Sashe 90
Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amna ce ta fara fitowa akan motonta tana shirin hawa titi, oda yayi da k'arfi wacce tasa ba ita ba har wasu saida suka juya suka kalli wajen, tana ganin motar k'irar Honda bak'a wulik ta tsaya, sake juyowa tayi ta dawo kusa da motar ta kashe moton ta sauko ta zo daf dashi, sauke gilashi yayi ya k'ura mata dara dara idonshi ta cikin farin gilashinshi wanda ke zagaye da maroon d'in kala, saida ya shafa gemunshi kafin yace "Ina kankana?"
Nuna masa k'ofa tayi cikin taushin murya tace "Tana kan hanyar fitowa."
Mayar da idonshi yayi kan k'ofar yace "A motonta ta zo ita ma?"
A hankali ta girgiza mishi kai alamar a'a amma ba tace komai ba, dan ta tuna in sunyi fad'a da Hamna shi ke musu dukan tsiya ya musu sulhu, tana kuma tsoron ya tozartasu cikin mutane akan hanya shiyasa tayi shiru, shirun yayi kamar yanda tayi ba tare daya daina kallon k'ofar ba, ita ma kafe k'ofar tayi da ido har suga fitowar Hamna tare da k'awarta Farida, ba tare daya kalli Amna ba yace "Kirata."
Da sauri ta wuce dan cika umarninshi, gabanta tasha fuska a d'an had'e tace "Wai ki zo inji yah Ammar."
*Ammar*, wannan sunan da taji ne yasa gabanta zubewa ya fad'i, yayin da zuciyarta ta shiga harbawa da sauri kamar zata fasa k'irjinta ta fito, yake kiranta? Akan wane dalili kenan? Me zai mata kuma bayan duk abinda ya faru? Rashin sanin amsar yasa ta kalli Amna ita ma rai a b'ace tace "Ki ce masa ba zan zo ba."
Ita ma cikin hassala tace "Ba zaki zo ba fa kika ce? Yah Ammar fa nace miki yake kiranki."
A harzuk'e tace "Eh shi d'in, ubana ne da ba zan fad'a masa haka ba? Ke dai da kika ji zaki iya sai kije amma banda ni."
"Me kike nufi? Hamna karki fad'a min maganar banza mana daga yar k'aramar magana, ni d'in naji zan iya kuma zan tabbatar miki da haka, zan kuma juya na fad'a masa kince ba zaki zo ba, watak'ila shi ya zo da kanshi kinga sai ranki ya b'ace a banza."
Cikin rashin damuwa tace "Eh kije ki fad'a masa d'in, ya jima bai zo ya yanka ni ba."
Amna ta juyo da niyyar tafiya ta ga ya bud'e k'ofar ya zuro k'afa d'aya, cike da wani tako na isa da k'asaita kamar sarki ya fara takawa zuwa gabansu, tsayawa Amna tayi tana kallonshi gabanta na fad'uwa na abinda zai faru, haka ita kanta Hamna gabanta fad'uwa yake dan tasan k'aramin aikinshi ne ya mata akuyanci, yana k'arasowa fuskar nan kamar baisan sunan wani abu dariya ba, Amna ya kalla ya tara mata hannu yace "Makullin motonki?"
Hannu na rawa ta mik'a masa makullin a zuciyarta tana fad'in "Yau kuma wak'i'ar harda moton zata shafa."
Wannan k'awar ta Hamna ya bawa makullin moton ba tare daya kalli k'wayar idonta ba yace "Kije dashi, zata je ta d'auko."
Ita kanta Farida jiki na d'an rawa ta karb'a yayin da ta kasa kallon fuskarshi saboda kwarjinin daya mata da kuma tsoron al'amarin shi, Amna ya kuma kallo yace "Wuce mota mu tafi."
Kallonshi tayi ta kalli motar ta kuma kalli Hamna kafin ta wuce tana waiwayen bayanta, sai lokacin kad'ai ya sauke idonshi a fuskar Hamna, gani yayi ta mishi wani haske sai idonta da zaka gane tayi kuka, motsa labb'anshi yayi a hankali ta hanyar fad'in "Shiga mota kema."
Saida ta kalli idonshi cike da tsanarshi ta d'aga murya tace "Ba zan je ba nace, kai mugu ne, nasan me zaka min yanzu ma idan na bika."
Take ya lumshe idonshi tare da bud'e su akanta cikin wani irin yanayi da saida ta d'an tsorata, kallon Farida yayi wacce har yanzu ke tsaye bata tafi ba, yana kallonta taji gabanta ya fad'i da sauri ta kalli Hamna tace "Sai anjima besty."
