Sashe 185
Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba tare daya d'auke hannunshi daga bakinta ba cikin rad'ad'in bala'i tace "Ka da ka fama ni *yallab'ai*, za...fi."
Shi kam baisan me ke nan ba saiya shiga yawo da yatsarshi sai yayi kamar zai fito dashi ya koma ya mayar, lokacin da shi kanshi ya d'an fara jin alamun kamar zare na d'an tab'a mishi hannu yana jin wurin da tauri tauri yana d'an sukarshi yasa shi kallon fuskarta, duk da kwance take amma duk ta k'ame wuri d'aya sai jan numfashi take tana ta girgiza kai, a nutse yace "D'inki Ummy tayi miki?"
Da sauri ta shiga d'aga masa kai alamar eh, a hankali ya jawo yatsarshi ya cire, kwance yayi kusanta ya rumgumeta kamar zai fashe da kuka yace "Kiyi hak'uri kinji, ban sani ba ai, Ummy bata fad'a min ba ke ma haka."
Hamna da a lokacin take wa kanta hud'ubar zaunawa dashi lafiya saita k'ara ruk'umk'ume shi da hannunta da ba kanshi take kwance, tusa kanta ta shiga yi cikin k'irjinshi tana ta damuk'ar damtsenshi tana kuka, rirrik'eta yake yi sosai yana bata hak'uri, a haka bacci ya d'auketa tana ajiyar zuciya.
Ko da ya tashe ta da asuba ta bud'a ido ta kalle shi, doguwar riga ce jikinshi da sallaya hannunshi, yar ajiyar zuciyar data sauke ta tuna mata da kukan data kwana tana yi da kuma dalilin kukan, ai da sauri ta tashi zaune tace " *Ina kwana*...boss."
Wani kallo ya mata mai d'auke da yanayin mamaki a cikinshi, ba tare daya nema ba Hamna ke gaishe shi, amma sai ya d'an basar yace "Me ye kuma boss? Hamna ba zaki daina min wannan sunan ba?"
Langab'e kai tayi tace "Kayi hak'uri ka bani dama na ci gaba da kiranka haka, kai ma ai har yanzu kana ce min kankana."
Murmushi kawai ya saki ya nufi hanyar fita yana fad'in "Ki tashi kiyi sallah."
Da kallo ta bishi har ya fita, data shiga ban d'aki saida ta had'a ruwan d'umi ta jima zaune a ciki, wanka tayi tayo alwala ta fito ta kabbara sallah.
Har rana ta take ta hantse bai shigo, ta tashi da niyyar shica madafa ya shigo da kular abinci a hannu, mik'a mata yayi yace "Inji uwarki."
Kallonshi tayi a ranta tace "Kaji wai inji uwarki? Ina ma laifin ka ce Ummy ko mamanki, hmmm Allah ya sawake."
Ajewa tayi kan tebur ta juya zata shiga d'aki yace "Ina zaki je?"
Juyowa tayi tace "Wankan zanyi."
Saida yaje gabanta ya kama hannunta suka shiga d'akin tare, ita dai gabanta na fad'uwa haka ta daure ta bishi, har ban d'aki suka shiga cikin kwanciyar hankali ya rabata da komai shi ma haka ya fara wanke tsaf.
Wani hegen siket ne da rigarshi na kanti ya matseta ya saka mata, saida suka fito falo ya zauna kan kujera yana kallon tv yace ta kawo abincin nan, juyawa tayi ta fara bada step (inji malam ba), a hankali ya shiga lumshe idonshi yana bud'ewa yana sauke su kan k'ugunta, kutumar bala'i sai yau ya k'ara tabbatarwa ba k'arama bace, haka ta d'auko ta dawo ya shiga kallon gaban da komai da komai.
Har k'arfe *09:00* yana gida ta zubawa sarautar Allah ido, ta gaji ta k'agu ta k'ufula ta jigata da matsar da yake mata, duk jikinta ji take kamar wacce tayi nak'uda, labb'anta banda zafi da zut zut babu abinda suke, sai yanzu kad'ai ya shirya fita ya kama hannunta har k'ofar d'akin, bud'e hannayenshi yayi yace "To rumgume ni ki min addu'a zan fita."
