Sashe 164
Duniyata Part 2 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Sake juya rubutaccen katin da yake hannunta tayi wanda akayi da zallar ruwan gold tana bin kowanne ado na jiki da kallo. Ko ba'a gaya mata ba ta sani gold ne zube a jikin katin daurin aure takarda maras daraja,ballantana zance yanata yawo anata yamadidin bikin a lungu da saqo na qasar nigeria,tsakanin maiduguri da kano kuwa dumin bikin ake ba'a cewa komai. Umar Farouq hamza kibiya zai auri fannah maisharif babaghana .
Sake buda katin tayi tana duba schedules din,duka a maiduguri ne za'a yi komai,shima abu qwaya biyu ne rakkin sai daurin aure rana ta uku,kamu da za'a hada da zaman ajo,sai bridal shower sai daurin aure,amma ita kanta tasan ace ma ba za'ayi ta'adin dukiya ba qarya ne.
"Ranar juma'a kenan fannah zata shigo ahalin hamza da ameenatu?" Ta furta ta daga kai tana duban wanda ke tsaye a kanta. Kai ya jinjina mata
"Tabbas" Ya bata tabbaci ta cikin baqaqen gilashinsa. Wani shu'umin murmushi ta aje tana ajiye katin.
"Na samu labarin kai tsaye zasu wuce da ita gidanta.....sai washegari da ameenatu zata gudanar musu da walima haka ne?". Kai ya sake gyada mata don bata tabbaci.
Wannan karon qaramar dariya ta saki.
"Hakan nima yayimin.....amma kuma dan jahannama.......bazan iya jiran washegarin ba......inaso ranar juma'ar ta zama rana mafi muni da qunci a wajensu.....inaso ranar ta juye musu daga farinciki zuwa baqinciki......inaso ta zame musu ranar tonon sililin baqincikinsu". Kai ya jinjina yanajin hannunsa yana masa qaiqayi.
"Baki da damuwa......zamu ajiye musu tarihin da zai zame musu abun lissafi da irga har qarshen kafuwar zuri'ar"
"Da kyau" Ta fadi tana cire sarqar gold din dake wuyanta. Sarqa me tsananin kyau tsada da daraja.
"A auna maka ka saida.....ko nawa ta kama kudin naka ne......bayan kudaden da zaku cajesu". Wata irin dariyar jin dadi ta qwace masa bayan ya karbi sarqar,ko a hannunsa kawai nauyinta ya isa ya bashi amsar kudade ne masu nauyi akan sarqar,baiyi wani mamaki ba ya juya ya fice yana jin dadin yadda zai rabauta da riba biyu.
_uhmmmmm,zamu gani,waye zai rabauta?,waye zai fadi?,waye zaiyi farinciki waye kuma zai shiga sasarin baqinciki?_
_Abinda ake gudu fa yana dab da faruwa.....abin boye fa yana dab da fitowa fili_
*_DUNIYATA LITTAFIN KUDI NE(PAID BOOK),KAI TSAYE KI TUNTUBI WANNAN NUMBER_*
08187255862
_Zafafabiyar_
137
137
Dakin amna ta tura ta shiga,komai yana kunne bata kashe ba,ita dinma tana saman abun sallah da hijabinta a jiki,alqur'aninta da wayarta duka na yashe a gefe. Komai anni ta tattara mata ta ajiye inda ya kamata,kafin ta qarasa inda take ta tsugunna tana tashinta a hankali.
A firgice ta tashi,saidai kuma ta farka tana fadin hasbunallahu wani'imal wakil(tana da tsananin tasiri,ko iya ita kadai kike riqe,indai abu ya sameki saidai tsananin qaddarar da take rubutacciya da bazata gogu ba).
Kama mata anni tayi suka sauke tare kafin nutsuwarta ta dawo jikinta.
"Tashi kisha wannan" Anni ta fadi tana jin tausayinta haka kawai yana tsarga mata. Maamah guba ce.....wata irin guba me illata jiki da zuciya.....guba me hadarin gaske wadda ya kamata ka tserewa gwargwadon tseren mutuwa........fuad wani irin ruhi ne me cike da tarin alkhairi.....tsananin kirki kyautatawa da kuma sanin ya kamata. Haduwar guba irin wannan da tsakakkakiya rai wani abune dake sanya rai da zuciya cikin kokwanto me tarin yawa.......maamah lu'ulu'u ce a cikin juji.....kuma tamkar ayar nan ce ta alqur'ani muraran da take fadin cewa "Allah yana fitar da rayayye daga matacce suna fitar da matacce daga rayayye . Saidai abu daya data sani......amna ba zata samu irin soyayyar data dace ba....mariya ba zata taba marabtar amna a matsayin suruka kuma mata ga yaronta ba.
