Sashe 21
Badak'ala Complète Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kin yarda tayi aiki a gidanki?"
Nan ma cewa tayi "Na amince da hakan, ina ganin kamar mun taimaka mata dan suna buk'atar taimako, kuma kaga yanzu bazawara ce ita ba budurwa ba, ta k'ara hankali da rayuwa da kuma nutsuwa."
Ya so nuna mata illar yin hakan, amma yanzu yana kan hanya ne dan haka ya rik'o hannaunta d'aya yana murzawa yace "Falmata." K'ura mishi ido tayi dan inhar taji ya kirata da sunan Falmata to tabbas abinda zai fad'a yana da mahimmanci kuma iya gaskiyarshi ne zai fad'a, d'orawa yayi da "Sanin kanki ne na miki alk'awari da dama wanda a kullum nake son ganin na cikasu, sannan gidan nan na jima da mallaka miki shi ya zama naki har abada, dan haka banda ikon hanaki yin abinda kike so, ki kawo Harira gidan nan amma da sharad'i d'aya."
Zaro ido tayi tace "What, sharad'i kuma?"
Murmushi yayi yace "Yeah, da me kike tunani?"
"To ina ji fad'a min."
Ba alamar wasa yace "Sharad'in shine ko da wasa bana son ganinta a part d'ina bare naga k'afar ta a falon nan, ko da kuwa me ake ko kuma me ke faruwa ko zai faru, kin amince?"
Murmushin jin dad'i tayi tace "Sauk'i kamar shan ruwa, dama ba wannan aikin zatayi ba, dan haka i agreed."
D'aga kafad'a yayi yace "Then, all the best wifey."
Rumgumeshi tayi sosai harda kukan shagwab'a tace "Zanyi kewarka mijina."
Shima saida ya sauke ajiyar zuciya yace "Ba zaki tausaya min ba ni halin da zan shiga babu rigimarki a kusa da ni."
Ba tare data d'ago ba tace "Oho, kenan ma ni d'in rigimammiya ce ko?"
Matseta yayi yace "Number one ma kuwa in this world."
Da k'yar suka rabu baya ya mata alk'awarin zai dawo nan da kwana uku da ikon ubangiji kad'ai ta barshi ya tafi, saida suka fito falo sun samu yara na zaune suna jiran break, sai Raihan da ita ma ake had'a break d'in da ita, gaisheda mahaifin nasu sukayi kafin ya fad'a musu zaiyi tafiya, addu'a suka bishi da ita kafin kowa ya fad'i abinda yake so a siyo mishi musamman ma Ameer da Abdul raheem, daga nan kuma part d'in su Ammie suka wuce dan basu riga sun shigo ba, nan ma addu'a yasha kafin ya wuce cikin rakiyar Sameera har zuwa bakin motarshi, drivenshi ne ya bud'e mishi amma saida suka k'ara rumgume juna kamar karsu rabu kafin ya shiga mota driver ya jasu, cikin minti talatin suka isa filin jirgi inda suka samu *captain Ali* ya gama shirya komai shi kawai yake jira, nan ma driver ya bud'e mishi ya fito yabi bayanshi da jakarshi, wata budurwa ce tsaye a k'ofar matakalar jirgin cikin uniforme d'in ta tana ganinshi ta d'an sunkuyar da kanta ta gaishe shi, ko kallon fuskarta baiyi ba ya amsa da "Fine."
Yana fara takawa ita ma ta karb'i jakarshi a hannun driver ta bi bayanshi, suna shiga ciki matakalar ta d'ago ta rufe a hankali, jirgin dai gashi babba amma cikin inda yake zaune duka kujerun guda hud'u ne, biyu b'angaren dama biyu na hagu suna kallon juna, captain Ali ne ya fara sanar dasu jirgi zai tashi su kimtsa tare da daidaitawa, ba b'ata lokaci jirgin ya haura sama suka fara tafiya, wannan budurwar ce ta fito ta tambayeshi ko da wani abu da yake buk'ata, a tak'aice kawai ya fad'a mata da favorite d'in shi yake so, ba jimawa ta kawo mishi wata fresh milk kalar kad'ai abar kallo ce, haka suka dinga tafiya inda wannan matar duk minti talatin takan zo ta tambayeshi da abinda ya ke so, cikin yardar ubangiji sai ga k'afafun su sun taka k'asa bayan kwashe musu su da akayi, nan ma airport d'in wata motar ce ta d'auke shi zuwa wata babbar hotel ta manyan mutane.
