Sashe 182
Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai dai a yau ta gane wane irin miji ta aura, lallai yer uwarta tayi hak'uri ba kad'an ba, yanzun haka kwance take ruf da ciki yana kanta ya samu hanya d'od'ar yana ta aiki, kwantawa yayi kan bayanta ya zuro da kanshi ya d'ora hab'arshi kan wuyanta yana kallon fuskarta idonta rufe cikin haki kamar wanda yake gudu, to wannan ma ai yafi gudu yak'i da arna ai ba k'aramin aiki bane da jihadi, cikin dariyar mugunta yace "To yaya...? Me ye ma suna na?"
Ko da taji wannan tambaya ta gane inda matsalar take, ai da sauri dan ta ceci kanta tace "Yah Ammar."
Cikin k'ara kaimin sukuwa yace "Um um, wani sunan nake so naji daga bakinki, suna na girmamawa da ladabi da kuma dad'i."
Wani irin yunk'uri tayi kamar zatayi amai, da k'yar ta saisaita kanta ta luma kanta tsakiyar pillown da take kwance, ko k'arfin yin kukan ma bata da bare tayi, cikin muryar da bata fitowa tace " *Abban Shureim*, dan Allah yah Ammar ka k'yale ni haka, in ma baka so na ne wallahi yanzun nan zan bar maka gidan."
Cikin kunne ya rad'a mata "Idan bana son ki kankana ina ni ina wannan k'ok'arin haka, yanzu fad'a min kina k'aunar d'ana ko har yanzu ba kya son shi?"
Cikin matsanancin kuka tace "Ina son shi mana,d'ana ne fa."
Saida ya cika hannunshi da tsokar bayanta yace "To ya kina so na?"
Da k'arfi tace "Eh mana, ina sonka yah Ammar...wai Abban Shureim."
Cak ya tsaya, a hankali ya zafe jikinshi daga nata yana dariya, saida ya sauka daga kan gadon ya d'aga hannunshi ya sauke mata mari a d'uwawu, saida ta zabura amma bata iya motsawa ba dan bata da wannan kuzarin, tana cikin addua'r ya shige ban d'aki ta samu damar labta mishi ashar taji yayi sama da ita ya shige ban d'akin da ita.
Da ido kawai take kallonshi ya taimaka mata tayi wanka ya d'aureta cikin rigar wanka, fitowa sukayi yayi saurin d'auke zanin ya aje gefe ya d'auko wani ya shinfid'a ko kyau shinfid'ar ba tayi ba ya kwantar da ita, kallon fuskarta yayi ya sumbaci goshinta yace "Nagode sosai duniyata."
Kiran sallah da taji yasa ta bud'a ido ta kalleshi, a hankali cikin dakusashiyar murya tace "Wace sallah ce ake kira?"
Wani kallo ya mata yana murmushi yace "Kankana ya haka? Ko kan ya kwance?"
Had'e fuska tayi ta kawar da kanta, mik'ewa yayi ya shiga ban d'aki yana fad'in "Asuba ce."
Da kallon amma mutumin nan ya ci uban raina ni ta bishi, yanzu ita ya aikatar haka? Lallai bai nemeta da zaman lafiya ba, kuma zata nuna masa ita ma a shirye ta zo, lallab'awa tayi ta sauka daga kan gadon ta samu hijabi ta canza kaya ta kabbara sallah, dan dama cikakken wankanta tayi mai alwala, har ta idar da sallah bai fito ba, saida ta sallame tayi azkhar zata tashi ya fito, ko kallon Allah ya isa bata masa ba ta koma ta kwanta, tana jin kanta na mata ciwo haka ma zazzab'i na son rufe ta, amma haushi bai barta masa magana ba tayi ruf ta rufe.
Tana ji yana ta kai da kawowa har bacci ya d'auketa dai, ko da ya gama shirin tafiya masallaci ya d'an jaye zanin rufar daga fuskarta, murmushi ya saki a ransa yana tausaya mata, ta fa jure sosai da bata mutu ba, amma hakan zaisa duk sanda zata masa magana sai tayi tunani ta taunata kafin ta fad'a, a hankali ya sunkuya ya sunbaci kumatunta ya k'ara gyara mata rufar sannan ya d'auki makullin mota ya fita. Daga masallaci ko da aka idar da sallah gari yayi haske ya fita.
Bayan ya dawo kai tsaye b'angarensu Ummy ya nufa, ya samu bak'i da mutanen gida anata kayaniya, saida ya keb'e da uwa Zeituna ya bata wasu enveloppe guda hud'u, kallonshi tayi tace "Na miye yah Ammar?"
