Sashe 28
Triplets Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Risinawa kasa Imran yayi ya gaida daddy, da fara'a daddy ya amsa yana murna "Daddy muje ko lokacin ya tafi" cewar Imran yayi maganar tare da ansan basket É—in Jelly dake hannun daddy,
a tare suka ranƙaya zuwa wajen motar Imran,
daddy ya shiga gidan gaba tare da ansan Jelly shi kuma Imran ya koma mazaunin driver ya zauna tare da yiwa motar key yana satar kallon face É—in Jelly yaja motar suka bar gidan suka nufi School É—in su Jelly
Share fisabilillah ðŸ‘
To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai mu
💞Star Lady💞
*💞TRIPLET'💞
*💞The beginning💞*
STAR 🌟 LADY..âœï¸
Episode 8
*KADUNA*
Zaune Abbi yake saman sofa a cikin palon sa ya buga uban tagumi yayi shiru, kallo É—aya zaka masa kasan yana cikin matsanancinyar damuwa, duk da sanyin Ac dake cikin palon hakan bai hana shi zufa ba, jikin sa sanye da jallabiya baki gaba É—aya a hargitse yake,
da sallama Irfan ya shigo cikin palon, Abbi yayi nisa cikin tunani bai ji sallamar da Irfan É—in yayi ba,
````Irfan````
Cikakken namiji ne yana da tsawo dai dai san nan yana da ɗan kiba kaɗan yana da faffaɗar kirjin ga hancin sa dogo har baka idon sa dai dai ne basu da girma sosai kuma ba kanana bane yana da ɗan karamin baki laɓɓan sa na sama brown color na kasa pink color kyakkyawa ne sosai fari tas da shi kamannin sa ɗaya da Umaisha sai dai shi fari ne a shekaru ba zai wuci 26 to 27 years ba sanye yake cikin shadda brown color ɗinkin half jomfa ba karamin kyau kayan suka masa ba kasan cewar fatar sa na da haske.
......Jiki ba kwari ya kariso cikin palon, ya shiga damuwa sosai ganin halin da Abbi ke ciki, kusa da shi Irfan yazo ya zauna ya ɗan taɓa shi yana faɗin "Abbi lafiya?" Yar firgigit Abbi yayi ya ɗago idon sa da suka sauya launi zuwa ja, dogon numfashi yaja tare da sauke wa a hankali,
"Abbi me yasa kake yawan sa kan ka cikin damuwa ne? Karfa wani ciwo ya kama mana kai" jinjina kai Abbi yayi murya a dashe yace "Irfan dole na shiga damuwa Alhaji Ma'azu ya cuce ni yaci amanar yarda" riƙo hannun sa Irfan yayi cike da tausayawa yace "Abbi ba komai Allah zai saka maka yanzu dai ina son ka dai na sawa ranka damuwa muyi hakuri muga me Allah zai yi" girgiza kai Abbi yayi kafin yace "A'a Irfan dole mu sai da Company nan, mu fara business da kuɗin dan kar muzo mu rasa na cin abinci" shiru Irfan yayi yana tunanin mugun ta da Aminin Abbin ya masa, duk wani abu mai amfani a company su na sarrafa shinkafa sai da ya kwashe cikin dabara, saboda yadda da shi da Abbi yayi yasa bai farga da wuri ba, har injuna da sauran kayan amfani bai bari ba Abbi yayi reported na shi a police station amma ba wani abun da ya samu sai ma kuɗin da ya rinƙa kashe wa kuma ba'a masa adalci ba saboda Alhaji mu'azu ya saye jami'an tsaron, Alhaji mu'azu ba abun da ya barwa Abbi a company sai kangon gini kawai duk wani abun da ya sace kuma sai da yaje ya musu takardun karya wadda zasu tabbatar da nashi ne,
