Sashe 87
Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
D'agowa tayi ta kalleshi, ganin kallon da yake mata yasa ta sauka daga kan gadon da gudu ta nufi ban d'aki, harta kama hannun k'ofar taji yayi ram da k'ugunta ya dawo da ita baya, mannata yayi jikin bango ya mata runfa da gaba d'aya jikinshi.
Tunda yake ritsata bai tab'a mata irin haka ba, hakan yasa ta tsorata sosai jikinta ya fara b'ari ta fara inda inda, cikin rawar murya tace "Dan Allah yah Ammar ka matsa, hakan fa bai dace ba."
Sunkuyo da kanshi yayi yasa dogon gashin da bata so yana mata yawo dashi a wuya har zuwa fuskarta yana shafa mata shi, tattausan k'amshin turarenta ne ( *Feminism*) yayi tasiri sosai wajen sa shi ya sake fita hayyacinshi, rufe ido tayi tana kawar da kanta tana jin tsikar jikinta na tashi wani bak'on yanayi na shigarta, yatsanshi yasa ya tallabo hab'arta, k'urawa fuskarta ido yayi yanda ta rintse ido tana kakkaucewa, cikin wata irin murya yace "Wato wannan ne baki so ko?"
Jin yana ci gaba da shafar fuskarta da gashin yasa tasa k'arfi ta tura shi baya tana fad'in "Dallah ni ka matsa min, wannan wane irin iskanci ne? Bana son irin wannan wasar fa."
Ko motsi baiyi ba bare tasa ran zai gusa daga kanta, matse damatsanta yayi sosai ya jijjigata yana fad'in "Ke kina iya tunanin matsawa daga nan ne? Ai tunda kika nuna kina k'yamar gashi na ta yanda ba zan iya shan abu kisha ba, to kuwa dole yawu na da naki su gauraya."
Wuyanta ya cabko ta baya ya d'ago kanta ya daidaita bakinta ya kai nashi bakin, tana jin bakinshi a nata tasa k'arfi ta fara tureshi, amma gam ya sake lik'e mata saboda jin dad'in abinda yake yi da mantawa a ina yake me kuma yake yi.
_Dan Allah duk wanda zai karanta page d'in nan ya fad'i alkairi ko yayi shiru, karku manta da cewa abune daya faru a zahiri, addu'a da fatan shiriya ita wasu mutanen ke buk'ata, kar mu manta da Hajia wace irin mace ce da kuma mummunar kalmar da kullum iyayenshi ke binshi da ita, musamman kalmar *d'an iska* da *shege*, so mi bishi da addu'a kawai dan dole wata rana dama addua'r tayi tasiri a kanshi, tunda shi ba zai iya zama shege ba sun mishi gatan samar dashi ta hanyar aure, to fa dole suyi hak'uri dan zasu goyi jikan shege, Allah kasa mu dace._
Sosai yake tsotsar bakinta ya manta da ba halak d'in shi bace, ita kuma kokawa take dashi sosai duk da ya rik'e mata hannayenta sosai, zura hannayenshi yayi cikin rigarta sai kawai yayi karo da tula tulan...
Jinsu a tafin hannunshi yasa ya saki bakinta ya zuro d'aya daga cikin na shanunta ta saman rigar ya kai bakinshi yayin da d'aya hannun ya rufe mata baki dashi, a lokaci d'aya kuma yake tahowa da ita har yayi nasarar kwantar da ita ka gadon, kuwa take iya k'arfin da tunanin a kawo mata d'auki tare da kokawa iya k'arfin ta tana dukanshi tana cizon tafin hannunshi daya rufe mata baki...
