Sashe 29
Triplets Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Da sallama É—auke a bakin daddy ya shigo palon da sauri Mum dake zaune tana kallon abun da ke faruwa a school É—in su Rimsha a Tv ta tashi ta nufo su tare da buÉ—e hannu ta rungumi Rimsha tana murmushi, rungumarta Rimsha tayi tana É—an murmushi ita ma "My Siha Allah ya miki albarka, Allah ya inganta min rayuwar ki Allah ya dafa muku gaba É—aya daga ke har babayn daddy" tayi maganar tare da jawo Jehan ta haÉ—e su ta rungume, sai murmushi daddy da gwaggo suke,
mum ta ɗan jima rungume da su tana zuba musu Addua'o'i daddy da gwaggo na amsawa kafin ta sake su ta riƙo hannun su suka haura saman bene dan taje tayi wa Rimsha wanka ita kuma Jehan tayiwa kan ta wanka, duk wan nan dukiya da Allah ya bawa daddy bai yarda da yar aiki ta kula masa da yara ba mum ɗin su ke musu komai dan gani yake ba wadda zata musu abun da ya dace kamar mum, ko itama mum ɗin wani lokaci idan tana musu wani abun zuwa yake ansa da kan sa ya musu sai yace bata musu yadda ya dace sai dai ta girgiza kai kawai tana masa dariya.
Wucewa shi ma daddy yayi ya haye sama dan yaje yayi wanka ya shirya yazo ya ci abinci ita ma gwaggo ta wuce nata bedroom É—in dan yin wanka ta huta.
After some hours
Mum na zaune saman sofa ita da daddy da gwaggo suna hira a palon, sai murmushi suke suna anna suwa da alama hiran na musu daÉ—i,
da gudu Jehan da Rimsha suka sauƙo suna rige rige zuba musu ido daddy yayi yana kallon ikon Allah ita kuwa mum da ta saba sai ta ɗaga ido ta kalli agogon dake manne a bangon palon ta saman Tv 2:30 pm dai dai girgiza kai kawai mum tayi tana faɗin "Bismillah" da sauri Rimsha ta ɗauke remote ɗin Tv ta canza tasha zuwa news, nan take murmushi ya bayyana a kan face nata ta koma saman sofa ta zauna tana faɗin "Allah na gode maka da kasa TGA ya yarda ya amsa wan nan gayyatar yauma dani za'a fara hira da shi kuma har a gama" tayi maganar cikin harshen larabci, bata gama rufe baki ba Jehan ta anshe remote ɗin ta canza tasha tana faɗin "Daga yau kin dai na kallon wan nan kafurin Krista a gidan nan" a kule Rimsha ta miƙe kamar zata yi kuka tace "Dan Allah Jehan ki bani remote nan wallahi yanzu fa TGA zai shigo kin hanani kallo a bedroom na hakura na dawo nan to dan Allah a nan karki hana ni ki bar ni na kalli jarumi na" kallon sama da kasa Jehan tayi mata kafin tace "eyee ina cewa ɗazun ba cimawa kika gama mana jawabi a school like good girl shine yanzu zaki zo ki fake da kallon wan nan kafurin da ma bai san da zaman ki a duniya ba, gaskiya ne wan nan magana do what I say don't do what what I do" su daddy dai sun zuba musu ido suna kallon ikon Allah "No Jehan wan nan abun da nake kallo ba hara mun bane a musulci kuma dan na faɗi magana a school hakan ba yana nufin ni bazan yi nishaɗi a rayuwa ta ba ko kuma wasu ba zasu yi nishaɗi a rayuwar su ba abun da nake nufi kar ku shagala da duniya ku manta da lahira kuma ai ni ban shagala da duniya ba kema sheda ce a kan hakan kiyiwa Allah ki bani remote ɗin nan" ta kai karshen maganar kamar zata yi kuka duk wan nan magana da suke cikin harshen larabci suke yin sa, a kule Jehan tace "Ba zaki sake kallon wan nan mummunar mutumin mai kama da zunubin a gidan nan ba" a fusace Rimsha ta wanke mata fuska da mari tare da sanya hannun ta ta fisge remote ɗin ta canza tasha ta mai da News, ta koma ta zauna saman sofa ta ci-gaba da kallon ta, cikin zafin nama da ɓacin rai Jehan tayi kanta da niyar dukan ta da sauri daddy ya miƙe ya ɗauki Jehan ɗin cak suka haura sama ihu ta fara yi masa tana wuntsilo kafofin ta,