"Irfan tashi muje muyi Sallah azahar lokaci yayi idan muka dawo sai kaje ka É—auko su Aafia a school" a lokacin Aafia na ss2 ta rubuta waec and neco yau suke graduation Abbi bai samu daman zuwa ba saboda damuwa da ta masa yawa shi kuma Irfan baya nan ya manta ya tafi wajen friend na shi a cikin Zaria City, Umaisha kuma tana ss1,
a lokacin Aafia na da 17 years Umaisha na da 15 years
"Amma Abbi me yasa ba zaka tambayi bappa Yaya ya baka kuɗi ba ko da bashi ne sai ka tayar da company namu" cewar Irfan yayi maganar yana kallon cikin idon Abbi "A'a Irfan ko na tambaye sa Hajiya Umaiya ba zata taɓa bari ya bani ba kasan halin ta shi kuma Abdul Malik yanzu haka yana cikin matsala ba zan iya tambanyar sa ba, na san idan na tambaye sa ko bai da shi zai nemomin bashi amma bana son sashi cikin damuwa in kara masa damuwa kan wadda yake ciki" waro ido waje Irfan yayi yana faɗin "Abbi Bappa maik ɗin ne yake cikin damuwa? To damuwar me kuma?" Gyara zama Abbi yayi san nan ya fara magana "Akoi wani abokin Takarar sa a fagen aiki su da ya sako sa a gaba a kan company sa *filman Nigeria limited* wai sai dai maik ya sai da masa da company kuma mutun ne mai haɗari sai barazana yake wa maik, kawai dan company maik yafi nasa sanuwa a duniya maik ya fisa farin jini shi yasa yake son dole dole sai ya tankwarar da maik yanzu haka a koi wani aiki da company maik dana abokin takarar nasa dana wasu su kayi applying, aikin gina wani katafaren asibiti ne a Villa to shi Alhaji Auwal ɗin yasan duk in da aiki ya fito kuma company maik ta nuna sha'awar sa a kan aiki to shi a ke bawa shine ya ɗaga masa hankali dan aikin babban aiki ne sosai duk company da tayi Sa'a ta samu aikin to zata samu makudan kuɗaɗe shiyasa ya sako maik a gaba da baraza a kan dole maik ya janye neman wan can aikin kuma ya sayar masa da company sa" kara waro ido waje Irfan yayi cike da damuwa yace "Abbi to me yasa daddyn jelly ɗin ba zai yi report na shi ba" girgiza kai Abbi yayi yana faɗin "No Irfan idan baka iya kama ɓarawo ba sai ɓarawo ya kama ka ai wan nan mutumi baka isa ka kai karan sa ba Alhaji Auwal ya wuce tunanin ka yana da wani ɗan iskan yaro mai suna Muneer wan nan yaron har gida yake zuwa yayi wa maik abun da yake so ba yadda maik zai yi da su, addu'a ita ce kaɗai zata raba su dan haka ka taya bappan ka da addu'a Allah ya raba shi da su, amma kuma Maik ɗin ya ce min ya turawa Nawazudden later a kan matsalar kuma na san in dai Nawazudden ya samu later nan to ba makawa zai taimaka wa Maik sosai dan shi ɗin mai yi ne yana da zuciya mai kyau kuma kaga yanzu sune gomnatin gaba ɗaya, In sha Allah zaɓe mai zuwa sai ya zama shugaban kasa dan yace tabbas zai tsaya takara ku tayasa da addu'a" dogon numfashi Irfan yaja tare da saukewa a hankali yace "Abbi duniyar yanzu mutane ba abun yarda bane yanzu dubi yadda kayiwa Alhaji mu'azu gata ka jawosa inuwa ya turaka rana ashe ba ma kai ka ɗai ba har da bappa maik ga kuma maman su Imran ta hana bappa Yaya taimakon ku ta raba zumunci ta rabamu da yan uwan mu gashi Bappa