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
Ko da su Ma'arufa suka sauka gidan masu zaman kansu kai tsaye d'akinta ta bud'a ta shiga, inda Ma'aruf ya shiga nashi d'akin shi ma, kaya ta cire ta fito ta d'ibi ruwa ta shiga wanka babu wanda ta kula duk da habaicin da wasu daga cikin mutanen gidan ke mata, Ma'aruf kuma fitowa yayi ya tsaya akan wasu dake buga karta a kan tabarma yana kallonsu, tana fitowa Ma'aruf shi ma ya shiga ba jimawa ya fito, amma kai tsaye d'akin Ma'arufa ya shiga hakan kuma ya haifar da k'ananan maganganu a wurin, dama dai tun zuwansu gidan basu fad'i alak'ar dake tsakaninsu ba cewa su yan uwane, sai dai wasu sunfi zargin dadiro kawai suke kuma suna rainawa wasu hankali suna karb'ar kud'in wasu mazan, yana shiga ya sameta tana saka bras, bayanta ya tsaya tare da kama hannayenta kamar zai saka mata sai kuma ya b'alle mata, a hankali yake shafa harya zura hannayenshi ya cabko nonuwanta ya masu wata matsa, cike da barikance tace "Ahhhhhh, huhhhhh."
Juyowa tayi ido a lumshe tasa hannu ta kamo gabanshi tana lasar leb'e tace "Dama ina da haushinka, tsohuwar gurguwar nan ce ta kawo mana cikas."
Zata had'e bakinsu ya juyar da kanshi ya kai bakinshi a kunnenta yace "Yau kuma zan huce wannan haushin nawa, dama wannan na jima da haushinsu."
Cikin rashin sanin ciwon kai da rashin kunya da fitsara da rashin albarka suka dinga iskancinsu kai kace mata da miji ne, daga ita har shi ihu kawai suke sun mata a cikin mutane suke, suna cikin wannan bad'alar tasu wayar Ma'arufa ta fara ringing, amma saita zura hannu ta kashe wayar tana ci gaba da ihu, cike da bushewar zuciya take fad'in "Ahhhhh, washhhhh, D'an uwa na, huhhhhhh, wallahi duk kafi min kolayan banzan nan, ashe haka kake dama hhhhhhh, ahhhhhhhh, wayyo, harder."
*Allah ka shirya mana zuri'a*
Sallamar wani daga cikin masu neman Marfu'a ne wanda yake kira ta k'i d'agawa ta katse musu hanzari, tsaye yayi yana muzurai ya kalli wanda ke karta yace "Marfu'a ta zo ne?"
Wani d'an daudu ne ya kalleshi ya yatsina fuska cikin harshenshi na mata yace "Kaga wani sabon salo kuma shafa kwalli da tab'arya, to yanzu duk nan cikin mu wa ka aje ya maka gdinta da zaka mana tsaye haka saman ka kana tambayarmu ita."
Wani jan kallo ya masa zaiyi magana wata mace tace "Ka wuce mana tana ciki, mu ka tsaremu ka tambayemu ita kamar ajiyarta ka bamu."
Su Marfu'a dake d'aki suna jin ance ya wuce ta zabura ta mik'e dan ita tasan masifar *Labo*, da sauri ta kalli Ma'aruf tace "Labo ne fa, yi sauri shiga nan." Ta nuna mishi bayan wasu tarin kaya, ba musu kuwa ya tattara rigarshi da wando ya kutsa ciki yayi shiru, saida ya kalli takalmin dake k'ofar d'akin na Ma'aruf kafin ya wuce ciki ko sallama babu, shigarshi kuma yayi daidai da Ma'arufa dake kwance kan gado tana gyara d'aurin k'irjin ta, wani kallon tuhuma ya dinga bin d'akin dashi harda ma ita kanta, da k'yar ya tsaya gabanta ya yaye zanin jikinta, ganin babu komai jikinta yasa yace " Me hakan ke nufi? Ke da wani d'an iskan ne a d'akin?"