Da kallo ya bita har ta hau moton ta tuk'a ta wuce, Hamna na ganin haka ta fara takawa da nufin tarar adaidaita, bata shirya ba taji ya finciko hannunta ta cikin hijabinta ya rik'e gam, janta ya fara yi ya nufi motar da ita da k'arfi, d'aya hannunta tasa tana son ta k'wak'ule hannunta amma ina, wata zuciyar ce tace mata "Da zaki iya k'watar kanki aida kin k'wata jiya, rik'on da yayi miki jiya shine yasa fa kila kasa katab'us harya cika k'udirinshi a kanki."
Yana zuwa ya wurgata cikin motar mazaunin baya sai Amna dake gaba, mayar da k'ofar yayi da k'arfi ya rufe kafin ya zauna mazauninshi yaja motar, rufe duka k'ofofin yayi ya fara sharara gudu, kamar mahaukaciya ta fara bubbuga k'ofar tana jijjigawa tana fad'in "Malam ka bud'e min ko, bana son tafiya tare da kai d'in, ko ana dole ne? Wallahi dana had'a hanya da kai gwara na had'a da shaid'an, nace ka bud'e min na fita can kuje duk inda zaku kai da ita bai dameni ba."
Ganin ko sauraronta baiyi ga Amna dake jin zafin kalaman da yer uwarta ke jifanshi dasu ita ma ta k'i kulata, sai ta fara saka k'afarta saitin kujerar da yake tana ta turoshi da k'arfin tsiya, duk da a zaune yake amma jijjigar da take masa tasa har saida sitiyari yayi k'ok'arin sub'uce masa, banza ya mata saida ya har dab'e kan titin filin jirgi wurin kamar jeji ya taka wani mahaukacin birki, har Amna dake zaune daidai saida tayo gaba kad'an ya rage kanta ya bugu a motar, da k'arfi ya bud'e murfinshi ya bud'e k'ofar da Hamna ke zaune tana ta hargagi ya bud'e mata, amma tana ganin ya tsaya ya fito tayi shiru ta kama bakinta, yana bud'ewa ya cakumota da hannu d'aya ya figota ta fito kamar kaza, mannata yayi a jikin motar ya matseta sosai cikin b'acin rai da d'aga murya yace "Ke mahaukaciyar ina ce? Ni ne zaki raina? Ni tsaranki ne? Saboda kawai abinda ya faru zaki nemi ki raina ni? To baki isa ba kinji na fad'a miki."
Wurgata ya sakeyi cikin motar yana fad'in "Banza kawai."
Yanda ya hankad'ata cikin motar taji zafi sosai daga k'asanta wanda har yanzu ke mata zugi, wata k'aramar k'ara ta saki amma bai kulata ba sai Amna data juya tana kallonta, kafin ta mata magana taji ya figi motar da wani sabon gudu ya d'auki hanya, Hamna kam da ke jin azaba sosai dan ko adaidaita data shigo cikin dubara tayi zaman, kasa zaune tayi da kyau sai d'ogala k'ugunta da take, tana d'an cije leb'e tana dafe cikinta.
Babu wanda ya sake magana a motar har suka ga ya d'auki doguwar hanyar madarounfa, sabo kuma dogon titin nan ya samu yana ta raraka ba ji ba gani da kuma gudun tsiya, Amna dai na son tayi magana amma tana jin tsoro, Hamna da abun duniya ya dameta ne cikin zubo da k'walla ba tare data kalleshi ba tace "Dan Allah ni ka sauke ni anan na koma gida ko a k'afa ne, bana jin dad'in zaman nan fa gaba d'aya."
Amna ce ta juyo ta kalleta tace "Baki da lafiya ne?"
Cike da tausayin kanta tana zubo da k'wallan tace "Bana da lafiya, kuma shima ya sani."
Wani irin fad'uwa gabanshi yayi da sauri ya kalleta ta madubi, amma sam bata kalleshi ba sai cije baki da yaga tana yi, k'ala baice ba ya ci gaba da tuk'inshi, suna haka Hamna tace "Nifa bawali nake ji."
Da k'arfi ya juyo ya kalleta lokaci d'aya kuma ya kalli gabanshi, ba alamar wasa ta sake cewa "Wallahi fitsari nake ji."