yaya yana da kuɗi na fitan hankali amma ta hana kowa yazo kusa da shi yanzu fa bappa yaya ma ina ga ya manta da ku gaba ɗaya a rayuwar sa nifa idan ba Imran ba ba wan da na sani a gidan shima Imran ɗin dan yana da son zumunci yana zuwa nan kuma muna waya da shi shiyasa amma ba dan hakan da shima ba zan san shi ba" ajiyar zuciya Abbi ya sauƙe san nan yace "Ba kai ka ɗai ba nima nan iya Imran kawai na sani ban san sauran yaran yaya ba amma naji daddy'n jalila yace ƴaƴan yaya uku ne bayan Imran a koi Akil da Akila amma ni ban san su ba ban taɓa ganin su ba ko shi maik ɗin ai sau ɗaya na taɓa kallon jalilan sa lokacin tana yar shekara biyu yanzu ko a hanya muka haɗu ba gane ta zan yi ba ni ma kuma bana jin maik ya san su Aafia kai kaɗai ya sani dan kai kaɗai ne mai zuwa wajen sa" cikin sauri Irfan yace "Ae, kuwa dole wan nan hutun na kai su Aafia wajen sa dan ya san su suma su san shi dan zumunci nima daga nan naga jelly dan rabon da na ganta tun tana da shekara 6 duk lokacin da zanje gidan tana School kuma ban taɓa kwana ba amma wan nan karon zan kira Imran ya zo mu haɗu a can gaba ɗaya muyiwa bappa koda 1 week ne muga juna su Aafia su ga jelly ita ma ta gansu nima kuma na ga su Akila ɗin dan zance Imran yasan yadda zai yi yazo da su" kakalo murmushi Abbi yayi kafin yace "Wallahi har kasa naji daɗi ba dan ina cikin wan nan matsalar ba ai da tare zamu tafi dan nima rabona da ganin maik wajen shekara 6 kenan yanzu sai dai muyi waya kawai" murmushi shi ma Irfan yayi yana faɗin "Abbi karka damu komai zai warware yanzu dai muje muyi Sallah gashi nan har an tada Kabbara"
A tare suka miƙe suka nufi waje suna yar hira suka nufi masallaci.
💞💞💞💞💞💞💞💞
*ABUJA*
a tare suka ranƙaya zuwa wajen motar Imran,
daddy ya shiga gidan gaba tare da ansan Jelly shi kuma Imran ya koma mazaunin driver ya zauna tare da yiwa motar key yana satar kallon face É—in Jelly yaja motar suka bar gidan suka nufi School É—in su Jelly
Share fisabilillah ðŸ‘
To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai mu
💞Star Lady💞
*💞TRIPLET'💞
*💞The beginning💞*
STAR 🌟 LADY..âœï¸
Episode 8
*KADUNA*
Zaune Abbi yake saman sofa a cikin palon sa ya buga uban tagumi yayi shiru, kallo É—aya zaka masa kasan yana cikin matsanancinyar damuwa, duk da sanyin Ac dake cikin palon hakan bai hana shi zufa ba, jikin sa sanye da jallabiya baki gaba É—aya a hargitse yake,
da sallama Irfan ya shigo cikin palon, Abbi yayi nisa cikin tunani bai ji sallamar da Irfan É—in yayi ba,
````Irfan````
Cikakken namiji ne yana da tsawo dai dai san nan yana da ɗan kiba kaɗan yana da faffaɗar kirjin ga hancin sa dogo har baka idon sa dai dai ne basu da girma sosai kuma ba kanana bane yana da ɗan karamin baki laɓɓan sa na sama brown color na kasa pink color kyakkyawa ne sosai fari tas da shi kamannin sa ɗaya da Umaisha sai dai shi fari ne a shekaru ba zai wuci 26 to 27 years ba sanye yake cikin shadda brown color ɗinkin half jomfa ba karamin kyau kayan suka masa ba kasan cewar fatar sa na da haske.