Saida ya d'an lumshe ido yace "Uwa dan Allah ki daina kirana da yah nan."
Murmushi tayi tace "Wallahi na saba ne, amma zan daina."
Enveloppe d'in ya kalla yace "D'aya taki ce, d'aya a bawa mai kwalliyar data kwalle min amaryata, d'aya a bawa wanda suka raka min ita har d'aki na, kyauta ce daga gare ni."
Cike da farin ciki tace "Kai masha Allah, mun ko gode sosai Allah saka da alkairi, har da ni a cikik kyautar?"
Saida yasa hannu aljihu yace "Uwa ai kece gaba ma."
Wani makulli ya mik'a mata tare da wata enveloppe d'in yace "Ki min k'ok'ari wannan ki bawa yarinyar nan, ni dai ba zan shiga gidan can yanzu ba mu had'u da ita."
Dariya tayi ba tace komai ba, dan ita ma ta gama fahimtarshi kamar yanda uwarshi mahaifiya ta gama sanin shi, ko da ya fita ta samu Ummy ta nuna mata, taji dad'i sosai na wannan abu da yayi, amma ita ma sai tace ta nunawa Hajia sannan a bawa masu hakk'in, Hajia ma ko da ta gani cewa tayi "Mai abun arzik'i kenan dana tsiya, Ammar ikon Allah."
Sanda aka gabatar da kyautar ga masu ita gidan ya sake kaurewa da shewa, mai kwalliya tafi kowa murna kam dan kyauta da aka bata ba k'aramar tsoka ne da ita ba, Zeituna da kanta taje dan damk'a amanar da aka bata, bacci ta samu tana yi wanda kallo d'aya ta mata ta bala'in jin tausayinta, dan iya fuskarta kawai da duk ta kumbura zaka gane ta wahaltu, ba dan sallamar da tayi ta tashe ta ba da juyawa ta so tayi, amma tunda ta farka kuma tace ta shiga haka ta samu wuri ta zauna kusa da ita.
D'an k'ara kallonta tayi tana kwance tace "Sannu Hamna, ba kya jin dad'i ne?"
Saida tayi kamar zata tashi kuma ta koma tayi lamo kan gadon, cikin galabaita tace "Ba komai aunty Zeituna, antashi lafiya?"
"Lafiya lau, ya kwanan bak'unta?"
K'ala ba tace ba sakamakon wani zuuuu da taji k'asanta ya mata, iska ta dinga furzarwa mai zafi tana d'an matse fuskarta, Zeituna dai na kallonta ta fito da enveloppe d'in da makullin ta mik'a mata tana fad'in "Gashi."
Kamar wacce ke ciwon nak'uda tace "Aje min nan, na miye?"
A hankali tace "Inji yah Ammar."
Jim tayi ko kallonta ba tayi ba, tashi tayi da niyyar fita sai ganin Hamna tayi ta tashi da k'arfin tsiya da gudu ta shiga ban d'aki tana kakarin amai, da sauri ta bita ban d'akin tana kallonta yanda take kwaranya aman wahala, ko da ta idar ta durk'ushe ciki da sauri ta kamota suka fito, tana zaunar da ita bakin gadon tayi kwance dan bai zaunuwa gare ta, cike da kulawa Zeituna tace "Sannu Hamna, bari na wa aunty magana sai ta zo ta duba ki."
Tana kwance ta rufe fuska da zanin rufar kunya ma duk ta isheta, a zuciyarta tana fad'in "Ammar d'an bala'i ne,amma zata rama wannan wulak'ancin."
Bata ankara ba kawai taji amai ya sake gabce mata akan gadon bai ko bata damar tashi ba, ta yunk'ura zata tashi tsaye Ummy ta shigo tare da Zeituna hankali a tashe, da sauri ta k'arasa gareta tana fad'in "Subhanallahi Hamna, ba kya jin dad'i ne?"
Har zata zauna bakin gadon Zeituna tace "Bari na d'auke zanin a canza wani saiki dubata."
Tallabarta Ummy tayi suka tsaya ta d'auke ta shinfid'a wani, kwantar da ita sukayi Ummy data shigo da d'an akwatin magani na tafi da gidanka ta shiga duba ta, mugun zazzab'i ta samu a jikinta, ga ciwon da tace kanta na yi ga amai, uwa uba kuma da tace bata iya zama, ba b'ata lokaci ta d'aga doguwar rigar data saka ta abaya ta dubata, saida ta dafe goshi cike da jimami ta kalleta da matuk'ar tausayawa tace "Hamna hak'uri zakiyi, wallahi sai an miki k'ari."