👏👏👏
19/07/2020 à 19:25 - Ummulkhairi: 👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*BADAK'ALA*
👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*Labarin Gaske*
*NA*
_SAMIRA HAROUNA_
*Litattafan marubuciyar*
*1* _KAUSSAR_
*2* _BA SO BANE_
*3* _D'AUKAR FANSA_
*4* _AUREN HAD'I_
*5* _SANIN MASOYI (sai Allah)_
*6* _JIHADI_
*7* _ITACE K'ADDARARMU_
*8* _K'ANGIN RAYUWA_
*9* _MAATA_
*10* _KAWUNA NE_
*11* _KALLON KITSE_
*12* _AURE_
*13* _SANIN MASOYI (baya da k'ura)..._
*14* _BADAK'ALA..._
*SADAUKARWA GA*
👨👩👧👦 _*AHALI NA*_👨👩👧👦
🇳🇪 *TAURARIN NIGER*
```(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)```
_Bismillahir rahamanir rahim_
_24_
Aikin gama kam ya gama, rana ta farko daya fara sanin 'ya mace a duniya kamar yanda ita ma shine na farko gareta, zaune yake bakin gadon yana bubbuga kanshi da hannayenshi yana so ya farka daga mummunan baccin da yake, amma ganin ya k'i tashi yasa ya mik'e da k'arfi tare da kaiwa bango naushi yana fad'in "Meyasa? Meya sameka Ammar? Me ka aikata? Tirr da kai."
Fuskantar gadon yayi idonshi rintse baya son ganin Hamna a wannan halin, saida ya sauke numfashi mai k'arfi kafin ya bud'e ido a hankali da addua'r Allah yasa yagababu kowa kawai gizo ne ko mafarki, tarau ya sauke ido kanta tana jan numfashinta da k'yar sai matsawa take har tana neman fad'uwa daga kan gadon tana kuka, kallonshi ya kai kan ta'asar da yayi hakan yasa shi cabko wuyanshi ta baya da k'arfi ya sake rintse ido yace "Shiiit, Ammar alawadaranka, ashe dama d'an iska ne kai kamar yanda suke fad'a, meya kaika aikata wannan b'arnar?"
Hamna data sauka daga kan gadon ne ta rakub'e ta had'a kai da gwiwa tana ta k'ara dunk'ulewa cikin zanin gadon data janyo ta rufe jikinta sai k'ara sautin kukanta take, lallai yau ta koyi wasu darusa da dama na rayuwa, na farko ta fara jin *tsoronshi* ta yanda take jin ba zata sake shiga harkarshi ba, na biyu kuma ta *ji wata tsanarshi ta gauraya jini da tsokarta*, na uku kuma duk *abinda Allah ya hukunta* shine zai sameka ko baka so, domin kuwa saida Ummy tace mata ta rufe d'akin saboda ko bacci ya d'auketa tunda su suna aiki basu ga ranar gamawa ba, sannan har yer uwarta Amna saida tace me zaisa taje d'akin Ummy karatu bayan ga nasu d'akin, bata tunanin Abba ya dawo ya kuma buk'aci d'akin? Amma haka ta shareta ta taho, ashe wannan mummunar k'addarar ce ke bibiyarta, bak'ar ranar da d'an uwanta na jini zai mata fyad'e, ita kam tsakaninta dashi sai Allah isar mata, dan kuwa ba zata yafe masa ba har abada.
