Sashe 76
Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin fitar hayyaci tace "Shikenan ka aure ta mana, ita d'in ka d'auka sonka take? To kaji da kyau zan fad'a maka ko ba zaka yarda ba, basu yarda sun had'a wannan auren ba saida suka saka aka maka gwajin jini a b'oye ba tare da saninka ba kafin suka yarda ma da maganar aurenku, saboda basu so ka lak'awa yarinyarsu cutar da mahaifinka ya d'auko ya kuma gogawa mahaifiyarku, idan kuma baka yarda ba Abdul kaje ka tambayesu, inhar ba k'arya zasu fad'a maka ba to tabbas zasu fad'a maka gaskiyar zancen."
Cikin mamaki ya dafe goshinshi yace "Ke! Wai me kike nufi ne?"
Cikin b'acin rai tace "Ban sani ba, kaje ka tambaya kaji, kai ka mayar da mutanen kamar ababen bautarka, alhalin kuma baka uya fahimtar mai sonka na gaskiya, ni ce ke maka so na hak'ik'a amma Raihan ko a tunaninka bata saka ka, ko da yake ai hausawa sunce *sanin masoyi sai Allah*."
Tana fad'a ta kashe wayar ta cillar ta fashe da kuka, shi kuma zaune yayi bakin gado ya dafe kai ya shiga tunani, shaid'an nata d'awainiya da zuciyarshi sai kuma ga kiran Saleem (masu tambayar waye Saleem da Abbakar, Abbakar shine mijin daya auri Zeenat yar Tahir kawun Abbas), yana d'auka shima ya gama rikita mishi lissafi da nuna mishi Raihan budurwarshi ce ai, suna rayuwar soyayya kuma suna son juna, jiya kuma an kira mahaifinta ne an fad'a mishi an gansu tare a hotel a basraba, dan haka ya umarceta ta dawo, bayan ya nad'a mata na jaki kuma yayi gaggawar d'aukar matakin aurar da ita gare shi shi dake sakarai, nan yace idan bai yarda ba ya duba WhatsApp d'in shi zai gani, ganin wannan hotunan suka saka Abdul fashewa da kuka yana dana sanin yarda da yayi da iyayen Raihan, gashi tun jiya dama da kawunshi ya fad'a mishi halin da ake ciki ya dawo gida nan ya kwana, shiryawa yayi cikin shiga ta ango ya tafi da niyyar nuna musu shima ba kanwar lasa bane.
Misalin *07:30* a masallacin k'ofar gidan aka taru dan d'aurin auren, bai wani samu mutane ba dan ba'a shirya ma hakan ba, dan wani abokin kasuwancin Abbas dake mutumin Niger ne ma masifa ya dinga yi wai ya zai aurar da yarinya haka kamar wata bazawara, shi dai saurarenshi ba har suka shiga masallaci dan gabatar da abinda ya tarasu, Abdul na kallo aka nemi waliyanshi da kuma waliyin Raihan wanda Abbas ya nuna Bashir, saida aka gama d'aura aure akan sadaki dubu d'ari aka shafa fatiha Abdul ya mik'e tsaye yace "Kuyi hak'uri iyayena, auren nan da kuka d'aura yanzun nan zan warware shi, dan ba zan uya zama da fasik'a ba, kamar yanda ba zan iya kiran wad'anda bansan meye nufinsu ba na had'a ni aure da 'yarsu ba a matsayin srukaina ba, dan haka *na saki Raihan saki uku*, idan ta samu miji ko yanzu ma tayi aurenta."
Kallonshi duk mutane cikin masallacin sukayi yayin da kawunshi ya mik'e ya ci kwalar rigarshi yace "Kai Abdul meye haka? Baka da hankali ne? Ya zamu d'aura maka aure yanzu yanzun nan kawai ka saki yarinya? Akan wane dalili?"
Abdul kallon Abbas yayi wanda shi ko d'ago kai baiyi ba saboda yanda yaji abun har tsakar kanshi, yarshi Raihan, ita ce ya d'aurawa aure yanzu kuma aka saketa a gabanshi? Lallai rayuwar nan abar tsoro ce, kallon kawunshi yayi yace "Kawu ina da dalili na, ba haka kawai nayi abin nan ba."
Yayan Safeena mahaifiya Abdul d'in ne yace "Dalilin k'aniyarka, koma menene dalilinka saika saketa daga d'aura muku auren, dama soyayyar k'arya kake mata?"
"A'a kawu, soyayyata gareta ba k'arya bace, sai dai su ne bansan wace irin soyayya suke min ba da har zasu lullub'e min kura da fatar akuya su ban a matsayin mata wacce zata zama uwar 'ya'yana."