......Jiki ba kwari ya kariso cikin palon, ya shiga damuwa sosai ganin halin da Abbi ke ciki, kusa da shi Irfan yazo ya zauna ya ɗan taɓa shi yana faɗin "Abbi lafiya?" Yar firgigit Abbi yayi ya ɗago idon sa da suka sauya launi zuwa ja, dogon numfashi yaja tare da sauke wa a hankali,
"Abbi me yasa kake yawan sa kan ka cikin damuwa ne? Karfa wani ciwo ya kama mana kai" jinjina kai Abbi yayi murya a dashe yace "Irfan dole na shiga damuwa Alhaji Ma'azu ya cuce ni yaci amanar yarda" riƙo hannun sa Irfan yayi cike da tausayawa yace "Abbi ba komai Allah zai saka maka yanzu dai ina son ka dai na sawa ranka damuwa muyi hakuri muga me Allah zai yi" girgiza kai Abbi yayi kafin yace "A'a Irfan dole mu sai da Company nan, mu fara business da kuɗin dan kar muzo mu rasa na cin abinci" shiru Irfan yayi yana tunanin mugun ta da Aminin Abbin ya masa, duk wani abu mai amfani a company su na sarrafa shinkafa sai da ya kwashe cikin dabara, saboda yadda da shi da Abbi yayi yasa bai farga da wuri ba, har injuna da sauran kayan amfani bai bari ba Abbi yayi reported na shi a police station amma ba wani abun da ya samu sai ma kuɗin da ya rinƙa kashe wa kuma ba'a masa adalci ba saboda Alhaji mu'azu ya saye jami'an tsaron, Alhaji mu'azu ba abun da ya barwa Abbi a company sai kangon gini kawai duk wani abun da ya sace kuma sai da yaje ya musu takardun karya wadda zasu tabbatar da nashi ne,
"Irfan tashi muje muyi Sallah azahar lokaci yayi idan muka dawo sai kaje ka É—auko su Aafia a school" a lokacin Aafia na ss2 ta rubuta waec and neco yau suke graduation Abbi bai samu daman zuwa ba saboda damuwa da ta masa yawa shi kuma Irfan baya nan ya manta ya tafi wajen friend na shi a cikin Zaria City, Umaisha kuma tana ss1,
a lokacin Aafia na da 17 years Umaisha na da 15 years
"Amma Abbi me yasa ba zaka tambayi bappa Yaya ya baka kuɗi ba ko da bashi ne sai ka tayar da company namu" cewar Irfan yayi maganar yana kallon cikin idon Abbi "A'a Irfan ko na tambaye sa Hajiya Umaiya ba zata taɓa bari ya bani ba kasan halin ta shi kuma Abdul Malik yanzu haka yana cikin matsala ba zan iya tambanyar sa ba, na san idan na tambaye sa ko bai da shi zai nemomin bashi amma bana son sashi cikin damuwa in kara masa damuwa kan wadda yake ciki" waro ido waje Irfan yayi yana faɗin "Abbi Bappa maik ɗin ne yake cikin damuwa? To damuwar me kuma?" Gyara zama Abbi yayi san nan ya fara magana "Akoi wani abokin Takarar sa a fagen aiki su da ya sako sa a gaba a kan company sa *filman Nigeria limited* wai sai dai maik ya sai da masa da company kuma mutun ne mai haɗari sai barazana yake wa maik, kawai dan company maik yafi nasa sanuwa a duniya maik ya fisa farin jini shi yasa yake son dole dole sai ya tankwarar da maik yanzu haka a koi wani aiki da company maik dana abokin takarar nasa dana wasu su kayi applying, aikin gina wani katafaren asibiti ne a Villa to shi Alhaji Auwal ɗin yasan duk in da aiki ya fito kuma company maik ta nuna sha'awar sa a kan aiki to shi a ke bawa shine ya ɗaga masa hankali dan aikin babban aiki ne sosai duk company da