Kamar zatayi kuka tace "Wai me yasa kake hakane Labo, ni da wa ka gani a d'akin nan? Zuwa na fa kenan daga k'auye wanka kad'ai nayi."
"To amma takalmin uban waye na gani a k'ofar d'akin, tunda dai ba naki bane."
Kamar wacce ta tashi daga bacci tace "Uhum! Ina jin takalmin Big (Ma'aruf suke kira da haka a gidan)ne, ina jin ma harya fita ai."
Jin ta fad'i haka yasa ya kalleta ya sunkuyo tare da kwantawa gefenta, hararan gefen ido ta masa tana yak'e, shi kuma nan ya fara shafarta yana fad'in yayi kewarta, na d'aya idan ta hanashi samun abinda yake so bala'i zai fara yanzu watak'ila ya had'a da dukanta ma , na biyu kuma tana buk'atar kud'i shi kuma tasan a wannan fannin indararo ne baisan ciwon kud'i ba, dan haka tana ji tana gani ya sake mata wawiyar caccaka.
Ma'aruf na cikin kaya yana jin duk tsiyar dake faruwa yayi luf abin shi, sun jima kafin ya saka kayanshi ya fito da kud'i ya jefo mata ya fice, d'aukar kud'in tayi ta kalli k'ofar daya fita tace "K'aramin d'an iska kawai, kaji da bak'in halinka."
Juyawa tayi inda Ma'aruf ke k'umshe ta bushe da dariya tace " Big sai a fito ko tunda dodon ya tafi."
Fitowa kam yayi daga cikin kayan yayi sharkaf da zufa yana kallonta yace "Yarinyar nan ba ki da mutumci wallahi, ina cikin d'akin kuma shine zaki yarda ki biyewa waccen bunsurun."
Tsaki yayi ya juya zai fita tace "To kuma aikin daka fara fa?"
Juyowa yayi ya kalleta yace "Allah ya kiyaye na jefa gugata bayan Labo ya cire tashi gugar, sai kuma wani lokacin yarinya."
Juyawa yayi yaji tayi tsaki ta kuma cewa "D'an iska kawai, kawai ka ce ba zaka iya ba."
Saida yasa takalminshi ya kalleta yace "Ke wai jakar ina ce d ba kya gajiya? Yanzu duk abinda ya faru kice baki gaji ba."
Mik'ewa tayi tsaye ta rarumo zani ta d'aura a k'irji tace "Haihuwar Salma ce fa, ko ka manta ne, gadon juriya nayi."
Wucewa yayi zai shiga d'akin da yake kwantawa mutan gidan suka saka shewa da habaici wai suna nuna ba komai amma kuma da wani abu a k'asa, d'an daudun nan kad'ai ya kalla ya malmala mishi wata ashar ya wuce ya barshi.
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
Bayan tafiyar Abbas Sameera ta samu Ammie lokacin Abba shima ya fita, nan ta fad'a mata abinda ke faruwa yar aikin data d'auka, Ammie ce ta kalleta da mamaki tace "Takwarata, kuma ke yanzu kin yarda ki taimaka mata? A gaskiya ni dai hankali na bai kwanta ba."
Cikin rarrashi tace "Ammie, wallahi babu abinda zai faru da yardar Allah, kuma ma Ammie ai ba su suka aikata laifin ba, kinga ba zamu hukuntasu da laifin da iyayensu ne suka aikata ba."
Ajiyar zuciya ta sauke ta kalleta tace "Shi ya amince ne?"
Da fara'a tace "Ammie munyi magana da shi kuma ya amince, kawai yace dai bai yarda taje ko kusa da d'akin shi bane bare kuma ciki."
"To shikenan, Allah ya taimaka mana." Saida ta kwanta kan k'afafun ta tace "Ameen Ammie na."