Abba ne ya taso daga inda yake zaune yana tattare balaluwarsa, yana zuwa ya kife Abdul da mari yace "Kai butulun ina ne? Wato ka gado a wajen mahaifinka ko? Ni dama da yaron nan yabi ta tawa da bai had'a jininshi da jinin wannan macucin ba, shine yanzu daga d'aura aure a tsakiyar masallaci zaka saki yarinya, kenan nufinka dama ka mayar da ita k'aramar bazawara?"
D'agowa Abbas yayi danya takawa Abba birki kafin allura ta tono garma, suna kallon juna ya mishi alama da dan Allah Abba kayi shiru, Abba daya fahimta fita yayi daga masallacin.
Sunkuyawa yayi kusan Abbas da har yanzu kanshi ke k'asa yace "Na d'auke ka kamar mahaifina, ina girmamaka, duk da nasan mahaifina ya cutar da kai, amma meyasa zaka rama a kaina? Meyasa zaka aura min Raihan bayan kasan wacece ita? Meyasa kayi gaggawar tsayar da ranar auren mu? Bayan kaga wannan ne?" Ya tambayeshi yana nuna mishi hotunan Raihan, a hankali Abbas ya kalli hotunan take ya d'auke kanshi, Bashir dake kusa da shi ne ya fizgo wayar yana fad'in "Meye wannan d'in? Wane sakarci n..."
Bai k'arasa ba shima saboda ganin hoton Raihan tsirara, da sauri ya d'auke kanshi ya jefa mishi wayar, Abdul kuma na karb'ar wayar kawunshi dake tsaye bayanshi ya nuna ma yace "Kawu ganin wannan hotunan ne yasa uncle Abbas saurin aura min yarinyar, bayan haka kuma wai ni har gwajin jini suka min bada sani na ba saboda basu so na aureta ace ina da wata cutar wanda mahaifina ya d'auko ya sakawa mahaifiyata."
Shiru sukayi sai yan maganganu k'asa k'asa yayin da Abbas ya kalleshi yana mamakin inda yaji batun gwajin jinin kuma, suna zaune haka da d'aya d'aya mutanen cikin masallacin suka fece suka bar daga Abbas sai Naseer da Bashir da kuma liman da abokin Abbas d'in nan, abokin kasuwancin Abbas d'in ne mai sunan *Alhaji Khamis Abbas* ya dafa kafad'ar shi da niyyar rarrashinshi, amma zuciya tasa Abbas tashi da k'arfi ya bar masallacin, kai tsaye gida ya nufo kuma ta falonshi ya wuce d'akin Sameera, Sameera na gama shiryawa tana rufe wadrob d'in ta ta juyo ta kalli Raihan dake kwance tana baccin wahala, zata fita kenan Abbas ya shigo d'akin da k'arfi wanda yasa gaban Sameera fad'uwa dan yanayin shi zai nuna maka ba lafiya ba, wajen Raihan ya nufa dake bacci yana zuwa iya k'arfin shi yasa ya mata wani bugun tsiya a baya, da k'arfi ta farka tare da ihu da kuma wani tarin wahala, kafin ta tashi zaune ya finciko dogon gashinta ya jawota k'asa yana shirin fita da ita daga d'akin, da gudu Sameera ta k'arasa ta durk'ushe ta rik'e ta tana rufe mata jikinta, dan dukan da taci ranar yasa bras kad'ai take iya zama da ita sai wani dogon wando wanda bai kamata jikinta ba, kallonshi tayi ido jawur cikin b'acin rai dan abun ya fara isarta tace "Abban Ameer meye haka wai? Ya zaka mayar min da yarinya kamar wata jaka? Me tayi maka?"
Sakin gashinta yayi ya nunasu da hannu yace "Ni yarinyar nan zata kunyata ta tozarta a idon al'umma? Kinsan meya faru yanzu? To auren da aka d'aura mata yanzun nan Abdul ya saketa saki uku saboda ganin hoton shaid'ancin da take aikatawa a waje, me zan mata idan ban illata ta ba?"
Kallon fuskarta Sameera tayi ta kuma kalleshi tace "Abdul d'in ne ya saketa? Wane hoto kuma?"
Cikin b'acin rai ya fito da wayarshi ya nuno hoton ya nuna mata, tana gani ta lumshe ido tace "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Raihan? 'Yar dana haifa?"
Kallonta data mata yasa Raihan ganin ta sake shiga uku, da sauri ta mik'e tayi baya nesa da su cikin matsanancin kika tana fad'in "Iyayena dan Allah ku fahimce ni, wallahi ban aikata abinda kuke tunani, idan baku yarda ba zaku iya kaini duk likitar da kuke so a duba ni."