Koma meye tayi accepting saboda girman fuad a gurinsu....yafi qarfin kowacce alfarma,hakanan ya cancanci kowacce alfarma a gurinta,ya kuma isa da amna ta kowacce fuska.
Rabi tasha ta sanyata shafe jikinta da rabin sannan ta jawo qofar tabar mata dakin bayan ta tabbatar ta sakeyin addu'o'i.
Sake buda katin tayi tana duba schedules din,duka a maiduguri ne za'a yi komai,shima abu qwaya biyu ne rakkin sai daurin aure rana ta uku,kamu da za'a hada da zaman ajo,sai bridal shower sai daurin aure,amma ita kanta tasan ace ma ba za'ayi ta'adin dukiya ba qarya ne.
"Ranar juma'a kenan fannah zata shigo ahalin hamza da ameenatu?" Ta furta ta daga kai tana duban wanda ke tsaye a kanta. Kai ya jinjina mata
"Tabbas" Ya bata tabbaci ta cikin baqaqen gilashinsa. Wani shu'umin murmushi ta aje tana ajiye katin.
"Na samu labarin kai tsaye zasu wuce da ita gidanta.....sai washegari da ameenatu zata gudanar musu da walima haka ne?". Kai ya sake gyada mata don bata tabbaci.
Wannan karon qaramar dariya ta saki.
"Hakan nima yayimin.....amma kuma dan jahannama.......bazan iya jiran washegarin ba......inaso ranar juma'ar ta zama rana mafi muni da qunci a wajensu.....inaso ranar ta juye musu daga farinciki zuwa baqinciki......inaso ta zame musu ranar tonon sililin baqincikinsu". Kai ya jinjina yanajin hannunsa yana masa qaiqayi.
"Baki da damuwa......zamu ajiye musu tarihin da zai zame musu abun lissafi da irga har qarshen kafuwar zuri'ar"
"Da kyau" Ta fadi tana cire sarqar gold din dake wuyanta. Sarqa me tsananin kyau tsada da daraja.
"A auna maka ka saida.....ko nawa ta kama kudin naka ne......bayan kudaden da zaku cajesu". Wata irin dariyar jin dadi ta qwace masa bayan ya karbi sarqar,ko a hannunsa kawai nauyinta ya isa ya bashi amsar kudade ne masu nauyi akan sarqar,baiyi wani mamaki ba ya juya ya fice yana jin dadin yadda zai rabauta da riba biyu.
_uhmmmmm,zamu gani,waye zai rabauta?,waye zai fadi?,waye zaiyi farinciki waye kuma zai shiga sasarin baqinciki?_
_Abinda ake gudu fa yana dab da faruwa.....abin boye fa yana dab da fitowa fili_
*_DUNIYATA LITTAFIN KUDI NE(PAID BOOK),KAI TSAYE KI TUNTUBI WANNAN NUMBER_*
08187255862
_Zafafabiyar_
137
137
Dakin amna ta tura ta shiga,komai yana kunne bata kashe ba,ita dinma tana saman abun sallah da hijabinta a jiki,alqur'aninta da wayarta duka na yashe a gefe. Komai anni ta tattara mata ta ajiye inda ya kamata,kafin ta qarasa inda take ta tsugunna tana tashinta a hankali.
A firgice ta tashi,saidai kuma ta farka tana fadin hasbunallahu wani'imal wakil(tana da tsananin tasiri,ko iya ita kadai kike riqe,indai abu ya sameki saidai tsananin qaddarar da take rubutacciya da bazata gogu ba).
Kama mata anni tayi suka sauke tare kafin nutsuwarta ta dawo jikinta.
"Tashi kisha wannan" Anni ta fadi tana jin tausayinta haka kawai yana tsarga mata. Maamah guba ce.....wata irin guba me illata jiki da zuciya.....guba me hadarin gaske wadda ya kamata ka tserewa gwargwadon tseren mutuwa........fuad wani irin ruhi ne me cike da tarin alkhairi.....tsananin kirki kyautatawa da kuma sanin ya kamata. Haduwar guba irin wannan da tsakakkakiya rai wani abune dake sanya rai da zuciya cikin kokwanto me tarin yawa.......maamah lu'ulu'u ce a cikin juji.....kuma tamkar ayar nan ce ta alqur'ani muraran da take fadin cewa "Allah yana fitar da rayayye daga matacce suna fitar da matacce daga rayayye . Saidai abu daya data sani......amna ba zata samu irin soyayyar data dace ba....mariya ba zata taba marabtar amna a matsayin suruka kuma mata ga yaronta ba.
Koma meye tayi accepting saboda girman fuad a gurinsu....yafi qarfin kowacce alfarma,hakanan ya cancanci kowacce alfarma a gurinta,ya kuma isa da amna ta kowacce fuska.
Rabi tasha ta sanyata shafe jikinta da rabin sannan ta jawo qofar tabar mata dakin bayan ta tabbatar ta sakeyin addu'o'i.