Kallonta yayi duk yanayin tashin hankali da rashin jin dad'i ya bayyana a tare dashi, kallon littafinta yayi na karatun wanda ya turmushe da kuma kankanar data zube, girgiza kanshi yayi yana tunanin ta ina ma zai fara rarrashinta? Da wane ido zai kalleta yace zai bata hak'uri? Me zai fad'a mata ta yarda dashi? Wane kallo mutanen gidan nan zasu mishi? Ya ma akayi ya zarce daga ya d'an mata horon da bai wuce sumbata ba? Sai kawai ya tsinci kanshi yana sukuwa akan 'yar mutane yana hak'arta kamar rijiya, bayan kuma babu aure tsakaninsu, kai Ammar ya ma zakayi da yer uwarta ne wacce kayi niyyar aura? Me zata ji? Yer uwarta da suka fito ciki d'aya? Rashin samun madafa ya sashi sake kaiwa bango dukan tsiya wanda yasa har saida jini ya shake gabce mishi sanadiyar ciwon da yaji ranar, da saurin bala'i ya bud'e k'ofar d'akin ya fita dan hakan shine ma daidai a wurinshi, saida ya zo zai wuce ya kalli k'ofar Alhaji, ji yayi wasu hawaye na neman taho mishi na tausayin tsohon, mintuna nawa ne daya saurari addua'r shi, amma ace haka ta faru dashi, lallai wannan k'addara ce, dan ba dan Allah ya rubuta hakan zai faru ba da babu abinda zai fito dashi neman abincin ci, duba da yasha kwana da yunwa kuma baya damuwa, sannan ko da *11:00* na dare Hajia tasa an rufe mata k'ofar falon nan, amma yau sakamakon sabga yasa ba'a rufe ba har ya iya shigowa, sannan da farko yayi niyyar barin d'akin, amma addua'r Alhaji data tsayar dashi har tasa yaje d'akin Ummy, gashi yanzu ya aikata abinda baisan ina tashin hankalin zai tsaya ba, da sassarfa ya taka zai fita ba tare daya lura ba yayi karo da mutum, da sauri ya kalli wanda suka had'u ashe Ummy ce rik'e da jug na ruwa, wani kallo ta masa kamar zata cinyeshi tace "Kai kuma meye haka? Me kake yi anan a wannan lokacin?"
Kafeta yayi da ido kawai dan rashin gaskiya yasa yana tunanin kamar zata karanta a goshinshi abinda ya faru, shirun daya mata yasa taja dogon tsaki ta wuce ta barshi nan, da sauri shima ya fita ya koma b'angaren su ko k'ofar bai rufe ba ya wuce d'akin shi, yana shiga wanka ya shiga yayi na tsarki kafin ya tsaya gaban panpo yana sako mishi ruwa, ido rufe ruwan ke sauka yana hasko duk abinda ya wakana, "Tabbas nine na fara bud'e kankana, ni ta fara sani, ashe duk wayewar nan tata bata sa ta zubar da mutumcinta ba, ina ma ta hanyar aure hakan ta faru?"
*Ummy* na shiga d'akin ta tsaya turus saboda ganin bak'in abubuwa, babu zanin gado shinfid'e sai ma alamun jini-jini, farantin kankana tarwatse tare da kankanar, littafin karatu ya turmushe sai kuma pilow dake kan gadon suma duk a k'asa, tana cikin duba wannan abubuwan ne taji sautin kukan Hamna, saida ta sake kallon wurin da kyau tare da matsowa kad'ai ta ganta, ganin dunk'ule cikin zanin yasa Ummy sakin jug d'in ta k'arasa da gudu ta durk'ushe ta rik'ota tana fad'in "Subhanallahi, Hamna lafiya? Meya sameki haka? Meya faru dake? Lafiya k'alau na barki, meya faru?"
Hamna sake fad'awa tayi jikin Ummy ta sake fashewa da kuka sosai, gaban Ummy ne ya ninka fad'uwa tare da k'arfin halin cewa "Hamna dan Allah ki fad'a min, meya faru na ganki?"
Kuka kawai take ta kasa cewa komai tana tunanin ta fad'a ko tayi shiru, Ummy kuma data gama fahimtar meya faru hawaye ne suka taho mata ta k'ara k'amk'ame Hamna a k'irjinta tana fad'in "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Hamna Ammar ne?"
Kukan data sake fashewa da shi ne yasa Ummy ma fashewa da kukan da k'arfi, d'ora bakinta tayi kan gashin Hamna har hawayenta na zuba saman kan tana fad'in "Hamna kiyi hak'uri, laifi na ne, laifina ne Hamna, kiyi hak'uri dan Allah, Ammar ya zamar min kamar dodo, bansan me nayi masa ba da yake son ganin ya d'ora min hawan jini, ba zan tsine masa bane kawai dan kar ya k'arasa zamar min tashin hankali."