A fusace Abbas yayi kanta ganin haka Sameera da sauri ta mik'e ta shiga tsakaninsu tace "Kayi hak'uri dan Allah ka nutsu, idan muka bi ta zuciya zamu iya kasheta, a k'arshe zamu iya yin nadama."
Yatsa ya nuno mata ya bud'a baki zaiyi magana wayar shi tayi k'ara, juyawa yayi ya koma inda Sameera ta saki wayar ta taso ya duba, lambar Alhaji Khamis ne wanda suke mutumta juna, juyawa kawai yayi ya fita daga d'akin inda Sameera ta juyo kan Raihan ta wanketa da mari tace "Mamana abinda zaki saka min dashi kenan? Me na miki a rayuwa da kika zab'i hukuntani ta wannan hanyar?"
Dafe kunci tayi tana kuka zata durk'usa k'asa ta fizgota ta nufi toilet da ita, suna shiga ta mayar da k'ofar ta rufe ta kama Raihan da k'arfi ta zage mata dogon wandon had'e da pant d'in ta, kunya ce tasa Raihan ja baya tana rufe gabanta, wata harara Sameera ta wurga mata hakan yasa ta d'an kawar da kanta, ba zato ba tammani taji wani zafi ya ratsata da k'arfi sakamakon shigar da yatsa da Sameera tayi na kusa da manuniya, k'ara tayi lokaci d'aya kuma tayi shiru har wasu hawayen wahala sun zubo mata, fito da yatsan tayi ta kalleta sai kuma ta zauna dab'as a tsakiyar toilet d'in, ita gaba d'aya ma kanta ya kulle ta rasa taya zata iya fahimtar yarinyarta budurwa ce, ba zata iya kaita likita ba gaskiya saboda sanannun mutane ne su, hakan zai tab'a kima da kuma mutuncinsu, Raihan kuma d'aukar wandon tayi ta mayar ta sunkuya tace "Ammie, dan Allah ki daina kuka a kaina, Ammie zan sake samu wani mijin na aura, nayi miki alk'awari da idonki sai kin tabbatar da yarki bata watsar da tarbiyyarta da kika bata ba."
A waje kuma yana fita Alhaji Khamis ya samu k'ofar masallacin ya tsaya, cikin nutsuwa Alhaji Khamis yace "Alhaji Abbas na fahimci duk abubuwan dake faruwa, idan zaka bani dama zan so na karb'awa babban d'ana *Baban gida* aurenta? Dan bai kamata a fasa d'aura auren nan ba."
Cikin mamaki ya dafe goshinshi yace "Ke! Wai me kike nufi ne?"
Cikin b'acin rai tace "Ban sani ba, kaje ka tambaya kaji, kai ka mayar da mutanen kamar ababen bautarka, alhalin kuma baka uya fahimtar mai sonka na gaskiya, ni ce ke maka so na hak'ik'a amma Raihan ko a tunaninka bata saka ka, ko da yake ai hausawa sunce *sanin masoyi sai Allah*."
Tana fad'a ta kashe wayar ta cillar ta fashe da kuka, shi kuma zaune yayi bakin gado ya dafe kai ya shiga tunani, shaid'an nata d'awainiya da zuciyarshi sai kuma ga kiran Saleem (masu tambayar waye Saleem da Abbakar, Abbakar shine mijin daya auri Zeenat yar Tahir kawun Abbas), yana d'auka shima ya gama rikita mishi lissafi da nuna mishi Raihan budurwarshi ce ai, suna rayuwar soyayya kuma suna son juna, jiya kuma an kira mahaifinta ne an fad'a mishi an gansu tare a hotel a basraba, dan haka ya umarceta ta dawo, bayan ya nad'a mata na jaki kuma yayi gaggawar d'aukar matakin aurar da ita gare shi shi dake sakarai, nan yace idan bai yarda ba ya duba WhatsApp d'in shi zai gani, ganin wannan hotunan suka saka Abdul fashewa da kuka yana dana sanin yarda da yayi da iyayen Raihan, gashi tun jiya dama da kawunshi ya fad'a mishi halin da ake ciki ya dawo gida nan ya kwana, shiryawa yayi cikin shiga ta ango ya tafi da niyyar nuna musu shima ba kanwar lasa bane.