tayi Sa'a ta samu aikin to zata samu makudan kuɗaɗe shiyasa ya sako maik a gaba da baraza a kan dole maik ya janye neman wan can aikin kuma ya sayar masa da company sa" kara waro ido waje Irfan yayi cike da damuwa yace "Abbi to me yasa daddyn jelly ɗin ba zai yi report na shi ba" girgiza kai Abbi yayi yana faɗin "No Irfan idan baka iya kama ɓarawo ba sai ɓarawo ya kama ka ai wan nan mutumi baka isa ka kai karan sa ba Alhaji Auwal ya wuce tunanin ka yana da wani ɗan iskan yaro mai suna Muneer wan nan yaron har gida yake zuwa yayi wa maik abun da yake so ba yadda maik zai yi da su, addu'a ita ce kaɗai zata raba su dan haka ka taya bappan ka da addu'a Allah ya raba shi da su, amma kuma Maik ɗin ya ce min ya turawa Nawazudden later a kan matsalar kuma na san in dai Nawazudden ya samu later nan to ba makawa zai taimaka wa Maik sosai dan shi ɗin mai yi ne yana da zuciya mai kyau kuma kaga yanzu sune gomnatin gaba ɗaya, In sha Allah zaɓe mai zuwa sai ya zama shugaban kasa dan yace tabbas zai tsaya takara ku tayasa da addu'a" dogon numfashi Irfan yaja tare da saukewa a hankali yace "Abbi duniyar yanzu mutane ba abun yarda bane yanzu dubi yadda kayiwa Alhaji mu'azu gata ka jawosa inuwa ya turaka rana ashe ba ma kai ka ɗai ba har da bappa maik ga kuma maman su Imran ta hana bappa Yaya taimakon ku ta raba zumunci ta rabamu da yan uwan mu gashi Bappa yaya yana da kuɗi na fitan hankali amma ta hana kowa yazo kusa da shi yanzu fa bappa yaya ma ina ga ya manta da ku gaba ɗaya a rayuwar sa nifa idan ba Imran ba ba wan da na sani a gidan shima Imran ɗin dan yana da son zumunci yana zuwa nan kuma muna waya da shi shiyasa amma ba dan hakan da shima ba zan san shi ba" ajiyar zuciya Abbi ya sauƙe san nan yace "Ba kai ka ɗai ba nima nan iya Imran kawai na sani ban san sauran yaran yaya ba amma naji daddy'n jalila yace ƴaƴan yaya uku ne bayan Imran a koi Akil da Akila amma ni ban san su ba ban taɓa ganin su ba ko shi maik ɗin ai sau ɗaya na taɓa kallon jalilan sa lokacin tana yar shekara biyu yanzu ko a hanya muka haɗu ba gane ta zan yi ba ni ma kuma bana jin maik ya san su Aafia kai kaɗai ya sani dan kai kaɗai ne mai zuwa wajen sa" cikin sauri Irfan yace "Ae, kuwa dole wan nan hutun na kai su Aafia wajen sa dan ya san su suma su san shi dan zumunci nima daga nan naga jelly dan rabon da na ganta tun tana da shekara 6 duk lokacin da zanje gidan tana School kuma ban taɓa kwana ba amma wan nan karon zan kira Imran ya zo mu haɗu a can gaba ɗaya muyiwa bappa koda 1 week ne muga juna su Aafia su ga jelly ita ma ta gansu nima kuma na ga su Akila ɗin dan zance Imran yasan yadda zai yi yazo da su" kakalo murmushi Abbi yayi kafin yace "Wallahi har kasa naji daɗi ba dan ina cikin wan nan matsalar ba ai da tare zamu tafi dan nima rabona da ganin maik wajen shekara 6 kenan yanzu sai dai muyi waya kawai" murmushi shi ma Irfan yayi yana faɗin "Abbi karka damu komai zai warware yanzu dai muje muyi Sallah gashi nan har an tada Kabbara"
A tare suka miƙe suka nufi waje suna yar hira suka nufi masallaci.
💞💞💞💞💞💞💞💞
*ABUJA*