← Book details Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 184 OF 198

Sashe 184

Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kallonta yayi fuska a had'e yace "Kwanta."

Cike da tsiwa tace "Na k'i na kwanta d'in, Ammar ka rabu dani mana."

Sam babu alamar wasa ko walwala a fuskarshi ya sake kallonta, hannu yasa ya kwantar da ita da k'arfi ya taushe da hannu, hannu ya zura cikin rigarta ya janyo pant d'inta ya jefar, ihu ta fara tana fad'in "Allah ka k'yale ni banda lafiya, Ammar kashe ni fa zakayi, wai kai baka da iman...?"

Da sauri taja bakinta tayi gum tare da rintse ido sosai, ta d'auka ita ya kaiwa wannan naushin, ashe gado ya daga dan shi kanshi ya so d'auketa da mari, amma ya kasa baisan me yasa ba? Idonshi jawur ya kalleta ya juyo da fuskarta zuwa kallonshi da k'arfi yace "Kalle ni nan."

A hankali ta bud'a idonta ta sauke akan shi, rarraba ido ta shiga yi tsoron yanayinshi ya shiga zuciyarta sosai, a hassale sosai yace "Akan me zan bani umarni gaba da gaba ki fad'a min ba zakiyi ba? Wacece ke Hamna? Me kike ji dashi da zaki dinga min abinda kika ga dama?"

Rikicewa tayi ta rasa tunaninta baki d'aya, cikin had'iyar yawu masu d'aci tace "Bo...sss, kayi hak'uri dan..."

Cikin daka tsawa yace "Waye Boss d'in?"

Da k'yar ta d'aga labb'anta tace "Abb..." Sai kuma tayi shiru ta kasa k'arasawa ta fashe da kuka, kallon fuskarta yayi sosai yanda take kukan da gaskiyarta, a take yaji gwiwarshi tayi sanyi zuciyarshi ta raunata sosai, sai kuma yaji haushin kanshi na kukan da take yi dalilinshi, a hankali ya d'an d'agata ya koma gefenta ya kwanta yasa hannu yana share mata hawaye, ture shi ta fara yi amma me Ammar zaiyi saiya shiga manne mata yana rik'eta a jikinshi gam.

Ita ba tayi shiru ba kuma bata tsaya ba, kallonta yayi a raunane ya sassauta muryarshi yace "Kiyi hak'uri kinji, ba zan sake ba to na miki alk'awari."

Da wani fitinanne mamaki ta kalleshi, Ammar ne ke bata hak'uri har da alk'awari? Lallai duniya juyin waina ce, ganin yanda take kallonshi yasa ya k'ara rusunawa yace "Eh kiyi hak'uri, ba zan sake saka ki kuka ba, *Hamna ki fahimci rauni na akan ki mana*, wallahi kina da mahimmanci a zuciya ta, amma ba zaki gane ba yanzu saboda nasan kin tsane ni."

Sake mannata yayi a k'irjinshi yana ci gaba da shafa kanta, jin tayi shiru sai ajiyar zuciya take saukewa, wallahi ji take kamar ta k'urma ihu dan dad'i, *Ammar ne ke mata kalamai haka da sanyi sosai, kuma sanyin ma ba mai cutarwa ba? Lallai ta yarda ita d'in wata ce a zuciyarshi, to ko wannan dalilin ne yasa bai cika saurin kaiwa jikinta ba kamar yanda yake da saurin kaiwa a jikin yer uwarta? Amna har dukanta ya tab'a yi amma ita iyakarta dashi mari a fuska, wuuu!*.

Bacci na neman d'auketa kan k'irjinshi taji yace "Ya kike jin jikinki yanzu? Da sauki ko na kaiki asibiti?"

Saida ta turo baki gaba ta rufe idonta kamar tayi bacci, jin bata bashi amsa ba yasa shi lek'a fuskarta, k'ura mata ido yayi ganin tayi wani fauuu da ita, a hankali ya d'ora bakinshi kan nata ya sumbata, sake kallonta yayi yace "Bakin kamar chocolat, *ina sonki* amma baki da hankalin da zan fara bani kisan al'amarin nan a yanzu."