Misalin *07:30* a masallacin k'ofar gidan aka taru dan d'aurin auren, bai wani samu mutane ba dan ba'a shirya ma hakan ba, dan wani abokin kasuwancin Abbas dake mutumin Niger ne ma masifa ya dinga yi wai ya zai aurar da yarinya haka kamar wata bazawara, shi dai saurarenshi ba har suka shiga masallaci dan gabatar da abinda ya tarasu, Abdul na kallo aka nemi waliyanshi da kuma waliyin Raihan wanda Abbas ya nuna Bashir, saida aka gama d'aura aure akan sadaki dubu d'ari aka shafa fatiha Abdul ya mik'e tsaye yace "Kuyi hak'uri iyayena, auren nan da kuka d'aura yanzun nan zan warware shi, dan ba zan uya zama da fasik'a ba, kamar yanda ba zan iya kiran wad'anda bansan meye nufinsu ba na had'a ni aure da 'yarsu ba a matsayin srukaina ba, dan haka *na saki Raihan saki uku*, idan ta samu miji ko yanzu ma tayi aurenta."
Kallonshi duk mutane cikin masallacin sukayi yayin da kawunshi ya mik'e ya ci kwalar rigarshi yace "Kai Abdul meye haka? Baka da hankali ne? Ya zamu d'aura maka aure yanzu yanzun nan kawai ka saki yarinya? Akan wane dalili?"
Abdul kallon Abbas yayi wanda shi ko d'ago kai baiyi ba saboda yanda yaji abun har tsakar kanshi, yarshi Raihan, ita ce ya d'aurawa aure yanzu kuma aka saketa a gabanshi? Lallai rayuwar nan abar tsoro ce, kallon kawunshi yayi yace "Kawu ina da dalili na, ba haka kawai nayi abin nan ba."
Yayan Safeena mahaifiya Abdul d'in ne yace "Dalilin k'aniyarka, koma menene dalilinka saika saketa daga d'aura muku auren, dama soyayyar k'arya kake mata?"
"A'a kawu, soyayyata gareta ba k'arya bace, sai dai su ne bansan wace irin soyayya suke min ba da har zasu lullub'e min kura da fatar akuya su ban a matsayin mata wacce zata zama uwar 'ya'yana."
Abba ne ya taso daga inda yake zaune yana tattare balaluwarsa, yana zuwa ya kife Abdul da mari yace "Kai butulun ina ne? Wato ka gado a wajen mahaifinka ko? Ni dama da yaron nan yabi ta tawa da bai had'a jininshi da jinin wannan macucin ba, shine yanzu daga d'aura aure a tsakiyar masallaci zaka saki yarinya, kenan nufinka dama ka mayar da ita k'aramar bazawara?"
D'agowa Abbas yayi danya takawa Abba birki kafin allura ta tono garma, suna kallon juna ya mishi alama da dan Allah Abba kayi shiru, Abba daya fahimta fita yayi daga masallacin.
Sunkuyawa yayi kusan Abbas da har yanzu kanshi ke k'asa yace "Na d'auke ka kamar mahaifina, ina girmamaka, duk da nasan mahaifina ya cutar da kai, amma meyasa zaka rama a kaina? Meyasa zaka aura min Raihan bayan kasan wacece ita? Meyasa kayi gaggawar tsayar da ranar auren mu? Bayan kaga wannan ne?" Ya tambayeshi yana nuna mishi hotunan Raihan, a hankali Abbas ya kalli hotunan take ya d'auke kanshi, Bashir dake kusa da shi ne ya fizgo wayar yana fad'in "Meye wannan d'in? Wane sakarci n..."
Bai k'arasa ba shima saboda ganin hoton Raihan tsirara, da sauri ya d'auke kanshi ya jefa mishi wayar, Abdul kuma na karb'ar wayar kawunshi dake tsaye bayanshi ya nuna ma yace "Kawu ganin wannan hotunan ne yasa uncle Abbas saurin aura min yarinyar, bayan haka kuma wai ni har gwajin jini suka min bada sani na ba saboda basu so na aureta ace ina da wata cutar wanda mahaifina ya d'auko ya sakawa mahaifiyata."