Kallon Rinsha mum tayi cikin harshen shuwa arab da kakkausan murya ta fara magana "Daga yau idan kika sake marin sister ki Rimsha sai ranki ya ɓaci koma me ta miƙi ba muna zaune a wajen ba ai kin san ba zamu bari ta hana ki kallon ki ba zamu ansan miki, karki sake yin wan nan kuskure ko da sunan wasa kada ma ki sake tana magana kina bata amsa gaba take da ke, ki rinƙa mata biyayya kuma ki gama kallon idan daddyn ku ya rarrashe ta kije ki bata hakuri kina jina?" Cikin ladabi da biyayya tayi kasa da murya tace "Naji mum kiyi hakuri ba zan sake ba" har cikin ranta mum taji daɗi Rimsha yarinya mai biyayya ga hakuri kamar damo bata son yawan hayaniya,
A ɓangaren daddy kuwa kai tsaye bedroom na shi ya wuce da Jehan dake ta wuwwuntsilo masa kafofin ta sama tana masa ihu, saman katafaren gadon sa ya sauƙe ta san nan ya zauna gefen ta tare da ɗaure fuska ya fara magana cikin harshen turanci "Why Jehan you always look for troubles, amid you are a senior, you know Rimsha is patient, but you vividly push her to fight you at most?" Shiru tayi tana turo baki "As from Today kar na sake ganin kina neman Rimsha da faɗa kina ji na ko?" Gyaɗa masa kai tayi alamar eh ba tare da tayi magana ba.
Miƙewa Rimsha tayi zata bar palon mum tace "A'a Rimsha kin fasa kallon ne kuma?" Turo baki Rimsha tayi kamar za tayi kuka tace "Mum hankali na ya kasa kwanciya ne zanje na bawa Jehan hakuri sai na dawo na ci-gaba da kallon" "No my Rimsha zo kiyi zaman ki karki damu ki bari sai kun shiga ɗaki sai ki bata hakuri" ba musu Rimsha ta dawo ta zauna ta kafe Tv da dara daran sleeping eyes nata masu ɗaukan hankali,
sosai ta kafe Baturen dake magana a Tv da idon ta yana sanye da face mask a face na shi, farine tas yana sanye da kananan kaya sai jacket da ya ɗaura a saman kayan nasa kasan cewar sanyi dake wajen nasu, duk da rabin face nashi a rufe da face mask hakan ba zai hana ka gane kyakkyawa ne ajin farko ba yana da murɗaɗen jiki ga faffaɗar kirjin kamar wani zaki kirjin nasa a cike ɗamtsen hannun san nan kamar zasu fashe saboda training da yake, "Rimsha ni ko in da tambaya a kan wan nan boss ɗin naki" cewar gwaggo ɗago sleeping eyes nata tayi ta kalli gwaggo, calmly tace "To gwaggo Allah yasa na sani" "Jarumin nan naki mutun ɗaya ne ko biyu?" Cikin sauri Rimsha tace "Shi kaɗai ne wajen mum da daddyn sa dukka" shiru gwaggo ta ɗan yi kafin tace "Amma wani lokaci zaki gan shi da ido ligh ash wani lokaci kuma ligh blue shi yasa nace ko su biyu ne" girgiza kai Rimsha tayi tana faɗin "Eh gwaggo nima ina ganin hakan sai dai ina tunanin sanya kalar idon nasa yake dan shi kaɗai ne wajen mum da dad na sa bai da wani ɗan uwa i think yana using eye contact ne" mum ce ta ansa zancen da cewa "Ni ma tun da jimawa nake son mata wan nan tambaya ban samu dama ba amma fa dukka idon da light blue da light ash ɗin duk suna masa kyau sosai" da sauri Rimsha tace "A'a mum light blue nan yafi masa kyau idan ya sanya ta zaki ganshi idan ya ɗago idon nasa har wani kyalli take kamar madubi, tana ɗaukan hankali idan kikaga idon nasa zaki yi tunanin light ash ne amma kuma light blue ne ni kasa ganewa ma nake har sai ya ɗaga idon nasa ko yana kallon mutun ko yana kallon wani abu a nan ne nake iya gane light blue ne amma idan kika gan shi at the first time zaki yi tunanin light ash ne" ta kai karshen maganar tare da miƙa wa ta nufi bene tana faɗin "Mum an gama shirin dan shi baya wuce 15mins yake badawa a cikin time na sa, yace kowani second a rayuwar sa tana da matukar muhimmanci" girgiza kai kawai mum tayi tana mamaki irin kaunar wan nan Christan da Rimsha keyi, mutumin da bai san hanyar Nigeria ba ma amma ita tana nan tana fama da kaunar kallon face na shi da labarai a kan sa.