Sake tura kanta yayi ya ci gaba da shafata, sai tayi kamar ta farka kuma ta daure tayi shiru, Ammar? Yana so na? K'wafa tayi a ranta tace "Lallai ma mutumin nan, ba zai fad'a min ba saboda banda hankali, ai kuwa ka shiga ukunka wallahi."

Haka ta wuni a galabaice babu lafiya, da dare ko da ya shigo a gajiye shima yayi zaune kan kujera yana kallonta, rigar kanti ce ta saka marar nauyi wacce ta dace da ita, ita dai bata ce dashi komai dan haka yace "Kankana me kika dafa ki kawo min na ci? Yunwa nake ji sosai."

A wani yamutse ta kalleshi tace "Me na dafa? Ai kai zan ma wannan tambayar me ka shigo min dashi? Ina fama da kaina ne zan tafi maka d'ori?"

Kallonta yayi na yan dak'ik'u, lallai da aka ce kar Allah ya kawo ranar yabo, a take ya tuna da Amna sanda take amarya, da kanshi yace kar tayi girki amma saida tayi, murmushi yayi a ranshi ya mata addu'a kafin yace "To me kile so na siyo miki?"

Saida ta kalli tsakiyar idonshi tace "Kaza."

Wani kallo ya mata yace "Kaza kuma? Bayan wacce kika ci jiya?"

Saida ta d'an d'ago daga kan kujerar tace "Eh na ci cin dole ba, kuma aikin da kayi ai yafi na kazar da na ci, dan haka siyo min yanzu na ci na darje."

D'an cije leb'en k'asa yayi yana mata kallon zaki ci kaza kam, mik'ewa yayi ya fice ta bishi da kallo, dariya tayi tana jinjina kai da cije leb'e.

Yana kan hanya ta kira wayarsa, yana d'auka tace "Boss na manta nace ka had'o min da ice cream na vanilla da yaghurt."

A kasalance yace "To, ki fad'i duk abinda kike so ma."

"Shikenan."

"Ba damuwa." Ya fad'a yana kashe wayar.

Ko da ya dawo ya girke mata komai gabanta ya aje, saida ta sauko k'asa ta gyara zamanta dan yunwa take ji ta shiga bawa cikinta hakk'inshi, yana kan kujera yana kallon yanda take d'urawa yana girgiza k'afafu, ita ma lokaci lokaci ta kan kalleshi saita harare shi ta ci gaba, murmushi ya mata yace "Ashe haka kike dan tsiya shiyasa kike zama rusheshiya".

Da sauri tace "Tubarkallah."

Murmushi ya sake yi yace "Yi sauri ki gama ci to ni sai na ci acan."

Sama da k'asa ta harare shi tace "K'arancin aikinyi ne matsalar ko? Allah ya kyauta."

Wani basaraken murmushi ya shinfid'a kan fuskarshi, kallo yake mata na zaki gane baki da wayo, ya zama dole ki dinga gyara harshenki kafin ki min magana, saida ta gama bata damu shi ya ci d'in ba da yace yana jin yunwa? Idan ya ci a ina ya ci ko me ya ci? In kuma bai ci ba me zai ci to tunda kazar guda d'aya ce? Ko a jikinta tana kammalawa ta mik'e ta shiga madafa ta wanke hannunta ta dawo, d'aukar ice cream d'in tayi ta shige d'aki inda ya bita da kallo yana fad'in "Iyee! Hajiar nan fa kin tara manyan kaya."

Ko juyowa ba tayi ba sai ma gyara tafiyarta yanda ta sake d'aukar hankalinshi, tashi yayi ya shiga d'aki yayi wanka ya shirya, dogon wando kad'ai ya saka ya fito ya shiga d'akin, tana kwance tana shan ice cream d'inta hankali kwance, fizge robar yayi yace "Ruduwar wofi, kina mace zaki saka abun sanyi gaba kina ta sha babu ragewa, dan mugunta ni kike so na kwashe miki matsalar ko?"

