← Book details Manar Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 130 OF 184

Sashe 130

Manar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Mama tayi wani dariya tace "kai amma Afiyah ban san haka kike da hangen nesa ba,kin yi min dai² wallahi,hakan ma wani k'arin sharri ne da zaisa ta jin tsoron zama da shi,yanda take nan kamar a hure ai baza ta iya jurewa yayi ta having d'inta ba" Afiyah tace "nima abunda na gani kenan,tunda na kasa jurarsa,nawa yarinyar take da za ta iya d'aukarsa ita?" (Ni dai nayi dariya nace ba'a nan take ba.. an dannewa bodari kai.) Sun jima sosai suna magana kafin Mama ta tambayi Afiyah "yanzu suna ina?" Afiyah ta tab'e baki tace "suna bedroom d'insa,maybe ma yana can yana hak'arta,kin san ba hak'uri ne da shi ba,na dai jisu shiru" Mama tayi wani murmushi tace "maza kije ki jiyo abunda suke yi,ai zama bai ganki ba,sai ki shige d'aki ki barta da shi ba tare da kina sa musu ido ba?" Afiyah tayi murmushin mugunta tace "tou" ta fito a hankali ta kulle bedroom d'inta,dai² bedroom d'in Waleed ta tsaya jikin k'ofa ta d'an saka kunnenta jikin k'ofar,tun daga nan take jin moan d'insu,ta fara d'an dariya a ciki² dan ta san basu fara main course ba appetizer suke yi,tana jin dad'in ta d'anawa Manar tarkon da zaisa ta bar mata gidan ba tare da ta shirya ba,can ta matsa ta sanar da Mama abunda suke yi,Mama tace "yawwa! Allah sa ya farke shegiyar muga uban da za ta sake bashi ya ci,shegiyar yarinya mai siffar aljanu" zagi ta uwa da uba Mama suka zage Manar,baiwar Allah ita kam bata san ma suna yi ba tana can tana farantama d'anta,sanda Waleed ya fara having d'inta surutunsu ya ja hankalin Afiyah ta d'an matsa gurin k'ofar,dirty things da suke whispering ma junansu yasa jikinta fara rawa,kamar sun san tana gurin Manar ta saki wani kukan kissa tana cewa "i feel tiny in ur arms.. F**k me.. F**k me Master.." Waleed yace "u like that baby?" Tana gyad'a masa kai tace "yeah! I love being ur fuck slut" yanda suke maganganun kad'ai ya tabbatar mata ba a hayyacinsu suke ba,har wani kukan dad'i suke ma juna,Waleed yace "beg me baby.. beg me to f**k u girl" wani kuka Manar ta saki tace "pound me harder Master" sound d'in yanda yake having d'inta sai ka rantse ba jikin mutum yake wannan k'aran ba,Afiyah ta gwalalo idanu ta dafe k'irjinta tana fad'in "na shiga uku" lokaci d'aya ta sulale k'asa,wani kukan da taji Waleed yana yi yana fad'in "huuhhhh! I’m about to explode" yana fad'a da wani bare voice,sanda yayi wani ihu da all voice d'insa yace "aaarrrggghhh! I'm going to come.." Suka saki wani kukan dad'i tare,daga nan Afiyah taji sunyi shiru,can ta jiyo Manar tana dariya tana cewa "ooohhh! I’ve never been fucked like this before.." Waleed dake kwance gefenta suna kallon juna ya d'aga mata girorinsa yana murmushi yace "really?" Ta d'aga masa gira tana masa wani kallo,a hankali ta kai hannunta saman erected nipple d'insa tana twisting,ya kalleta da sauri yana jan bakinsa kamar ya ci yaji,ta wani shanye idanunta a hankali ganin yanda yake mimmik'ewa tace "u want to go again?" Da sauri ya kulle idanunsa yace "idan na samu me zai hana ni k'arawa?" D'an dariya tayi tace "okay!" Yace "what?" Haurawa jikinsa tayi ta kwanta ta sak'ala hannunta saman wuyansa tana masa wani