Kuka suka ci gaba da rerawa kafin daga bisani Ummy ta d'agota ta kalleta ta dafa kumatunta tace "Hamna kiyi hak'uri kiyi shiru kinji, bara na taimaka miki."
Tunda yake ritsata bai tab'a mata irin haka ba, hakan yasa ta tsorata sosai jikinta ya fara b'ari ta fara inda inda, cikin rawar murya tace "Dan Allah yah Ammar ka matsa, hakan fa bai dace ba."
Sunkuyo da kanshi yayi yasa dogon gashin da bata so yana mata yawo dashi a wuya har zuwa fuskarta yana shafa mata shi, tattausan k'amshin turarenta ne ( *Feminism*) yayi tasiri sosai wajen sa shi ya sake fita hayyacinshi, rufe ido tayi tana kawar da kanta tana jin tsikar jikinta na tashi wani bak'on yanayi na shigarta, yatsanshi yasa ya tallabo hab'arta, k'urawa fuskarta ido yayi yanda ta rintse ido tana kakkaucewa, cikin wata irin murya yace "Wato wannan ne baki so ko?"
Jin yana ci gaba da shafar fuskarta da gashin yasa tasa k'arfi ta tura shi baya tana fad'in "Dallah ni ka matsa min, wannan wane irin iskanci ne? Bana son irin wannan wasar fa."
Ko motsi baiyi ba bare tasa ran zai gusa daga kanta, matse damatsanta yayi sosai ya jijjigata yana fad'in "Ke kina iya tunanin matsawa daga nan ne? Ai tunda kika nuna kina k'yamar gashi na ta yanda ba zan iya shan abu kisha ba, to kuwa dole yawu na da naki su gauraya."
Wuyanta ya cabko ta baya ya d'ago kanta ya daidaita bakinta ya kai nashi bakin, tana jin bakinshi a nata tasa k'arfi ta fara tureshi, amma gam ya sake lik'e mata saboda jin dad'in abinda yake yi da mantawa a ina yake me kuma yake yi.
_Dan Allah duk wanda zai karanta page d'in nan ya fad'i alkairi ko yayi shiru, karku manta da cewa abune daya faru a zahiri, addu'a da fatan shiriya ita wasu mutanen ke buk'ata, kar mu manta da Hajia wace irin mace ce da kuma mummunar kalmar da kullum iyayenshi ke binshi da ita, musamman kalmar *d'an iska* da *shege*, so mi bishi da addu'a kawai dan dole wata rana dama addua'r tayi tasiri a kanshi, tunda shi ba zai iya zama shege ba sun mishi gatan samar dashi ta hanyar aure, to fa dole suyi hak'uri dan zasu goyi jikan shege, Allah kasa mu dace._
Sosai yake tsotsar bakinta ya manta da ba halak d'in shi bace, ita kuma kokawa take dashi sosai duk da ya rik'e mata hannayenta sosai, zura hannayenshi yayi cikin rigarta sai kawai yayi karo da tula tulan...
Jinsu a tafin hannunshi yasa ya saki bakinta ya zuro d'aya daga cikin na shanunta ta saman rigar ya kai bakinshi yayin da d'aya hannun ya rufe mata baki dashi, a lokaci d'aya kuma yake tahowa da ita har yayi nasarar kwantar da ita ka gadon, kuwa take iya k'arfin da tunanin a kawo mata d'auki tare da kokawa iya k'arfin ta tana dukanshi tana cizon tafin hannunshi daya rufe mata baki...