Zaune ta tashi tace "Amm..boss bani kayana."

Aje robar yayi gefenta ya zauna kan gadon yana shirin kwanciya, zunbur tayi zata sauka ya rik'ota, zillewa ta shiga yi da iya k'arfinta amma saiya k'ara matseta yace "Ke."

Kallonshi tayi tana turo baki, d'orawa yayi da "Ki bini sannu ko na karyaki."

A hankali tace "To sake ni na fita."

Wani kallo ya mata yace "Akan me? Kin manta kin ci kazata ne?"

Girarta ta had'e wuri d'aya kamar ta tambaye shi kuma tayi shiru tana d'an mutsu mutsu, zanin rufar ya janyo ya rufe su cikinshi, take idonta ya raina fata ta fara sako hawaye, cike da muryar rarrashi tace "Dan Allah yah Ammar yi hak'uri ka k'yale ni, banda lafiya fa ka sani."

Murmushi ya mata ya kwanta ya d'ora kanta kan k'irjinshi yana fad'in "Wacce bata da lafiya ce ta iya cinye kaza d'aya? Abun da mamaki."

Hannunshi yasa cikin rigarta ya kamo albarkatunta ya fara shafasu a hankali yana lumshe ido, d'ago kai tayi ta kalleshi tace "Dan Allah kayi hak'uri, ko ina ciwo yake min."

Kallonta yayi yace "Da gaske? Na gani to."

Hannuwan rigar yayi k'asa dasu ya bud'e rufar dan ya gani da kyau, a hankali ya shiga kallon k'irjinta kuma in har zai fad'i gaskiya sunyi jawur tsabar wahala, ba iya jan ba kawai sai ya ga kamar sun kumbura ga sawun cizon daya mataa d'ayan, har saida bugun zuciyashi ya sauya tsabar tausayinta, amma a zahiri dariya ya mata ya sake kaisu bakinshi yana tsutsa, ita kuma duk tsutsar da yake ta lik'e ido jim saboda kamar ciwo ne ake fama maka shi.

Ba tace mishi komai dan tasan dagangan ne yake yi kawai, amma da taji yana neman rabata da pant d'inta da sauri ta bud'a ido ta rik'e hannunshi da duka hannayenta tace "Dan girman Allah *ubana yarana* ka rufa min asiri, wallahi fama ni zakayi."

Cire hannayenta yayi daga nashi ya shiga zare mata pant d'in, kuka ta fara dan ita dai ba k'arfi ne da ita ba bare ta kare kanta, kukan kawai ta fara yi tsakaninta da Allah, saida ya zage mata ya kalli fuskarta da kyau, kukan na tab'a shi sosai har idonshi sun fara taruwar ruwa ruwa alamar shi ma kamar zaiyi kukan, sai kuma ya d'an matse ido yace "Hamna ba kya jin magana ta, kin raina ni baki san me zaki fad'a min ba, bana son haka ina yawan fad'a miki, amma bansan me yasa kike da taurin kai ba, ba zan iya dukanki ba saboda ni ne zan wahala, amma kin kasa fahimtar haka, bansan ya kike so nayi da rayuwata ba?"

Cikkn kukan bala'i murya a tausashe tace "Kayi hak'uri yanzu zan dinga ji, wallahi zan ji maganar ka na maka alk'awari."

Girgiza kai yayi yace "Ba fa jiya ko yau bane na fara saninki, ina rabuwa dake zaki gudu ki ce min Allah ya isa kinje kinyi."

"Wallahi ba zanyi ba, na rantse maka da Allah ba zan kuma yi maka rashin kunya ba."

A hankali ya kai yatsarshi da tafi tsayi luma cikin gabanta, wata irin zabura tayi tace "Aahhhhhhhhhhh..."

Yanda ihun ya daki dodon kunnenta yasa shi saurin rufe mata baki, zazzaro ido tayi tana kallonshi sai ya ga hawayenta na yanzu ko k'akk'autawa basa yi suke zuba, cikin kunne ya rad'a mata "Shiiii! Me ye haka?"
Chapter 184 · 0% Book details