Nan ma cewa tayi "Na amince da hakan, ina ganin kamar mun taimaka mata dan suna buk'atar taimako, kuma kaga yanzu bazawara ce ita ba budurwa ba, ta k'ara hankali da rayuwa da kuma nutsuwa."
Ya so nuna mata illar yin hakan, amma yanzu yana kan hanya ne dan haka ya rik'o hannaunta d'aya yana murzawa yace "Falmata." K'ura mishi ido tayi dan inhar taji ya kirata da sunan Falmata to tabbas abinda zai fad'a yana da mahimmanci kuma iya gaskiyarshi ne zai fad'a, d'orawa yayi da "Sanin kanki ne na miki alk'awari da dama wanda a kullum nake son ganin na cikasu, sannan gidan nan na jima da mallaka miki shi ya zama naki har abada, dan haka banda ikon hanaki yin abinda kike so, ki kawo Harira gidan nan amma da sharad'i d'aya."
Zaro ido tayi tace "What, sharad'i kuma?"
Murmushi yayi yace "Yeah, da me kike tunani?"
"To ina ji fad'a min."
Ba alamar wasa yace "Sharad'in shine ko da wasa bana son ganinta a part d'ina bare naga k'afar ta a falon nan, ko da kuwa me ake ko kuma me ke faruwa ko zai faru, kin amince?"
Murmushin jin dad'i tayi tace "Sauk'i kamar shan ruwa, dama ba wannan aikin zatayi ba, dan haka i agreed."
D'aga kafad'a yayi yace "Then, all the best wifey."
Rumgumeshi tayi sosai harda kukan shagwab'a tace "Zanyi kewarka mijina."
Shima saida ya sauke ajiyar zuciya yace "Ba zaki tausaya min ba ni halin da zan shiga babu rigimarki a kusa da ni."
Ba tare data d'ago ba tace "Oho, kenan ma ni d'in rigimammiya ce ko?"
Matseta yayi yace "Number one ma kuwa in this world."
Da k'yar suka rabu baya ya mata alk'awarin zai dawo nan da kwana uku da ikon ubangiji kad'ai ta barshi ya tafi, saida suka fito falo sun samu yara na zaune suna jiran break, sai Raihan da ita ma ake had'a break d'in da ita, gaisheda mahaifin nasu sukayi kafin ya fad'a musu zaiyi tafiya, addu'a suka bishi da ita kafin kowa ya fad'i abinda yake so a siyo mishi musamman ma Ameer da Abdul raheem, daga nan kuma part d'in su Ammie suka wuce dan basu riga sun shigo ba, nan ma addu'a yasha kafin ya wuce cikin rakiyar Sameera har zuwa bakin motarshi, drivenshi ne ya bud'e mishi amma saida suka k'ara rumgume juna kamar karsu rabu kafin ya shiga mota driver ya jasu, cikin minti talatin suka isa filin jirgi inda suka samu *captain Ali* ya gama shirya komai shi kawai yake jira, nan ma driver ya bud'e mishi ya fito yabi bayanshi da jakarshi, wata budurwa ce tsaye a k'ofar matakalar jirgin cikin uniforme d'in ta tana ganinshi ta d'an sunkuyar da kanta ta gaishe shi, ko kallon fuskarta baiyi ba ya amsa da "Fine."
Yana fara takawa ita ma ta karb'i jakarshi a hannun driver ta bi bayanshi, suna shiga ciki matakalar ta d'ago ta rufe a hankali, jirgin dai gashi babba amma cikin inda yake zaune duka kujerun guda hud'u ne, biyu b'angaren dama biyu na hagu suna kallon juna, captain Ali ne ya fara sanar dasu jirgi zai tashi su kimtsa tare da daidaitawa, ba b'ata lokaci jirgin ya haura sama suka fara tafiya, wannan budurwar ce ta fito ta tambayeshi ko da wani abu da yake buk'ata, a tak'aice kawai ya fad'a mata da favorite d'in shi yake so, ba jimawa ta kawo mishi wata fresh milk kalar kad'ai abar kallo ce, haka suka dinga tafiya inda wannan matar duk minti talatin takan zo ta tambayeshi da abinda ya ke so, cikin yardar ubangiji sai ga k'afafun su sun taka k'asa bayan kwashe musu su da akayi, nan ma airport d'in wata motar ce ta d'auke shi zuwa wata babbar hotel ta manyan mutane.