💞💞💞💞💞💞💞💞
*UNITED STATES OF AMERICA*
*WASHINGTON DC*
*HARVARD UNIVERSITY*
*Allotment garden*
mum ta ɗan jima rungume da su tana zuba musu Addua'o'i daddy da gwaggo na amsawa kafin ta sake su ta riƙo hannun su suka haura saman bene dan taje tayi wa Rimsha wanka ita kuma Jehan tayiwa kan ta wanka, duk wan nan dukiya da Allah ya bawa daddy bai yarda da yar aiki ta kula masa da yara ba mum ɗin su ke musu komai dan gani yake ba wadda zata musu abun da ya dace kamar mum, ko itama mum ɗin wani lokaci idan tana musu wani abun zuwa yake ansa da kan sa ya musu sai yace bata musu yadda ya dace sai dai ta girgiza kai kawai tana masa dariya.
Wucewa shi ma daddy yayi ya haye sama dan yaje yayi wanka ya shirya yazo ya ci abinci ita ma gwaggo ta wuce nata bedroom É—in dan yin wanka ta huta.
After some hours
Mum na zaune saman sofa ita da daddy da gwaggo suna hira a palon, sai murmushi suke suna anna suwa da alama hiran na musu daÉ—i,
da gudu Jehan da Rimsha suka sauƙo suna rige rige zuba musu ido daddy yayi yana kallon ikon Allah ita kuwa mum da ta saba sai ta ɗaga ido ta kalli agogon dake manne a bangon palon ta saman Tv 2:30 pm dai dai girgiza kai kawai mum tayi tana faɗin "Bismillah" da sauri Rimsha ta ɗauke remote ɗin Tv ta canza tasha zuwa news, nan take murmushi ya bayyana a kan face nata ta koma saman sofa ta zauna tana faɗin "Allah na gode maka da kasa TGA ya yarda ya amsa wan nan gayyatar yauma dani za'a fara hira da shi kuma har a gama" tayi maganar cikin harshen larabci, bata gama rufe baki ba Jehan ta anshe remote ɗin ta canza tasha tana faɗin "Daga yau kin dai na kallon wan nan kafurin Krista a gidan nan" a kule Rimsha ta miƙe kamar zata yi kuka tace "Dan Allah Jehan ki bani remote nan wallahi yanzu fa TGA zai shigo kin hanani kallo a bedroom na hakura na dawo nan to dan Allah a nan karki hana ni ki bar ni na kalli jarumi na" kallon sama da kasa Jehan tayi mata kafin tace "eyee ina cewa ɗazun ba cimawa kika gama mana jawabi a school like good girl shine yanzu zaki zo ki fake da kallon wan nan kafurin da ma bai san da zaman ki a duniya ba, gaskiya ne wan nan magana do what I say don't do what what I do" su daddy dai sun zuba musu ido suna kallon ikon Allah "No Jehan wan nan abun da nake kallo ba hara mun bane a musulci kuma dan na faɗi magana a school hakan ba yana nufin ni bazan yi nishaɗi a rayuwa ta ba ko kuma wasu ba zasu yi nishaɗi a rayuwar su ba abun da nake nufi kar ku shagala da duniya ku manta da lahira kuma ai ni ban shagala da duniya ba kema sheda ce a kan hakan kiyiwa Allah ki bani remote ɗin nan" ta kai karshen maganar kamar zata yi kuka duk wan nan magana da suke cikin harshen larabci suke yin sa, a kule Jehan tace "Ba zaki sake kallon wan nan mummunar mutumin mai kama da zunubin a gidan nan ba" a fusace Rimsha ta wanke mata fuska da mari tare da sanya hannun ta ta fisge remote ɗin ta canza tasha ta mai da News, ta koma ta zauna saman sofa ta ci-gaba da kallon ta, cikin zafin nama da ɓacin rai Jehan tayi kanta da niyar dukan ta da sauri daddy ya miƙe ya ɗauki Jehan ɗin cak suka haura sama ihu ta fara yi masa tana wuntsilo kafofin ta,
Kallon Rinsha mum tayi cikin harshen shuwa arab da kakkausan murya ta fara magana "Daga yau idan kika sake marin sister ki Rimsha sai ranki ya ɓaci koma me ta miƙi ba muna zaune a wajen ba ai kin san ba zamu bari ta hana ki kallon ki ba zamu ansan miki, karki sake yin wan nan kuskure ko da sunan wasa kada ma ki sake tana magana kina bata amsa gaba take da ke, ki rinƙa mata biyayya kuma ki gama kallon idan daddyn ku ya rarrashe ta kije ki bata hakuri kina jina?" Cikin ladabi da biyayya tayi kasa da murya tace "Naji mum kiyi hakuri ba zan sake ba" har cikin ranta mum taji daɗi Rimsha yarinya mai biyayya ga hakuri kamar damo bata son yawan hayaniya,
A ɓangaren daddy kuwa kai tsaye bedroom na shi ya wuce da Jehan dake ta wuwwuntsilo masa kafofin ta sama tana masa ihu, saman katafaren gadon sa ya sauƙe ta san nan ya zauna gefen ta tare da ɗaure fuska ya fara magana cikin harshen turanci "Why Jehan you always look for troubles, amid you are a senior, you know Rimsha is patient, but you vividly push her to fight you at most?" Shiru tayi tana turo baki "As from Today kar na sake ganin kina neman Rimsha da faɗa kina ji na ko?" Gyaɗa masa kai tayi alamar eh ba tare da tayi magana ba.