Da sauri ta shiga girgiza kai tana fad'in "Ummy bana so, Allah ni dai bana so ki barni hakanan."
Cikin lallami tace "Kiyi hak'uri mana Hamna, idan ba'a miki ba kema ai ba zaki ji dad'in jikinki ba, ki daure kinji."
Ita ma dafe goshinta tayi ta cije leb'en k'asa ba tace komai ba sai wani numfashi da take saukewa, Zeituna ce tace "Kin ci wani abu ne?"
Ido rufe ta girgiza kai, da sauri ta mik'e tace "Bari na samo mata wani abu kafin tasha magani."
Cikin jin dad'i Ummy tace "Yawwa Zeituna kin kyauta."
Tana fita Ummy ta kalleta tace "Hamna halan halin naku kuka siyar?"
Girgiza mata kai kawai tayi dan haka tace "Gardama kika masa?"
Nan ma kai ta girgiza alamar a'a, cikin jin haushi tace "To me kika masa ya miki wannan zuwan haka?"
Cikin zubo da hawaye ido rufe tsabar kunya tace "Ummy ban masa komai ba, kawai dai abinda na lura ya hora ni ne saboda sunansa da nake kira."
Hannunta ta rik'e tana fad'in "Yi shiru to ya isa, kiyi hak'uri kinji, zai dawo gidan ya same ni ai."
Magunguna ta fito wanda zata bata da allurar da zata mata da kuma ta d'inki, ko da Zeituna ta kawo mata soyayya k'wai had'e da dankalin turawa da tea had'in kauri ya ji madara, saida tsiya Ummy ta matsa mata ta ci sosai kafin aka shiga aiki, Zeituna uwar tausayi sai gashi ita ma kuka ita Hamna kuka, ba tace taji haushinshi ba kam, amma dai ta tausaya ma yarinyar irin wannan tashin hankali haka, ko ita data auri ubansa ai ko rabin wannan jigata ba tayi ba, maganin bacci Ummy ta bata tasha ba jimawa ya d'auketa cikin salama.
Ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfi tare da girgiza kai, kallon Zeituna tayi dake share hawaye ta kece da dariya tace "Kinga aikin yaron naki ko? A hakane kuma baki son ganin laifinsa."
Hanyar fita tayi tana fad'in "Muje to ki wanke fuska, tunda yau dai d'an naki yasaka ki zubar da hawaye."
Cikin basarwa Zeituna tace "To aunty mutum da matarsa, sannan kinsan halin 'yarki taurin kai ne da ita."
Ko da taji wannan tambaya ta gane inda matsalar take, ai da sauri dan ta ceci kanta tace "Yah Ammar."
Cikin k'ara kaimin sukuwa yace "Um um, wani sunan nake so naji daga bakinki, suna na girmamawa da ladabi da kuma dad'i."
Wani irin yunk'uri tayi kamar zatayi amai, da k'yar ta saisaita kanta ta luma kanta tsakiyar pillown da take kwance, ko k'arfin yin kukan ma bata da bare tayi, cikin muryar da bata fitowa tace " *Abban Shureim*, dan Allah yah Ammar ka k'yale ni haka, in ma baka so na ne wallahi yanzun nan zan bar maka gidan."
Cikin kunne ya rad'a mata "Idan bana son ki kankana ina ni ina wannan k'ok'arin haka, yanzu fad'a min kina k'aunar d'ana ko har yanzu ba kya son shi?"
Cikin matsanancin kuka tace "Ina son shi mana,d'ana ne fa."
Saida ya cika hannunshi da tsokar bayanta yace "To ya kina so na?"
Da k'arfi tace "Eh mana, ina sonka yah Ammar...wai Abban Shureim."
Cak ya tsaya, a hankali ya zafe jikinshi daga nata yana dariya, saida ya sauka daga kan gadon ya d'aga hannunshi ya sauke mata mari a d'uwawu, saida ta zabura amma bata iya motsawa ba dan bata da wannan kuzarin, tana cikin addua'r ya shige ban d'aki ta samu damar labta mishi ashar taji yayi sama da ita ya shige ban d'akin da ita.
Da ido kawai take kallonshi ya taimaka mata tayi wanka ya d'aureta cikin rigar wanka, fitowa sukayi yayi saurin d'auke zanin ya aje gefe ya d'auko wani ya shinfid'a ko kyau shinfid'ar ba tayi ba ya kwantar da ita, kallon fuskarta yayi ya sumbaci goshinta yace "Nagode sosai duniyata."