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
Ko da su Ma'arufa suka sauka gidan masu zaman kansu kai tsaye d'akinta ta bud'a ta shiga, inda Ma'aruf ya shiga nashi d'akin shi ma, kaya ta cire ta fito ta d'ibi ruwa ta shiga wanka babu wanda ta kula duk da habaicin da wasu daga cikin mutanen gidan ke mata, Ma'aruf kuma fitowa yayi ya tsaya akan wasu dake buga karta a kan tabarma yana kallonsu, tana fitowa Ma'aruf shi ma ya shiga ba jimawa ya fito, amma kai tsaye d'akin Ma'arufa ya shiga hakan kuma ya haifar da k'ananan maganganu a wurin, dama dai tun zuwansu gidan basu fad'i alak'ar dake tsakaninsu ba cewa su yan uwane, sai dai wasu sunfi zargin dadiro kawai suke kuma suna rainawa wasu hankali suna karb'ar kud'in wasu mazan, yana shiga ya sameta tana saka bras, bayanta ya tsaya tare da kama hannayenta kamar zai saka mata sai kuma ya b'alle mata, a hankali yake shafa harya zura hannayenshi ya cabko nonuwanta ya masu wata matsa, cike da barikance tace "Ahhhhhh, huhhhhh."
Juyowa tayi ido a lumshe tasa hannu ta kamo gabanshi tana lasar leb'e tace "Dama ina da haushinka, tsohuwar gurguwar nan ce ta kawo mana cikas."
Zata had'e bakinsu ya juyar da kanshi ya kai bakinshi a kunnenta yace "Yau kuma zan huce wannan haushin nawa, dama wannan na jima da haushinsu."
Cikin rashin sanin ciwon kai da rashin kunya da fitsara da rashin albarka suka dinga iskancinsu kai kace mata da miji ne, daga ita har shi ihu kawai suke sun mata a cikin mutane suke, suna cikin wannan bad'alar tasu wayar Ma'arufa ta fara ringing, amma saita zura hannu ta kashe wayar tana ci gaba da ihu, cike da bushewar zuciya take fad'in "Ahhhhh, washhhhh, D'an uwa na, huhhhhhh, wallahi duk kafi min kolayan banzan nan, ashe haka kake dama hhhhhhh, ahhhhhhhh, wayyo, harder."
*Allah ka shirya mana zuri'a*
Sallamar wani daga cikin masu neman Marfu'a ne wanda yake kira ta k'i d'agawa ta katse musu hanzari, tsaye yayi yana muzurai ya kalli wanda ke karta yace "Marfu'a ta zo ne?"
Wani d'an daudu ne ya kalleshi ya yatsina fuska cikin harshenshi na mata yace "Kaga wani sabon salo kuma shafa kwalli da tab'arya, to yanzu duk nan cikin mu wa ka aje ya maka gdinta da zaka mana tsaye haka saman ka kana tambayarmu ita."
Wani jan kallo ya masa zaiyi magana wata mace tace "Ka wuce mana tana ciki, mu ka tsaremu ka tambayemu ita kamar ajiyarta ka bamu."
Su Marfu'a dake d'aki suna jin ance ya wuce ta zabura ta mik'e dan ita tasan masifar *Labo*, da sauri ta kalli Ma'aruf tace "Labo ne fa, yi sauri shiga nan." Ta nuna mishi bayan wasu tarin kaya, ba musu kuwa ya tattara rigarshi da wando ya kutsa ciki yayi shiru, saida ya kalli takalmin dake k'ofar d'akin na Ma'aruf kafin ya wuce ciki ko sallama babu, shigarshi kuma yayi daidai da Ma'arufa dake kwance kan gado tana gyara d'aurin k'irjin ta, wani kallon tuhuma ya dinga bin d'akin dashi harda ma ita kanta, da k'yar ya tsaya gabanta ya yaye zanin jikinta, ganin babu komai jikinta yasa yace " Me hakan ke nufi? Ke da wani d'an iskan ne a d'akin?"