Saida tayi tafiyar minti biyu kafin ya samu wuri ya paka motar, aje jakarta tayi ta fito ta duba da kyau ta samu wuri, matsawa tayi nesa dasu zata tsugunna taji ya bud'e murfin motar ya fito, da sauri ta mik'e tana kallonshi cike da raini, gurin yaje yana dube dube kamar yana neman wani abu mai daraja daya rasa, fuska a had'e ya kalleta yace "Ki hak'ura da fitsarin nan ki koma mota."
Shek'ek'e ta kalleshi tace "Ban gane ba? A matse nake fa."
Tsawa ya daka mata yace "Nace ki koma ko? Ba zakiyi fitsarin a nan ba, ke ba dan ma baki san ciwon kanki ba har nan kinga gurin da zaki iya tsugunawa da abinda yafi komai mahimmanci a tare dake, baki tunanin abinda zai faru dake?"
Saida ta harareshi sama da k'asa taja tsaki ta wuce tana fad'in "To meya rage min yanzun? Ko ka manta jiya ka fatatakashi."
Ba wai abinda ta fad'a bane ya tsaya mishi a rai kamar tsakin data masa da harara, sai yaji ya gamsu da mace na iya raina namiji inhar ta ganshi tsirara, wata zuciyar tace mishi "Amma ai kai bata ganka ba, wacce idonta ke rufe tana kokawa da kai tana kuka, amma kuma duk da haka lokacin da taji baka da niyyar barinta ai ta bud'a ido ta kalli k'wayar idonka tace " *Dan Allah yah Ammar ya isa haka, na tuba ba zan sake maka rashin kunya ba, dan Allah ka k'yale ni haka na gaji, wallahi kamar zan mutu.*"
A hankali ya lumshe idonshi saboda a daidai lokacin ita ma ido ta rufe ruf hawaye na mata zarya a fuska, wata irin shashek'a ce take saukewa mai barazanar tafiya da numfashinta, gaba d'aya jikinta ya saki kamar wacce babu lakka a tare da ita, bud'e ido yayi ya ga dukansu shi suke kallo, cikin mutuwar jiki ya zo ya shiga suka ci gaba da tafiya. Izuwa yanzu kam dukansu sun fahimci wajen mahaifiyarsu ne zai kaisu, sai dai me zasuje yi haka zuwan bazata shine basu sani ba, cikin mintin da bai gaza talatin ba suka isa garin har k'ofar gidan, Amna ce ta fara fitowa ta nufi cikin gidan, Hamna ma fitowa tayi cikin tako da k'yar ta nufi cikin gidan inda ya bita da kallo, saida ya ga shigarsu kad'ai ya tuk'a motar zuwa masallacin juma'a dake garin.
Da gudu Amna ta k'arasa shiga da kiran sunan "Mama, Maman mu."
Nuna masa k'ofa tayi cikin taushin murya tace "Tana kan hanyar fitowa."
Mayar da idonshi yayi kan k'ofar yace "A motonta ta zo ita ma?"
A hankali ta girgiza mishi kai alamar a'a amma ba tace komai ba, dan ta tuna in sunyi fad'a da Hamna shi ke musu dukan tsiya ya musu sulhu, tana kuma tsoron ya tozartasu cikin mutane akan hanya shiyasa tayi shiru, shirun yayi kamar yanda tayi ba tare daya daina kallon k'ofar ba, ita ma kafe k'ofar tayi da ido har suga fitowar Hamna tare da k'awarta Farida, ba tare daya kalli Amna ba yace "Kirata."
Da sauri ta wuce dan cika umarninshi, gabanta tasha fuska a d'an had'e tace "Wai ki zo inji yah Ammar."
*Ammar*, wannan sunan da taji ne yasa gabanta zubewa ya fad'i, yayin da zuciyarta ta shiga harbawa da sauri kamar zata fasa k'irjinta ta fito, yake kiranta? Akan wane dalili kenan? Me zai mata kuma bayan duk abinda ya faru? Rashin sanin amsar yasa ta kalli Amna ita ma rai a b'ace tace "Ki ce masa ba zan zo ba."
Ita ma cikin hassala tace "Ba zaki zo ba fa kika ce? Yah Ammar fa nace miki yake kiranki."
A harzuk'e tace "Eh shi d'in, ubana ne da ba zan fad'a masa haka ba? Ke dai da kika ji zaki iya sai kije amma banda ni."
"Me kike nufi? Hamna karki fad'a min maganar banza mana daga yar k'aramar magana, ni d'in naji zan iya kuma zan tabbatar miki da haka, zan kuma juya na fad'a masa kince ba zaki zo ba, watak'ila shi ya zo da kanshi kinga sai ranki ya b'ace a banza."
Cikin rashin damuwa tace "Eh kije ki fad'a masa d'in, ya jima bai zo ya yanka ni ba."