Wani kallo ta masa da shi dai ya fassara shi kallon baka da hankali ne, a hankali ta bud'e hannayenta ta fad'a k'irjinshi kamar mai k'yank'yaminshi😂 kafin tace "...
*Alhamdulillah*
04/11/2020 à 14:39 - Ummulkhairi: 👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*BADAK'ALA*
👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*Labarin Gaske*
*NA*
_SAMIRA HAROUNA_
*Litattafan marubuciyar*
*1* _KAUSSAR_
*2* _BA SO BANE_
*3* _D'AUKAR FANSA_
*4* _AUREN HAD'I_
*5* _SANIN MASOYI (sai Allah)_
*6* _JIHADI_
*7* _ITACE K'ADDARARMU_
*8* _K'ANGIN RAYUWA_
*9* _MAATA_
*10* _KAWUNA NE_
*11* _KALLON KITSE_
*12* _AURE_
*13* _SANIN MASOYI (baya da k'ura)..._
*14* _BADAK'ALA..._
*SADAUKARWA GA*
👨👩👧👦 _*AHALI NA*_👨👩👧👦
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
_73_
"A dawo lafiya."
Tallabo fuskarta yayi yana murmushi yace " *Je t'aime* (ina sonki)."
K'wayar idonshi ta kalla, ganin shima ya kalli idonta sai tayi k'asa da nata tana murmushin da bata san damilinshi ba, sake d'ago kanta yayi yace "Ke ma ki ce wani abu mana."
Da sauri ta kubce daga rik'on daya mata ta juya zata shige ciki, hannunta ya rik'o ya sake had'ata da jikinshi yace "Idan baki ce komai ba zan dawo ne mu zauna tare, kuma ke dai kinsan me zai faru."
Juyowa tayi tace "Kunya nake ji mana."
Sakin hannunta yayi yana murmushi yace "Su kunya manya, ita ma yau ranarta ta zo."
Juyawa yayi ya fita yana fad'in "To Allah ya bamu irin ta ku."
Juyawa tayi ta bishi da kallo har ya fita, dawowa tayi ta ma kanta mazauni kan kujera, a hankali take sauke numfashi had'e da murmushi a fuskarta, ta ji dad'in kalmar sosai data fito daga bakinshi, wani nauyi taji ya ragu a kanta data jima tana dakonshi a zuciyarta. Tana cikin tunanin nan ta shiga d'aki ta shirya ta fito dan shiga wajensu Ummy ta ga lafiyar yaranta, tasan Ummy ce ta rik'esu dan a bata damar morar ranarta ita ma, shiyasa ko mitsinsu bata ji ba daga randa aka kawota zuwa yau.
Da sallama ta shiga falon ta samu Ummy tare da Hajia zaune da Husseina, k'arasawa tayi ta gaishe su suka amsa da tambayarta ya take ita ma? Ummy ta kalla tace "Ummy ina yarana suke?"
Kallonta tayi tace "Kin manta suna islamiyya?"
D'an turo baki tayi tace "Ummy me yasa basu tafi gani na ba?"
Ba tare data kalleta ba tace "Zasu tafi, amma ba yanau ba."
Shirun da tayi yasa Ummy kallonta tace "Ya jikin naki?"
Saida ta sunkuyar da kanta tace "Da sauk'i Ummy."
Jinjina kai tayi kafin su ci gaba da hira, ita ma nan tayi zamanta har Zeinab da su Jamila suka shigo sukayi ta hirarsu.
*Bayan sati uku*
Ya shigo kenan ya had'u da Zeituna zata fita, sauke gilashi yayi yace "Uwa ina zuwa da rana haka?"
Saida ta gyara goyon *Shakur* tace "Wallahi kasan Jumare ta haihu, zan tafi can ne yau ake sunan."
Da dariya a fuskarshi yace "Iyee! Su Jumare manya, to uwa ina motar naga zaki fita k'asa?"
Cikin damuwa tace "Saida na gama shiri zan fita kuma sai Ayuba yake fad'a min motar na wurin gyara, kawai zan hau taxi ne."