kallo tace "i want to feel u shoot ur load in my mouth" ya dunga kallonta da idanuwansa da suka fara birkicewa ya d'aga mata girorinsa yace "blow job za ki bani kenan?" Tace "yeah! I promised to give u the wettest one ai ko ka manta?" Yayi wani mik'a yana kissing d'inta yace "yeah! I love u girl" daga nan wasan ya sake canjawa. Afiyah dai tunda ta sulale k'asan gurin hawaye suke zubo mata,ta yi haka dan ta cutar da Manar,sai ga shi muguntarta yana nemawa komawa kanta,da rarrafe sanda take jin kukan Waleed da surutunsa ta bar gurin ta shige d'akinta,ta kira Mama tana kuka tace "wallahi mutuwa zanyi" Mama cikin tashin hankali tace "me ya faru?" Afiyah tace "kinji yanda yake cinta suna ihu,sai kace ba jikin mutum yakewa wannan cin ba,itama tsinanniyar yarinyar,irinsa ce jarababbiya mayyar maza,tun d'azu yake cinta har yanzu,kusan 2 hours suke abu d'aya,ni dai na shiga uku,wallahi zan had'iye zuciya na mutu idan basu rabu ba" hankalin Mama a tashe tace "I'm coming to ur house yanzun kada ki damu" Afiyah dai bata iya amsawa ba ta kashe wayar tana gunjin kuka. Sanda Mama tazo gidan gaba d'aya a birkice ta samu Afiyah ta fita kammaninta sai kuka take,Mama ta kamo hannunta tace "let's go" Afiyah tace "ina za muje?" Mama tace ta so muje ke dai,neman mafita za muje" suka fita daga gidan ba tare da sanin Waleed ba,suna tafiya a hanya duk sun yi jigum² kowa da tunanin da take yi,Afiyah ta kasa hak'uri tace "wai ina muke shirin zuwa?" Mama tace "wani matsafi aka turo min kwatancen k'auyen da yake,mu yi sauri muje ance aikinsa kamar yankan wuk'a" Afiyah ta ci gaba da sharara gudu Mama na mata describing inda za su bi,har suka shiga wani k'auye wuraren Zaria,kafin su samu gefen hanya suyi parking,sai da suka yi tambaya aka nuna musu gidan da yake,sun d'an tarar da mutane a gurin,sanda suke jira jikin Afiyah har tsuma yake ta k'agu taga anzo kansu,sanda suka shiga gurinsa,tun bai d'ago kai ya kallesu ba yace "lale marhabun da Hjy Asama'u uwar gida a gidan Alh Ibrahim,tare da surukarta.." Duk wani nasabarsu da alak'arsu sai da ya zayyane musu,Afiyah ta dunga kallonsa kamar za ta koma da baya,suka samu guri suka zauna,mutumin ya d'ago yana kallon Afiyah yace "ya mai gidan naki da kishiryarki?" Afiyah ta d'auke kai ta kasa magana saboda wani k'uncin da ya ziyarci zuciyarta,yace "ai naga ciki ne ma da ita yanzu haka" zaro idanuwa Mama da Afiyah suka yi suna had'a baki gurin maimaita kalmar "ciki!?" Yace "Kuna mamaki ne? Tabbas ga ciki nan a jikinta muna gani,ki shirya tarbar jikokinki biyu da suke tafe" wani gumi yana k'aryowa Mama tace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. Yanzu malam babu yanda za'ayi da shegen cikin,duk da ba a kansa muka zo ba,amma idan da yanda za'ayi a taimaka mana a salwantar da shi please,wallahi ba na sonta a gidan d'a na kwata²" girgiza kai mutumin yayi yace "cire wannan cikin daga mahaifar mahaifiyarsa ba dai daga mu ba,duk wanda yace muku kuma zai iya ko ya cutar da ita kanta yarinyar ya yi muku k'arya,a tsaye take kan ibada,haka mahaifiyarta kullum cikin yi mata addu'ah take,al'amarin yarinyar yana da girma,sai dai kuma idan za ku gwada kissa irin naku na mata" tashin hankali kenan wanda ba'a sa masa rana,Mama dai ta shiga rud'ani gaba d'aya,ta rasa