Amna ta juyo da niyyar tafiya ta ga ya bud'e k'ofar ya zuro k'afa d'aya, cike da wani tako na isa da k'asaita kamar sarki ya fara takawa zuwa gabansu, tsayawa Amna tayi tana kallonshi gabanta na fad'uwa na abinda zai faru, haka ita kanta Hamna gabanta fad'uwa yake dan tasan k'aramin aikinshi ne ya mata akuyanci, yana k'arasowa fuskar nan kamar baisan sunan wani abu dariya ba, Amna ya kalla ya tara mata hannu yace "Makullin motonki?"
Hannu na rawa ta mik'a masa makullin a zuciyarta tana fad'in "Yau kuma wak'i'ar harda moton zata shafa."
Wannan k'awar ta Hamna ya bawa makullin moton ba tare daya kalli k'wayar idonta ba yace "Kije dashi, zata je ta d'auko."
Ita kanta Farida jiki na d'an rawa ta karb'a yayin da ta kasa kallon fuskarshi saboda kwarjinin daya mata da kuma tsoron al'amarin shi, Amna ya kuma kallo yace "Wuce mota mu tafi."
Kallonshi tayi ta kalli motar ta kuma kalli Hamna kafin ta wuce tana waiwayen bayanta, sai lokacin kad'ai ya sauke idonshi a fuskar Hamna, gani yayi ta mishi wani haske sai idonta da zaka gane tayi kuka, motsa labb'anshi yayi a hankali ta hanyar fad'in "Shiga mota kema."
Saida ta kalli idonshi cike da tsanarshi ta d'aga murya tace "Ba zan je ba nace, kai mugu ne, nasan me zaka min yanzu ma idan na bika."
Take ya lumshe idonshi tare da bud'e su akanta cikin wani irin yanayi da saida ta d'an tsorata, kallon Farida yayi wacce har yanzu ke tsaye bata tafi ba, yana kallonta taji gabanta ya fad'i da sauri ta kalli Hamna tace "Sai anjima besty."
Da kallo ya bita har ta hau moton ta tuk'a ta wuce, Hamna na ganin haka ta fara takawa da nufin tarar adaidaita, bata shirya ba taji ya finciko hannunta ta cikin hijabinta ya rik'e gam, janta ya fara yi ya nufi motar da ita da k'arfi, d'aya hannunta tasa tana son ta k'wak'ule hannunta amma ina, wata zuciyar ce tace mata "Da zaki iya k'watar kanki aida kin k'wata jiya, rik'on da yayi miki jiya shine yasa fa kila kasa katab'us harya cika k'udirinshi a kanki."
Yana zuwa ya wurgata cikin motar mazaunin baya sai Amna dake gaba, mayar da k'ofar yayi da k'arfi ya rufe kafin ya zauna mazauninshi yaja motar, rufe duka k'ofofin yayi ya fara sharara gudu, kamar mahaukaciya ta fara bubbuga k'ofar tana jijjigawa tana fad'in "Malam ka bud'e min ko, bana son tafiya tare da kai d'in, ko ana dole ne? Wallahi dana had'a hanya da kai gwara na had'a da shaid'an, nace ka bud'e min na fita can kuje duk inda zaku kai da ita bai dameni ba."
Ganin ko sauraronta baiyi ga Amna dake jin zafin kalaman da yer uwarta ke jifanshi dasu ita ma ta k'i kulata, sai ta fara saka k'afarta saitin kujerar da yake tana ta turoshi da k'arfin tsiya, duk da a zaune yake amma jijjigar da take masa tasa har saida sitiyari yayi k'ok'arin sub'uce masa, banza ya mata saida ya har dab'e kan titin filin jirgi wurin kamar jeji ya taka wani mahaukacin birki, har Amna dake zaune daidai saida tayo gaba kad'an ya rage kanta ya bugu a motar, da k'arfi ya bud'e murfinshi ya bud'e k'ofar da Hamna ke zaune tana ta hargagi ya bud'e mata, amma tana ganin ya tsaya ya fito tayi shiru ta kama bakinta, yana bud'ewa ya cakumota da hannu d'aya ya figota ta fito kamar kaza, mannata yayi a jikin motar ya matseta sosai cikin b'acin rai da d'aga murya yace "Ke mahaukaciyar ina ce? Ni ne zaki raina? Ni tsaranki ne? Saboda kawai abinda ya faru zaki nemi ki raina ni? To baki isa ba kinji na fad'a miki."