Girgiza kai yayi yace "Haba uwata, idan ma baki kira Abbanmu ya zo ya kaiki ba, to mu miye anfaninmu? Muje na sauke ki kawai dama bacci na zo yi."
Murmushi tayi tace "Nagode." Zagayawa tayi ta sauke goyon ta bud'a ta shiga, suna tafe suna d'an tab'a hira tana nuna mishi gidan har ya sauke ta, juyawa yayi ya koma ita ta shige ciki. Hanyarshi ta dawowa ne ya hangi Amie kan moto, duniyanci sai abinda ya ci gaba bawai ya rage ba, tsayar da ita yayi suka tsallaka titi suka tsaya, kallon juna sukayi sosai har yau yana tuna Ummy ta fad'a mishi wai Amie ce ta fad'awa marigayiya Shureim d'ansa ne, saida ya fito daga motar ya tsaya gabanta tana fad'in "Mai kyau ya kake? Kwana biyu?"
Kallon fuskarta yake da tasha kujera kamar an watsa takin gona yace "Da dama? Ya harkokin?"
"Da dama." Ita ma ta fad'a tana d'an sakin kan moton, ba tare daya daina kallonta ba yace "Me ya had'aki da k'awarki?"
Kallonshi tayi ita ma tace "Wace k'awar tawa?"
"Matata mana, kankana."
Wani kallon rashin mutumci ta masa tace "Ba komai, me ka gani?"
Murmushi yayi yace "Ko yaron yasan da komai, yaushe rabon dana ganku tare? Sannan har akayi bikinta aka gama ban ganki ba."
Cikin rashin damuwa tace "Hakane, kasan duniya juyi juyi ce, k'awance ma yana da tsuntsun soyayya, yau ya hau kanka gobe ya tashi ya koma kan wata."
Murmushi ya sake yi yace "Hakane, amma haka yafi faruwa kan k'awancen da ba'a gina dan Allah ba."
Tab'e baki tayi tace "Ok, ni zan tafi dan ina da abunyi sosai a gabana."
Wani kallo ya mata yace "Ba damuwa, amma idan kin samu dama kije ki ci abincin amaryata."
Saida ta kashe masa ido tace "Zan zo, amma ka fara saka min lambarka ta yanda zan sanar da kai zuwan nawa idan na tashi zuwa."
Ta k'arashe da mik'o masa wayarta, saida ya kalleta kallo na fahimta sannan ya karb'i wayar, saka mata lambar yayi ya mik'a mata, karb'a tayi tana tana kallon lambar tace "Kai babba ne, lambarka sauk'in hardacewa gareta kamar shan ruwa."
Murmushi ya mata yace "Amma ai kinsan ruwa kala kala ne ko, sannan idan ka shanye ruwanka a duniya ko a cikin tekun maliya kake ba zaka iya had'a ko d'igo d'aya ba."
Ko da ya fad'a ya wuce abinshi ya barta nan, kai tsaye gidan ya koma ya nufi b'angaren amaryarshi, amma daya shiga k'ofar rufe bai same ta ba, kuma gashi ba zai iya baccin ba idan bata kusa dashi, a hankali ya fito ya nufi b'angarensu Ummy.
*Da* sallama a bakinshi ya shiga wanda yayi daidai da fitowar Hamna daga madafa da plate a hannunta da Ummy da Soueiba bayanta da alama aiki suka gama, tana ganinshi ita tasan meya kawoshi gida wannan lokacin, da sauri ta ratsa tsakanin Ummy da Soueiba zata koma madafa ta b'uya, da sauri yace "Algunguma na ganki, maza zo wuce mu tafi to."
Juyowa tayi tana turo baki tace "Ba zan je ba ka tafiyarka."
Nuna kanshi yayi da yatsa yace "Ni ne kike fad'a ma ba zaki zo ba? Ni kankana?"
Lab'ewa tayi bayan Ummy ta rik'eta da hannun d'ayan tana lek'enshi, tunkarowa ya fara yi yana fad'in "Zaki san wa kika fad'awa ba zaki zo ba kankana, ba dai ni ne kika ce ma ba zaki zo ba? Ni ga sakarai ko?"
Sake rirrik'e Ummy tayi tana ihu tana fad'in "Ummy ki ce masa ya tafiyarsa, dukana zaiyi."
