye gari baka gansa ba dole zakaji ba dadi kwashe sharan tasoma tana zubawa a basket dake gindin bishiyar goiba tacan bayan zaro Ido tayi ganin Kiki a cikin shara yayi lame lame dashi gashin jikinsa duk ya yamutse ya yarda kai Kamar macece hannu tasa ba kyama ta dagosa hawaye na zuba a idanunta Koh ba afada ba daga gani ruwan da akai shekaran jiya akan sa ya Kare kenan? da Sauri ta nufi cikin gidan dashi Allah ya sota ba kowa a falo da gudu ta Shiga dakinta.
Maida kofar bayin tayi ta rufe ruwan zafi ta had'a a bucket ta Soma wanke kiki Kamar mutum harda soap tass ta wanke gashin jikinsa tadau towel nata ta lullabesa da gudu ta fito a toilet in ta ajesa akan gadon fita tayi a d'akin da Sauri har Suka kusa cin Karo da peace dake kokarin fita a kitchen ita Kuma tana kokarin shiga matsa Mata peace tayi cikin Jin haushin ta ita Kam Nnenna batabi ta kanta ba ta shiga kitchen in fridge ta bude ta dauko milk ta fita,zubawa Kiki tayi a ciki plate na abincin sa data aje a daki tana zuba Masa abinci kullum wanke plate in tayi ta tsiyaye madaran da Sauri tahau Kan gadon ta dauko sa tura Masa plate in tayi a saitin bakin sa amma dib kakeji kiki ya kasa latsar madaran,bude Masa Baki tayi ta dau Goran ta kafa Masa a Baki daker da tsuden goshi yasha kadan rufe Goran tayi da Sauri ta shiga ban dakin shashaf tayi wanka tazo ta zura uniform nata jakan makaranta ta d'auka ta cicibi kiki dake cikin towel har lokacin Kuma ita Bata cire Masa ba ta nufi barin gidan, Abraham dake kokarin shigowa ne a gate ya tsaya Yana kallonta da mamaki yace"ba Dad yace zai dauko Miki driver ba ki daina fita ke kadai"brother cat nawa ba lafiya so nake nakaisa clinic a dubasa"uhmm kawai yace ya bude Mata kofar motar tare da Bata izinin Shiga ba musu ta shiga ya data motar Suna barin layin su waya ya d'auka ya Kira Dad ya sanar dashi yadau Nnenna zai Kaita makaranta,Suna gama wayar ya tambaye ta"Hope de da Kika tashi fita clinic in dabbobin kinsan a Ina yake Koh"?girgiza Masa Kai tayi amma Batayi magana ba shima baice kome ba ya cigaba da tukin cikin kankanin lokaci yayi parking a gaban wani shago Kamar chemist,sauka sukayi dukan su Suka nufi cikin shagon glass in kofar ya bude Suka shiga.