Kamar zatayi kuka tace "Wai me yasa kake hakane Labo, ni da wa ka gani a d'akin nan? Zuwa na fa kenan daga k'auye wanka kad'ai nayi."
"To amma takalmin uban waye na gani a k'ofar d'akin, tunda dai ba naki bane."
Kamar wacce ta tashi daga bacci tace "Uhum! Ina jin takalmin Big (Ma'aruf suke kira da haka a gidan)ne, ina jin ma harya fita ai."
Jin ta fad'i haka yasa ya kalleta ya sunkuyo tare da kwantawa gefenta, hararan gefen ido ta masa tana yak'e, shi kuma nan ya fara shafarta yana fad'in yayi kewarta, na d'aya idan ta hanashi samun abinda yake so bala'i zai fara yanzu watak'ila ya had'a da dukanta ma , na biyu kuma tana buk'atar kud'i shi kuma tasan a wannan fannin indararo ne baisan ciwon kud'i ba, dan haka tana ji tana gani ya sake mata wawiyar caccaka.
Ma'aruf na cikin kaya yana jin duk tsiyar dake faruwa yayi luf abin shi, sun jima kafin ya saka kayanshi ya fito da kud'i ya jefo mata ya fice, d'aukar kud'in tayi ta kalli k'ofar daya fita tace "K'aramin d'an iska kawai, kaji da bak'in halinka."
Juyawa tayi inda Ma'aruf ke k'umshe ta bushe da dariya tace " Big sai a fito ko tunda dodon ya tafi."
Fitowa kam yayi daga cikin kayan yayi sharkaf da zufa yana kallonta yace "Yarinyar nan ba ki da mutumci wallahi, ina cikin d'akin kuma shine zaki yarda ki biyewa waccen bunsurun."
Tsaki yayi ya juya zai fita tace "To kuma aikin daka fara fa?"
Juyowa yayi ya kalleta yace "Allah ya kiyaye na jefa gugata bayan Labo ya cire tashi gugar, sai kuma wani lokacin yarinya."
Juyawa yayi yaji tayi tsaki ta kuma cewa "D'an iska kawai, kawai ka ce ba zaka iya ba."
Saida yasa takalminshi ya kalleta yace "Ke wai jakar ina ce d ba kya gajiya? Yanzu duk abinda ya faru kice baki gaji ba."
Mik'ewa tayi tsaye ta rarumo zani ta d'aura a k'irji tace "Haihuwar Salma ce fa, ko ka manta ne, gadon juriya nayi."
Wucewa yayi zai shiga d'akin da yake kwantawa mutan gidan suka saka shewa da habaici wai suna nuna ba komai amma kuma da wani abu a k'asa, d'an daudun nan kad'ai ya kalla ya malmala mishi wata ashar ya wuce ya barshi.
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
Bayan tafiyar Abbas Sameera ta samu Ammie lokacin Abba shima ya fita, nan ta fad'a mata abinda ke faruwa yar aikin data d'auka, Ammie ce ta kalleta da mamaki tace "Takwarata, kuma ke yanzu kin yarda ki taimaka mata? A gaskiya ni dai hankali na bai kwanta ba."
Cikin rarrashi tace "Ammie, wallahi babu abinda zai faru da yardar Allah, kuma ma Ammie ai ba su suka aikata laifin ba, kinga ba zamu hukuntasu da laifin da iyayensu ne suka aikata ba."
Ajiyar zuciya ta sauke ta kalleta tace "Shi ya amince ne?"
Da fara'a tace "Ammie munyi magana da shi kuma ya amince, kawai yace dai bai yarda taje ko kusa da d'akin shi bane bare kuma ciki."
"To shikenan, Allah ya taimaka mana." Saida ta kwanta kan k'afafun ta tace "Ameen Ammie na."