Shi kam baisan me ke nan ba saiya shiga yawo da yatsarshi sai yayi kamar zai fito dashi ya koma ya mayar, lokacin da shi kanshi ya d'an fara jin alamun kamar zare na d'an tab'a mishi hannu yana jin wurin da tauri tauri yana d'an sukarshi yasa shi kallon fuskarta, duk da kwance take amma duk ta k'ame wuri d'aya sai jan numfashi take tana ta girgiza kai, a nutse yace "D'inki Ummy tayi miki?"
Da sauri ta shiga d'aga masa kai alamar eh, a hankali ya jawo yatsarshi ya cire, kwance yayi kusanta ya rumgumeta kamar zai fashe da kuka yace "Kiyi hak'uri kinji, ban sani ba ai, Ummy bata fad'a min ba ke ma haka."
Hamna da a lokacin take wa kanta hud'ubar zaunawa dashi lafiya saita k'ara ruk'umk'ume shi da hannunta da ba kanshi take kwance, tusa kanta ta shiga yi cikin k'irjinshi tana ta damuk'ar damtsenshi tana kuka, rirrik'eta yake yi sosai yana bata hak'uri, a haka bacci ya d'auketa tana ajiyar zuciya.
Ko da ya tashe ta da asuba ta bud'a ido ta kalle shi, doguwar riga ce jikinshi da sallaya hannunshi, yar ajiyar zuciyar data sauke ta tuna mata da kukan data kwana tana yi da kuma dalilin kukan, ai da sauri ta tashi zaune tace " *Ina kwana*...boss."
Wani kallo ya mata mai d'auke da yanayin mamaki a cikinshi, ba tare daya nema ba Hamna ke gaishe shi, amma sai ya d'an basar yace "Me ye kuma boss? Hamna ba zaki daina min wannan sunan ba?"
Langab'e kai tayi tace "Kayi hak'uri ka bani dama na ci gaba da kiranka haka, kai ma ai har yanzu kana ce min kankana."
Murmushi kawai ya saki ya nufi hanyar fita yana fad'in "Ki tashi kiyi sallah."
Da kallo ta bishi har ya fita, data shiga ban d'aki saida ta had'a ruwan d'umi ta jima zaune a ciki, wanka tayi tayo alwala ta fito ta kabbara sallah.
Har rana ta take ta hantse bai shigo, ta tashi da niyyar shica madafa ya shigo da kular abinci a hannu, mik'a mata yayi yace "Inji uwarki."
Kallonshi tayi a ranta tace "Kaji wai inji uwarki? Ina ma laifin ka ce Ummy ko mamanki, hmmm Allah ya sawake."
Ajewa tayi kan tebur ta juya zata shiga d'aki yace "Ina zaki je?"
Juyowa tayi tace "Wankan zanyi."
Saida yaje gabanta ya kama hannunta suka shiga d'akin tare, ita dai gabanta na fad'uwa haka ta daure ta bishi, har ban d'aki suka shiga cikin kwanciyar hankali ya rabata da komai shi ma haka ya fara wanke tsaf.
Wani hegen siket ne da rigarshi na kanti ya matseta ya saka mata, saida suka fito falo ya zauna kan kujera yana kallon tv yace ta kawo abincin nan, juyawa tayi ta fara bada step (inji malam ba), a hankali ya shiga lumshe idonshi yana bud'ewa yana sauke su kan k'ugunta, kutumar bala'i sai yau ya k'ara tabbatarwa ba k'arama bace, haka ta d'auko ta dawo ya shiga kallon gaban da komai da komai.
Har k'arfe *09:00* yana gida ta zubawa sarautar Allah ido, ta gaji ta k'agu ta k'ufula ta jigata da matsar da yake mata, duk jikinta ji take kamar wacce tayi nak'uda, labb'anta banda zafi da zut zut babu abinda suke, sai yanzu kad'ai ya shirya fita ya kama hannunta har k'ofar d'akin, bud'e hannayenshi yayi yace "To rumgume ni ki min addu'a zan fita."