👏👏👏
19/07/2020 à 19:25 - Ummulkhairi: 👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*BADAK'ALA*
👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*Labarin Gaske*
*NA*
_SAMIRA HAROUNA_
*Litattafan marubuciyar*
*1* _KAUSSAR_
*2* _BA SO BANE_
*3* _D'AUKAR FANSA_
*4* _AUREN HAD'I_
*5* _SANIN MASOYI (sai Allah)_
*6* _JIHADI_
*7* _ITACE K'ADDARARMU_
*8* _K'ANGIN RAYUWA_
*9* _MAATA_
*10* _KAWUNA NE_
*11* _KALLON KITSE_
*12* _AURE_
*13* _SANIN MASOYI (baya da k'ura)..._
*14* _BADAK'ALA..._
*SADAUKARWA GA*
👨👩👧👦 _*AHALI NA*_👨👩👧👦
🇳🇪 *TAURARIN NIGER*
```(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)```
_Bismillahir rahamanir rahim_
_24_
Aikin gama kam ya gama, rana ta farko daya fara sanin 'ya mace a duniya kamar yanda ita ma shine na farko gareta, zaune yake bakin gadon yana bubbuga kanshi da hannayenshi yana so ya farka daga mummunan baccin da yake, amma ganin ya k'i tashi yasa ya mik'e da k'arfi tare da kaiwa bango naushi yana fad'in "Meyasa? Meya sameka Ammar? Me ka aikata? Tirr da kai."
Fuskantar gadon yayi idonshi rintse baya son ganin Hamna a wannan halin, saida ya sauke numfashi mai k'arfi kafin ya bud'e ido a hankali da addua'r Allah yasa yagababu kowa kawai gizo ne ko mafarki, tarau ya sauke ido kanta tana jan numfashinta da k'yar sai matsawa take har tana neman fad'uwa daga kan gadon tana kuka, kallonshi ya kai kan ta'asar da yayi hakan yasa shi cabko wuyanshi ta baya da k'arfi ya sake rintse ido yace "Shiiit, Ammar alawadaranka, ashe dama d'an iska ne kai kamar yanda suke fad'a, meya kaika aikata wannan b'arnar?"
Hamna data sauka daga kan gadon ne ta rakub'e ta had'a kai da gwiwa tana ta k'ara dunk'ulewa cikin zanin gadon data janyo ta rufe jikinta sai k'ara sautin kukanta take, lallai yau ta koyi wasu darusa da dama na rayuwa, na farko ta fara jin *tsoronshi* ta yanda take jin ba zata sake shiga harkarshi ba, na biyu kuma ta *ji wata tsanarshi ta gauraya jini da tsokarta*, na uku kuma duk *abinda Allah ya hukunta* shine zai sameka ko baka so, domin kuwa saida Ummy tace mata ta rufe d'akin saboda ko bacci ya d'auketa tunda su suna aiki basu ga ranar gamawa ba, sannan har yer uwarta Amna saida tace me zaisa taje d'akin Ummy karatu bayan ga nasu d'akin, bata tunanin Abba ya dawo ya kuma buk'aci d'akin? Amma haka ta shareta ta taho, ashe wannan mummunar k'addarar ce ke bibiyarta, bak'ar ranar da d'an uwanta na jini zai mata fyad'e, ita kam tsakaninta dashi sai Allah isar mata, dan kuwa ba zata yafe masa ba har abada.