Wurgata ya sakeyi cikin motar yana fad'in "Banza kawai."
Yanda ya hankad'ata cikin motar taji zafi sosai daga k'asanta wanda har yanzu ke mata zugi, wata k'aramar k'ara ta saki amma bai kulata ba sai Amna data juya tana kallonta, kafin ta mata magana taji ya figi motar da wani sabon gudu ya d'auki hanya, Hamna kam da ke jin azaba sosai dan ko adaidaita data shigo cikin dubara tayi zaman, kasa zaune tayi da kyau sai d'ogala k'ugunta da take, tana d'an cije leb'e tana dafe cikinta.
Babu wanda ya sake magana a motar har suka ga ya d'auki doguwar hanyar madarounfa, sabo kuma dogon titin nan ya samu yana ta raraka ba ji ba gani da kuma gudun tsiya, Amna dai na son tayi magana amma tana jin tsoro, Hamna da abun duniya ya dameta ne cikin zubo da k'walla ba tare data kalleshi ba tace "Dan Allah ni ka sauke ni anan na koma gida ko a k'afa ne, bana jin dad'in zaman nan fa gaba d'aya."
Amna ce ta juyo ta kalleta tace "Baki da lafiya ne?"
Cike da tausayin kanta tana zubo da k'wallan tace "Bana da lafiya, kuma shima ya sani."
Wani irin fad'uwa gabanshi yayi da sauri ya kalleta ta madubi, amma sam bata kalleshi ba sai cije baki da yaga tana yi, k'ala baice ba ya ci gaba da tuk'inshi, suna haka Hamna tace "Nifa bawali nake ji."
Da k'arfi ya juyo ya kalleta lokaci d'aya kuma ya kalli gabanshi, ba alamar wasa ta sake cewa "Wallahi fitsari nake ji."
Saida tayi tafiyar minti biyu kafin ya samu wuri ya paka motar, aje jakarta tayi ta fito ta duba da kyau ta samu wuri, matsawa tayi nesa dasu zata tsugunna taji ya bud'e murfin motar ya fito, da sauri ta mik'e tana kallonshi cike da raini, gurin yaje yana dube dube kamar yana neman wani abu mai daraja daya rasa, fuska a had'e ya kalleta yace "Ki hak'ura da fitsarin nan ki koma mota."
Shek'ek'e ta kalleshi tace "Ban gane ba? A matse nake fa."
Tsawa ya daka mata yace "Nace ki koma ko? Ba zakiyi fitsarin a nan ba, ke ba dan ma baki san ciwon kanki ba har nan kinga gurin da zaki iya tsugunawa da abinda yafi komai mahimmanci a tare dake, baki tunanin abinda zai faru dake?"
Saida ta harareshi sama da k'asa taja tsaki ta wuce tana fad'in "To meya rage min yanzun? Ko ka manta jiya ka fatatakashi."
Ba wai abinda ta fad'a bane ya tsaya mishi a rai kamar tsakin data masa da harara, sai yaji ya gamsu da mace na iya raina namiji inhar ta ganshi tsirara, wata zuciyar tace mishi "Amma ai kai bata ganka ba, wacce idonta ke rufe tana kokawa da kai tana kuka, amma kuma duk da haka lokacin da taji baka da niyyar barinta ai ta bud'a ido ta kalli k'wayar idonka tace " *Dan Allah yah Ammar ya isa haka, na tuba ba zan sake maka rashin kunya ba, dan Allah ka k'yale ni haka na gaji, wallahi kamar zan mutu.*"
A hankali ya lumshe idonshi saboda a daidai lokacin ita ma ido ta rufe ruf hawaye na mata zarya a fuska, wata irin shashek'a ce take saukewa mai barazanar tafiya da numfashinta, gaba d'aya jikinta ya saki kamar wacce babu lakka a tare da ita, bud'e ido yayi ya ga dukansu shi suke kallo, cikin mutuwar jiki ya zo ya shiga suka ci gaba da tafiya. Izuwa yanzu kam dukansu sun fahimci wajen mahaifiyarsu ne zai kaisu, sai dai me zasuje yi haka zuwan bazata shine basu sani ba, cikin mintin da bai gaza talatin ba suka isa garin har k'ofar gidan, Amna ce ta fara fitowa ta nufi cikin gidan, Hamna ma fitowa tayi cikin tako da k'yar ta nufi cikin gidan inda ya bita da kallo, saida ya ga shigarsu kad'ai ya tuk'a motar zuwa masallacin juma'a dake garin.
Da gudu Amna ta k'arasa shiga da kiran sunan "Mama, Maman mu."