Wani kallo ta masa da shi dai ya fassara shi kallon baka da hankali ne, a hankali ta bud'e hannayenta ta fad'a k'irjinshi kamar mai k'yank'yaminshi😂 kafin tace "...
*Alhamdulillah*
04/11/2020 à 14:39 - Ummulkhairi: 👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*BADAK'ALA*
👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨👩❤️👨
*Labarin Gaske*
*NA*
_SAMIRA HAROUNA_
*Litattafan marubuciyar*
*1* _KAUSSAR_
*2* _BA SO BANE_
*3* _D'AUKAR FANSA_
*4* _AUREN HAD'I_
*5* _SANIN MASOYI (sai Allah)_
*6* _JIHADI_
*7* _ITACE K'ADDARARMU_
*8* _K'ANGIN RAYUWA_
*9* _MAATA_
*10* _KAWUNA NE_
*11* _KALLON KITSE_
*12* _AURE_
*13* _SANIN MASOYI (baya da k'ura)..._
*14* _BADAK'ALA..._
*SADAUKARWA GA*
👨👩👧👦 _*AHALI NA*_👨👩👧👦
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir rahamanir rahim_
_73_
"A dawo lafiya."
Tallabo fuskarta yayi yana murmushi yace " *Je t'aime* (ina sonki)."
K'wayar idonshi ta kalla, ganin shima ya kalli idonta sai tayi k'asa da nata tana murmushin da bata san damilinshi ba, sake d'ago kanta yayi yace "Ke ma ki ce wani abu mana."
Da sauri ta kubce daga rik'on daya mata ta juya zata shige ciki, hannunta ya rik'o ya sake had'ata da jikinshi yace "Idan baki ce komai ba zan dawo ne mu zauna tare, kuma ke dai kinsan me zai faru."
Juyowa tayi tace "Kunya nake ji mana."
Sakin hannunta yayi yana murmushi yace "Su kunya manya, ita ma yau ranarta ta zo."
Juyawa yayi ya fita yana fad'in "To Allah ya bamu irin ta ku."
Juyawa tayi ta bishi da kallo har ya fita, dawowa tayi ta ma kanta mazauni kan kujera, a hankali take sauke numfashi had'e da murmushi a fuskarta, ta ji dad'in kalmar sosai data fito daga bakinshi, wani nauyi taji ya ragu a kanta data jima tana dakonshi a zuciyarta. Tana cikin tunanin nan ta shiga d'aki ta shirya ta fito dan shiga wajensu Ummy ta ga lafiyar yaranta, tasan Ummy ce ta rik'esu dan a bata damar morar ranarta ita ma, shiyasa ko mitsinsu bata ji ba daga randa aka kawota zuwa yau.
Da sallama ta shiga falon ta samu Ummy tare da Hajia zaune da Husseina, k'arasawa tayi ta gaishe su suka amsa da tambayarta ya take ita ma? Ummy ta kalla tace "Ummy ina yarana suke?"
Kallonta tayi tace "Kin manta suna islamiyya?"
D'an turo baki tayi tace "Ummy me yasa basu tafi gani na ba?"
Ba tare data kalleta ba tace "Zasu tafi, amma ba yanau ba."
Shirun da tayi yasa Ummy kallonta tace "Ya jikin naki?"
Saida ta sunkuyar da kanta tace "Da sauk'i Ummy."
Jinjina kai tayi kafin su ci gaba da hira, ita ma nan tayi zamanta har Zeinab da su Jamila suka shigo sukayi ta hirarsu.
*Bayan sati uku*
Ya shigo kenan ya had'u da Zeituna zata fita, sauke gilashi yayi yace "Uwa ina zuwa da rana haka?"
Saida ta gyara goyon *Shakur* tace "Wallahi kasan Jumare ta haihu, zan tafi can ne yau ake sunan."
Da dariya a fuskarshi yace "Iyee! Su Jumare manya, to uwa ina motar naga zaki fita k'asa?"
Cikin damuwa tace "Saida na gama shiri zan fita kuma sai Ayuba yake fad'a min motar na wurin gyara, kawai zan hau taxi ne."
Girgiza kai yayi yace "Haba uwata, idan ma baki kira Abbanmu ya zo ya kaiki ba, to mu miye anfaninmu? Muje na sauke ki kawai dama bacci na zo yi."