Kallonta yayi duk yanayin tashin hankali da rashin jin dad'i ya bayyana a tare dashi, kallon littafinta yayi na karatun wanda ya turmushe da kuma kankanar data zube, girgiza kanshi yayi yana tunanin ta ina ma zai fara rarrashinta? Da wane ido zai kalleta yace zai bata hak'uri? Me zai fad'a mata ta yarda dashi? Wane kallo mutanen gidan nan zasu mishi? Ya ma akayi ya zarce daga ya d'an mata horon da bai wuce sumbata ba? Sai kawai ya tsinci kanshi yana sukuwa akan 'yar mutane yana hak'arta kamar rijiya, bayan kuma babu aure tsakaninsu, kai Ammar ya ma zakayi da yer uwarta ne wacce kayi niyyar aura? Me zata ji? Yer uwarta da suka fito ciki d'aya? Rashin samun madafa ya sashi sake kaiwa bango dukan tsiya wanda yasa har saida jini ya shake gabce mishi sanadiyar ciwon da yaji ranar, da saurin bala'i ya bud'e k'ofar d'akin ya fita dan hakan shine ma daidai a wurinshi, saida ya zo zai wuce ya kalli k'ofar Alhaji, ji yayi wasu hawaye na neman taho mishi na tausayin tsohon, mintuna nawa ne daya saurari addua'r shi, amma ace haka ta faru dashi, lallai wannan k'addara ce, dan ba dan Allah ya rubuta hakan zai faru ba da babu abinda zai fito dashi neman abincin ci, duba da yasha kwana da yunwa kuma baya damuwa, sannan ko da *11:00* na dare Hajia tasa an rufe mata k'ofar falon nan, amma yau sakamakon sabga yasa ba'a rufe ba har ya iya shigowa, sannan da farko yayi niyyar barin d'akin, amma addua'r Alhaji data tsayar dashi har tasa yaje d'akin Ummy, gashi yanzu ya aikata abinda baisan ina tashin hankalin zai tsaya ba, da sassarfa ya taka zai fita ba tare daya lura ba yayi karo da mutum, da sauri ya kalli wanda suka had'u ashe Ummy ce rik'e da jug na ruwa, wani kallo ta masa kamar zata cinyeshi tace "Kai kuma meye haka? Me kake yi anan a wannan lokacin?"
Kafeta yayi da ido kawai dan rashin gaskiya yasa yana tunanin kamar zata karanta a goshinshi abinda ya faru, shirun daya mata yasa taja dogon tsaki ta wuce ta barshi nan, da sauri shima ya fita ya koma b'angaren su ko k'ofar bai rufe ba ya wuce d'akin shi, yana shiga wanka ya shiga yayi na tsarki kafin ya tsaya gaban panpo yana sako mishi ruwa, ido rufe ruwan ke sauka yana hasko duk abinda ya wakana, "Tabbas nine na fara bud'e kankana, ni ta fara sani, ashe duk wayewar nan tata bata sa ta zubar da mutumcinta ba, ina ma ta hanyar aure hakan ta faru?"
*Ummy* na shiga d'akin ta tsaya turus saboda ganin bak'in abubuwa, babu zanin gado shinfid'e sai ma alamun jini-jini, farantin kankana tarwatse tare da kankanar, littafin karatu ya turmushe sai kuma pilow dake kan gadon suma duk a k'asa, tana cikin duba wannan abubuwan ne taji sautin kukan Hamna, saida ta sake kallon wurin da kyau tare da matsowa kad'ai ta ganta, ganin dunk'ule cikin zanin yasa Ummy sakin jug d'in ta k'arasa da gudu ta durk'ushe ta rik'ota tana fad'in "Subhanallahi, Hamna lafiya? Meya sameki haka? Meya faru dake? Lafiya k'alau na barki, meya faru?"
Hamna sake fad'awa tayi jikin Ummy ta sake fashewa da kuka sosai, gaban Ummy ne ya ninka fad'uwa tare da k'arfin halin cewa "Hamna dan Allah ki fad'a min, meya faru na ganki?"
Kuka kawai take ta kasa cewa komai tana tunanin ta fad'a ko tayi shiru, Ummy kuma data gama fahimtar meya faru hawaye ne suka taho mata ta k'ara k'amk'ame Hamna a k'irjinta tana fad'in "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Hamna Ammar ne?"
Kukan data sake fashewa da shi ne yasa Ummy ma fashewa da kukan da k'arfi, d'ora bakinta tayi kan gashin Hamna har hawayenta na zuba saman kan tana fad'in "Hamna kiyi hak'uri, laifi na ne, laifina ne Hamna, kiyi hak'uri dan Allah, Ammar ya zamar min kamar dodo, bansan me nayi masa ba da yake son ganin ya d'ora min hawan jini, ba zan tsine masa bane kawai dan kar ya k'arasa zamar min tashin hankali."
Kuka suka ci gaba da rerawa kafin daga bisani Ummy ta d'agota ta kalleta ta dafa kumatunta tace "Hamna kiyi hak'uri kiyi shiru kinji, bara na taimaka miki."