Kiran sallah da taji yasa ta bud'a ido ta kalleshi, a hankali cikin dakusashiyar murya tace "Wace sallah ce ake kira?"
Wani kallo ya mata yana murmushi yace "Kankana ya haka? Ko kan ya kwance?"
Had'e fuska tayi ta kawar da kanta, mik'ewa yayi ya shiga ban d'aki yana fad'in "Asuba ce."
Da kallon amma mutumin nan ya ci uban raina ni ta bishi, yanzu ita ya aikatar haka? Lallai bai nemeta da zaman lafiya ba, kuma zata nuna masa ita ma a shirye ta zo, lallab'awa tayi ta sauka daga kan gadon ta samu hijabi ta canza kaya ta kabbara sallah, dan dama cikakken wankanta tayi mai alwala, har ta idar da sallah bai fito ba, saida ta sallame tayi azkhar zata tashi ya fito, ko kallon Allah ya isa bata masa ba ta koma ta kwanta, tana jin kanta na mata ciwo haka ma zazzab'i na son rufe ta, amma haushi bai barta masa magana ba tayi ruf ta rufe.
Tana ji yana ta kai da kawowa har bacci ya d'auketa dai, ko da ya gama shirin tafiya masallaci ya d'an jaye zanin rufar daga fuskarta, murmushi ya saki a ransa yana tausaya mata, ta fa jure sosai da bata mutu ba, amma hakan zaisa duk sanda zata masa magana sai tayi tunani ta taunata kafin ta fad'a, a hankali ya sunkuya ya sunbaci kumatunta ya k'ara gyara mata rufar sannan ya d'auki makullin mota ya fita. Daga masallaci ko da aka idar da sallah gari yayi haske ya fita.
Bayan ya dawo kai tsaye b'angarensu Ummy ya nufa, ya samu bak'i da mutanen gida anata kayaniya, saida ya keb'e da uwa Zeituna ya bata wasu enveloppe guda hud'u, kallonshi tayi tace "Na miye yah Ammar?"
Saida ya d'an lumshe ido yace "Uwa dan Allah ki daina kirana da yah nan."
Murmushi tayi tace "Wallahi na saba ne, amma zan daina."
Enveloppe d'in ya kalla yace "D'aya taki ce, d'aya a bawa mai kwalliyar data kwalle min amaryata, d'aya a bawa wanda suka raka min ita har d'aki na, kyauta ce daga gare ni."
Cike da farin ciki tace "Kai masha Allah, mun ko gode sosai Allah saka da alkairi, har da ni a cikik kyautar?"
Saida yasa hannu aljihu yace "Uwa ai kece gaba ma."
Wani makulli ya mik'a mata tare da wata enveloppe d'in yace "Ki min k'ok'ari wannan ki bawa yarinyar nan, ni dai ba zan shiga gidan can yanzu ba mu had'u da ita."
Dariya tayi ba tace komai ba, dan ita ma ta gama fahimtarshi kamar yanda uwarshi mahaifiya ta gama sanin shi, ko da ya fita ta samu Ummy ta nuna mata, taji dad'i sosai na wannan abu da yayi, amma ita ma sai tace ta nunawa Hajia sannan a bawa masu hakk'in, Hajia ma ko da ta gani cewa tayi "Mai abun arzik'i kenan dana tsiya, Ammar ikon Allah."
Sanda aka gabatar da kyautar ga masu ita gidan ya sake kaurewa da shewa, mai kwalliya tafi kowa murna kam dan kyauta da aka bata ba k'aramar tsoka ne da ita ba, Zeituna da kanta taje dan damk'a amanar da aka bata, bacci ta samu tana yi wanda kallo d'aya ta mata ta bala'in jin tausayinta, dan iya fuskarta kawai da duk ta kumbura zaka gane ta wahaltu, ba dan sallamar da tayi ta tashe ta ba da juyawa ta so tayi, amma tunda ta farka kuma tace ta shiga haka ta samu wuri ta zauna kusa da ita.
D'an k'ara kallonta tayi tana kwance tace "Sannu Hamna, ba kya jin dad'i ne?"
Saida tayi kamar zata tashi kuma ta koma tayi lamo kan gadon, cikin galabaita tace "Ba komai aunty Zeituna, antashi lafiya?"
"Lafiya lau, ya kwanan bak'unta?"
K'ala ba tace ba sakamakon wani zuuuu da taji k'asanta ya mata, iska ta dinga furzarwa mai zafi tana d'an matse fuskarta, Zeituna dai na kallonta ta fito da enveloppe d'in da makullin ta mik'a mata tana fad'in "Gashi."