Shiru sukayi sai yan maganganu k'asa k'asa yayin da Abbas ya kalleshi yana mamakin inda yaji batun gwajin jinin kuma, suna zaune haka da d'aya d'aya mutanen cikin masallacin suka fece suka bar daga Abbas sai Naseer da Bashir da kuma liman da abokin Abbas d'in nan, abokin kasuwancin Abbas d'in ne mai sunan *Alhaji Khamis Abbas* ya dafa kafad'ar shi da niyyar rarrashinshi, amma zuciya tasa Abbas tashi da k'arfi ya bar masallacin, kai tsaye gida ya nufo kuma ta falonshi ya wuce d'akin Sameera, Sameera na gama shiryawa tana rufe wadrob d'in ta ta juyo ta kalli Raihan dake kwance tana baccin wahala, zata fita kenan Abbas ya shigo d'akin da k'arfi wanda yasa gaban Sameera fad'uwa dan yanayin shi zai nuna maka ba lafiya ba, wajen Raihan ya nufa dake bacci yana zuwa iya k'arfin shi yasa ya mata wani bugun tsiya a baya, da k'arfi ta farka tare da ihu da kuma wani tarin wahala, kafin ta tashi zaune ya finciko dogon gashinta ya jawota k'asa yana shirin fita da ita daga d'akin, da gudu Sameera ta k'arasa ta durk'ushe ta rik'e ta tana rufe mata jikinta, dan dukan da taci ranar yasa bras kad'ai take iya zama da ita sai wani dogon wando wanda bai kamata jikinta ba, kallonshi tayi ido jawur cikin b'acin rai dan abun ya fara isarta tace "Abban Ameer meye haka wai? Ya zaka mayar min da yarinya kamar wata jaka? Me tayi maka?"
Sakin gashinta yayi ya nunasu da hannu yace "Ni yarinyar nan zata kunyata ta tozarta a idon al'umma? Kinsan meya faru yanzu? To auren da aka d'aura mata yanzun nan Abdul ya saketa saki uku saboda ganin hoton shaid'ancin da take aikatawa a waje, me zan mata idan ban illata ta ba?"
Kallon fuskarta Sameera tayi ta kuma kalleshi tace "Abdul d'in ne ya saketa? Wane hoto kuma?"
Cikin b'acin rai ya fito da wayarshi ya nuno hoton ya nuna mata, tana gani ta lumshe ido tace "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Raihan? 'Yar dana haifa?"
Kallonta data mata yasa Raihan ganin ta sake shiga uku, da sauri ta mik'e tayi baya nesa da su cikin matsanancin kika tana fad'in "Iyayena dan Allah ku fahimce ni, wallahi ban aikata abinda kuke tunani, idan baku yarda ba zaku iya kaini duk likitar da kuke so a duba ni."
A fusace Abbas yayi kanta ganin haka Sameera da sauri ta mik'e ta shiga tsakaninsu tace "Kayi hak'uri dan Allah ka nutsu, idan muka bi ta zuciya zamu iya kasheta, a k'arshe zamu iya yin nadama."
Yatsa ya nuno mata ya bud'a baki zaiyi magana wayar shi tayi k'ara, juyawa yayi ya koma inda Sameera ta saki wayar ta taso ya duba, lambar Alhaji Khamis ne wanda suke mutumta juna, juyawa kawai yayi ya fita daga d'akin inda Sameera ta juyo kan Raihan ta wanketa da mari tace "Mamana abinda zaki saka min dashi kenan? Me na miki a rayuwa da kika zab'i hukuntani ta wannan hanyar?"
Dafe kunci tayi tana kuka zata durk'usa k'asa ta fizgota ta nufi toilet da ita, suna shiga ta mayar da k'ofar ta rufe ta kama Raihan da k'arfi ta zage mata dogon wandon had'e da pant d'in ta, kunya ce tasa Raihan ja baya tana rufe gabanta, wata harara Sameera ta wurga mata hakan yasa ta d'an kawar da kanta, ba zato ba tammani taji wani zafi ya ratsata da k'arfi sakamakon shigar da yatsa da Sameera tayi na kusa da manuniya, k'ara tayi lokaci d'aya kuma tayi shiru har wasu hawayen wahala sun zubo mata, fito da yatsan tayi ta kalleta sai kuma ta zauna dab'as a tsakiyar toilet d'in, ita gaba d'aya ma kanta ya kulle ta rasa taya zata iya fahimtar yarinyarta budurwa ce, ba zata iya kaita likita ba gaskiya saboda sanannun mutane ne su, hakan zai tab'a kima da kuma mutuncinsu, Raihan kuma d'aukar wandon tayi ta mayar ta sunkuya tace "Ammie, dan Allah ki daina kuka a kaina, Ammie zan sake samu wani mijin na aura, nayi miki alk'awari da idonki sai kin tabbatar da yarki bata watsar da tarbiyyarta da kika bata ba."
A waje kuma yana fita Alhaji Khamis ya samu k'ofar masallacin ya tsaya, cikin nutsuwa Alhaji Khamis yace "Alhaji Abbas na fahimci duk abubuwan dake faruwa, idan zaka bani dama zan so na karb'awa babban d'ana *Baban gida* aurenta? Dan bai kamata a fasa d'aura auren nan ba."