dalilin da yasa duk inda suka je sai ace musu bazai yiwu ba,ita dai yarinyar nan ko aljanace sai haka,to wai me yarinyar ta fisu ne da ko wane boka zai ce ba zai iya aiki a kanta ba? At last Mama dai cewa tayi ita dai tunda abun ya zo da haka,duk wanda suke da hannu a auren a musu asirin da za suzo da kansu su raba auren,asa su dunga ganin Kamar Waleed yana cutar da Manar,sun jima sosai a k'auyen kafin ya basu k'ulle²n magani da layu suka taho suna y'an maganganunsu cike da farin cikin wannan lokacin kam sai sunyi nasara. A gefen su Waleed kuwa bayan fitar su Afiyah sanda suka yi wanka kafin suka kwanta,here bacci ya d'aukesu,ba su suka farka ba sai guraren maghreb,after sun yi sallah suka sakko k'asan,kitchen suka shiga suna hiransu da tsokanar juna a haka suka shirya dinner,after sun gama suka yi sallar isha,lokacin suna sauka k'asan aka bud'e k'ofa,Afiyah ta shigo afujajan duk ta jeme ta kod'e kamar ba ita ba,da kallo suka bita babu wanda ta yiwa magana ta wuce saman,ran Waleed ba k'aramin b'aci yayi ba,he thought tana cikin gidan duk shirun da yaji ashe ficewa tayi without ta iya fad'a masa,yayi k'wafa mai zafi sanda suke zama dining,Manar ta kalleshi da sauri tace "Master lafiya?" Lumshe idanuwansa yayi yace "nothing" a hankali tana kallonsa ta taso daga kujeran da take ta zauna kan thighs d'insa,ta kai hannu fuskarsa tana shafa beard d'insa da wani sanyayyan murya kamar tana masa rad'a tace "please Yayana ka cire ko wane irin damuwa a ranka,idan wani ciwon ya kamaka yanzun ka ga ni zanfi kowa shiga damuwa,ba zan so wani abu ya sameka ba,because u are the source of my happiness,i promise u idan muna tare bazan bari ka shiga damuwa ba ka ji?" Sake lumshe idanuwansa yayi a hankali ya d'an gyad'a kai,tace "just chill ka d'an yi min murmushinka naga" d'an kawar da fuskarsa yayi tasa hannu ta juyosa tana kallon idanuwansa tace "pleaseee mana" da kyar ya bud'a baki yace "i can't Lilac,it's paining me na rasa yanda zanyi da Afiyah akan fita ba tare da ta sanar min ba,akan haka sai da na turata gidan su shi ne bata ji ba duk da an sa ni dole na dawo da ita" girgiza masa kai tayi tace "i know but irin wannan damuwan shi ne idan ya taru yake zama babban ciwo,please ka manta ka ji? Let me feed u sai muje d'aki okay!" 'Dan zuba mata idanunsa yayi yana kallonta,hakan yasa ta langab'ar da kai tace "should i?" Ya gyad'a mata a hankali,tayi murmushi a hankali ta sunkuya tayi sucking lips d'insa,saurin rik'eta yayi tana k'ok'arin zare bakinta ya hanata,ta d'an bud'a idanunta tana kallonsa,yanda tayi yasa shi sakinta yana dariya yace "matsoraciya.." Tayi dariya itama tace "tou ba kai ne ba naji ka rik'e min baki,daga ganin sarkin fawa kuma sai miya ta nemi yin zak'i" wani dariya yayi yace "really?" Tace "ehh" ya gyad'a kai yana mata wani kallo yace "bai yi zak'i ba tukuna sai na kamaki a d'aki" ta kyalkyale da dariya tana d'aukan spoon ta fara bashi abincin tana masa labari,k'ark'arin ya gyad'a mata kai ko yace "ehh" ko "a'a" shi kenan maganarsa har yace mata ya k'oshi,kafin ya karb'e spoon d'in yace "it's my turn" tayi murmushi tana shafa lips d'insa,yana kallonta cike da tsokana yace "nima cinyarki zan hau yanzun tunda haka kika min?" Bata san sanda ta kyalkyale
Chapter 130 · 0% Book details