Murmushi tayi tace "Nagode." Zagayawa tayi ta sauke goyon ta bud'a ta shiga, suna tafe suna d'an tab'a hira tana nuna mishi gidan har ya sauke ta, juyawa yayi ya koma ita ta shige ciki. Hanyarshi ta dawowa ne ya hangi Amie kan moto, duniyanci sai abinda ya ci gaba bawai ya rage ba, tsayar da ita yayi suka tsallaka titi suka tsaya, kallon juna sukayi sosai har yau yana tuna Ummy ta fad'a mishi wai Amie ce ta fad'awa marigayiya Shureim d'ansa ne, saida ya fito daga motar ya tsaya gabanta tana fad'in "Mai kyau ya kake? Kwana biyu?"
Kallon fuskarta yake da tasha kujera kamar an watsa takin gona yace "Da dama? Ya harkokin?"
"Da dama." Ita ma ta fad'a tana d'an sakin kan moton, ba tare daya daina kallonta ba yace "Me ya had'aki da k'awarki?"
Kallonshi tayi ita ma tace "Wace k'awar tawa?"
"Matata mana, kankana."
Wani kallon rashin mutumci ta masa tace "Ba komai, me ka gani?"
Murmushi yayi yace "Ko yaron yasan da komai, yaushe rabon dana ganku tare? Sannan har akayi bikinta aka gama ban ganki ba."
Cikin rashin damuwa tace "Hakane, kasan duniya juyi juyi ce, k'awance ma yana da tsuntsun soyayya, yau ya hau kanka gobe ya tashi ya koma kan wata."
Murmushi ya sake yi yace "Hakane, amma haka yafi faruwa kan k'awancen da ba'a gina dan Allah ba."
Tab'e baki tayi tace "Ok, ni zan tafi dan ina da abunyi sosai a gabana."
Wani kallo ya mata yace "Ba damuwa, amma idan kin samu dama kije ki ci abincin amaryata."
Saida ta kashe masa ido tace "Zan zo, amma ka fara saka min lambarka ta yanda zan sanar da kai zuwan nawa idan na tashi zuwa."
Ta k'arashe da mik'o masa wayarta, saida ya kalleta kallo na fahimta sannan ya karb'i wayar, saka mata lambar yayi ya mik'a mata, karb'a tayi tana tana kallon lambar tace "Kai babba ne, lambarka sauk'in hardacewa gareta kamar shan ruwa."
Murmushi ya mata yace "Amma ai kinsan ruwa kala kala ne ko, sannan idan ka shanye ruwanka a duniya ko a cikin tekun maliya kake ba zaka iya had'a ko d'igo d'aya ba."
Ko da ya fad'a ya wuce abinshi ya barta nan, kai tsaye gidan ya koma ya nufi b'angaren amaryarshi, amma daya shiga k'ofar rufe bai same ta ba, kuma gashi ba zai iya baccin ba idan bata kusa dashi, a hankali ya fito ya nufi b'angarensu Ummy.
*Da* sallama a bakinshi ya shiga wanda yayi daidai da fitowar Hamna daga madafa da plate a hannunta da Ummy da Soueiba bayanta da alama aiki suka gama, tana ganinshi ita tasan meya kawoshi gida wannan lokacin, da sauri ta ratsa tsakanin Ummy da Soueiba zata koma madafa ta b'uya, da sauri yace "Algunguma na ganki, maza zo wuce mu tafi to."
Juyowa tayi tana turo baki tace "Ba zan je ba ka tafiyarka."
Nuna kanshi yayi da yatsa yace "Ni ne kike fad'a ma ba zaki zo ba? Ni kankana?"
Lab'ewa tayi bayan Ummy ta rik'eta da hannun d'ayan tana lek'enshi, tunkarowa ya fara yi yana fad'in "Zaki san wa kika fad'awa ba zaki zo ba kankana, ba dai ni ne kika ce ma ba zaki zo ba? Ni ga sakarai ko?"
Sake rirrik'e Ummy tayi tana ihu tana fad'in "Ummy ki ce masa ya tafiyarsa, dukana zaiyi."