Kamar wacce ke ciwon nak'uda tace "Aje min nan, na miye?"
A hankali tace "Inji yah Ammar."
Jim tayi ko kallonta ba tayi ba, tashi tayi da niyyar fita sai ganin Hamna tayi ta tashi da k'arfin tsiya da gudu ta shiga ban d'aki tana kakarin amai, da sauri ta bita ban d'akin tana kallonta yanda take kwaranya aman wahala, ko da ta idar ta durk'ushe ciki da sauri ta kamota suka fito, tana zaunar da ita bakin gadon tayi kwance dan bai zaunuwa gare ta, cike da kulawa Zeituna tace "Sannu Hamna, bari na wa aunty magana sai ta zo ta duba ki."
Tana kwance ta rufe fuska da zanin rufar kunya ma duk ta isheta, a zuciyarta tana fad'in "Ammar d'an bala'i ne,amma zata rama wannan wulak'ancin."
Bata ankara ba kawai taji amai ya sake gabce mata akan gadon bai ko bata damar tashi ba, ta yunk'ura zata tashi tsaye Ummy ta shigo tare da Zeituna hankali a tashe, da sauri ta k'arasa gareta tana fad'in "Subhanallahi Hamna, ba kya jin dad'i ne?"
Har zata zauna bakin gadon Zeituna tace "Bari na d'auke zanin a canza wani saiki dubata."
Tallabarta Ummy tayi suka tsaya ta d'auke ta shinfid'a wani, kwantar da ita sukayi Ummy data shigo da d'an akwatin magani na tafi da gidanka ta shiga duba ta, mugun zazzab'i ta samu a jikinta, ga ciwon da tace kanta na yi ga amai, uwa uba kuma da tace bata iya zama, ba b'ata lokaci ta d'aga doguwar rigar data saka ta abaya ta dubata, saida ta dafe goshi cike da jimami ta kalleta da matuk'ar tausayawa tace "Hamna hak'uri zakiyi, wallahi sai an miki k'ari."
Da sauri ta shiga girgiza kai tana fad'in "Ummy bana so, Allah ni dai bana so ki barni hakanan."
Cikin lallami tace "Kiyi hak'uri mana Hamna, idan ba'a miki ba kema ai ba zaki ji dad'in jikinki ba, ki daure kinji."
Ita ma dafe goshinta tayi ta cije leb'en k'asa ba tace komai ba sai wani numfashi da take saukewa, Zeituna ce tace "Kin ci wani abu ne?"
Ido rufe ta girgiza kai, da sauri ta mik'e tace "Bari na samo mata wani abu kafin tasha magani."
Cikin jin dad'i Ummy tace "Yawwa Zeituna kin kyauta."
Tana fita Ummy ta kalleta tace "Hamna halan halin naku kuka siyar?"
Girgiza mata kai kawai tayi dan haka tace "Gardama kika masa?"
Nan ma kai ta girgiza alamar a'a, cikin jin haushi tace "To me kika masa ya miki wannan zuwan haka?"
Cikin zubo da hawaye ido rufe tsabar kunya tace "Ummy ban masa komai ba, kawai dai abinda na lura ya hora ni ne saboda sunansa da nake kira."
Hannunta ta rik'e tana fad'in "Yi shiru to ya isa, kiyi hak'uri kinji, zai dawo gidan ya same ni ai."
Magunguna ta fito wanda zata bata da allurar da zata mata da kuma ta d'inki, ko da Zeituna ta kawo mata soyayya k'wai had'e da dankalin turawa da tea had'in kauri ya ji madara, saida tsiya Ummy ta matsa mata ta ci sosai kafin aka shiga aiki, Zeituna uwar tausayi sai gashi ita ma kuka ita Hamna kuka, ba tace taji haushinshi ba kam, amma dai ta tausaya ma yarinyar irin wannan tashin hankali haka, ko ita data auri ubansa ai ko rabin wannan jigata ba tayi ba, maganin bacci Ummy ta bata tasha ba jimawa ya d'auketa cikin salama.
Ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfi tare da girgiza kai, kallon Zeituna tayi dake share hawaye ta kece da dariya tace "Kinga aikin yaron naki ko? A hakane kuma baki son ganin laifinsa."
Hanyar fita tayi tana fad'in "Muje to ki wanke fuska, tunda yau dai d'an naki yasaka ki zubar da hawaye."
Cikin basarwa Zeituna tace "To aunty mutum da matarsa, sannan kinsan halin 'yarki taurin kai ne da ita."