Miƙewa Rimsha tayi zata bar palon mum tace "A'a Rimsha kin fasa kallon ne kuma?" Turo baki Rimsha tayi kamar za tayi kuka tace "Mum hankali na ya kasa kwanciya ne zanje na bawa Jehan hakuri sai na dawo na ci-gaba da kallon" "No my Rimsha zo kiyi zaman ki karki damu ki bari sai kun shiga ɗaki sai ki bata hakuri" ba musu Rimsha ta dawo ta zauna ta kafe Tv da dara daran sleeping eyes nata masu ɗaukan hankali,
sosai ta kafe Baturen dake magana a Tv da idon ta yana sanye da face mask a face na shi, farine tas yana sanye da kananan kaya sai jacket da ya ɗaura a saman kayan nasa kasan cewar sanyi dake wajen nasu, duk da rabin face nashi a rufe da face mask hakan ba zai hana ka gane kyakkyawa ne ajin farko ba yana da murɗaɗen jiki ga faffaɗar kirjin kamar wani zaki kirjin nasa a cike ɗamtsen hannun san nan kamar zasu fashe saboda training da yake, "Rimsha ni ko in da tambaya a kan wan nan boss ɗin naki" cewar gwaggo ɗago sleeping eyes nata tayi ta kalli gwaggo, calmly tace "To gwaggo Allah yasa na sani" "Jarumin nan naki mutun ɗaya ne ko biyu?" Cikin sauri Rimsha tace "Shi kaɗai ne wajen mum da daddyn sa dukka" shiru gwaggo ta ɗan yi kafin tace "Amma wani lokaci zaki gan shi da ido ligh ash wani lokaci kuma ligh blue shi yasa nace ko su biyu ne" girgiza kai Rimsha tayi tana faɗin "Eh gwaggo nima ina ganin hakan sai dai ina tunanin sanya kalar idon nasa yake dan shi kaɗai ne wajen mum da dad na sa bai da wani ɗan uwa i think yana using eye contact ne" mum ce ta ansa zancen da cewa "Ni ma tun da jimawa nake son mata wan nan tambaya ban samu dama ba amma fa dukka idon da light blue da light ash ɗin duk suna masa kyau sosai" da sauri Rimsha tace "A'a mum light blue nan yafi masa kyau idan ya sanya ta zaki ganshi idan ya ɗago idon nasa har wani kyalli take kamar madubi, tana ɗaukan hankali idan kikaga idon nasa zaki yi tunanin light ash ne amma kuma light blue ne ni kasa ganewa ma nake har sai ya ɗaga idon nasa ko yana kallon mutun ko yana kallon wani abu a nan ne nake iya gane light blue ne amma idan kika gan shi at the first time zaki yi tunanin light ash ne" ta kai karshen maganar tare da miƙa wa ta nufi bene tana faɗin "Mum an gama shirin dan shi baya wuce 15mins yake badawa a cikin time na sa, yace kowani second a rayuwar sa tana da matukar muhimmanci" girgiza kai kawai mum tayi tana mamaki irin kaunar wan nan Christan da Rimsha keyi, mutumin da bai san hanyar Nigeria ba ma amma ita tana nan tana fama da kaunar kallon face na shi da labarai a kan sa.
💞💞💞💞💞💞💞💞
*UNITED STATES OF AMERICA*
*WASHINGTON DC*
*HARVARD UNIVERSITY*
*Allotment garden*