Sashe 16
Triplets Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
KATSINA.
Tafiya take hannun ta riƙe da leda baka mai ɗauke da kayan miya irin su tomator tattasai attarugu sanye take cikin doguwar riga abaya baka ta yafa gyalen rigar a kanta tana tafiya tana kwaɓe fuska kamar wadda taga kashi tun daga nesa Sadiq dake tinkarar majalisan su shi da wani mutun ya hangota murmushi ya saki yana faɗin "Nasir kaga waccan yarinya dake zuwa? Wallahi haka kawai yarinyar nan ta shiga rai na kome nake tunanin ta nake" kallon Jehan dake tin karo su Nasir yayi kafin yace "Lallai yarinyar nan tayi Sa'a kai da baka kallon mata baka taɓa kula ya mace ba har faɗa muke maka shi ne yau....bai kai karshen maganar ba ya dakata tare da kara waro idon sa waje yana kallon Jehan da ta kusa isowa in da suke dai dai lokacin su kuma suka isa majalisar tasu "Nasir lafiya kake kallon ta haka lafiya ka tsaya da magana?" Cewar Sadiq da kyar Nasir ya iya zama saman bencin majalisar tasu still idon sa na kan Jehan muryan sa har sarkewa yake yace "wan nan ba yar Alhaji Nawazudden Salman Sultan bane?" Da sauri Sadiq yace "Wanene kuma Alhaji Nawazudden?" Dai dai lokacin Jehan tazo zata wuce su cikin sauri Nasir yace "Jehan Nawazudden Salman" cak jehan ta tsaya kamar zata juyo sai kuma ta tuna abun da uncle Shitu yace musu akan su ɓoye kan su tuna hakan yasa cikin sauri ta wuce ba tare da ta juyo ba, cikin ƙaguwa Sadiq yace "Nasir meke faruwa ai na kasan Jehan?" Girgiza kai Nasir yayi yana faɗin "Sadiq shi ne matsalar ku, ku yan nan unguwar ba masu manyan wayoyi sosai awajen ku shi yasa baku ganin News da sauran su amma ina da tabbacin kasan Alhaji Nawazudden ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Apc ko?" Cikin sauri Sadiq yace "Eh ina jin labarin sa ance mutun ne mai adalci da kaunar talakawa salihin bawa bai da hayani ga taimakon na kasa da shi bai da girman kai" "Good to bari kaji Sadiq wan nan yarinyar da kake gani sunan ta Jehan Nawazudden ina followed nata a tik tok dasu Instagram Twitter dukka ina followed account nata i think itace kaɗai yar sa akoi ta da jiji da kai ga izza bata kula mutane bata ɗauki halin baban ta ba gata yar karama da ita sai izzan bala'i da rashin kunya" shiru Sadiq yayi yana tunanin to me ya kawo su Jehan nan kenan dafa shi Nasir yayi yana faɗin "Kasan cewa tun last week zancen baban ta ne ke trending a media wasu sunce ya ɓata wasu kuma sunce ya janye takarar sa ya barwa abokan hamayya to duk ma ba wan nan ba ajiye zancen Jehan a gefe ya maganar mu? ya kamata fa kai ma ka shiga irin sana'ar nan tamu akoi samun kuɗi over" dogon numfashi sadiq yaja tare da saukewa a hankali kafin yace "Wai wani irin sana'a ce wan nan da ka dameni tun satin da ya wuce?" Ɗan wawwaigawa Nasir yayi dan yaga ko akoi mutane,
Ganin babu kowa ne yasa ya matso kusa da Sadiq sosai kasa kasa yace "Mutane muke kamawa mu kai su daji mu ɓoye su mu kira yan uwan su akan su kawo kuɗi mu basu yan uwan su idan ba haka ba zamu kashe su muna faɗa musu zamu kashe yan uwan su zakaga sun tsorata sun haɗo kuɗi da wuri sun kawo mana sai mu basu yan uwan su" kallon Nasir da kyau Sadiq yayi kafin yace "Wan nan ai sata ce Nasir ba sana'a bace kuma bai kamata kuna yiwa ƴaƴan talakawa haka ba" kara kasa da murya Nasir yayi yace "Haba Sadiq ya kake abu kamar wawa ne wannan ba sata bace amsan hakkin mu muke wajen masu kuɗi dan ba mu kama ƴaƴan talakawa ai sai ƴaƴan masu kuɗi dan mu ansa hakkin mu tun da basu bamu saboda Allah kaga ai hakan ba laifi bane kayi tunani ka gani yadda rayuwan yanzun nan ya zama ba mai taimakon yan uwan sa ko yana da hali kowa kansa kawai ya sani ko dan saboda maman ka da kanin ka suji daɗi su huta ya kamata ka fara wan nan sana'ar kuma kaga idan ka samu kuɗin nan zaka iya saya wa mamanka har gida da duk wani abun da zata ji daɗi ta buƙata" Jin Nasir ya ambato maman sa zata ji daɗi ne yasa ya tuna irin cin kashin da baban sa da amaryan sa ke mata saboda kuɗi hakan yasa yaji yana bukatar samun kuɗi shiru ya ɗan yi kafin yace "Ba komai Nasir na gode Allah ya bar zumunci In Sha Allah zanje na shirya sai musan ya zamuyi nan da gobe dai zan gama shiri" da murna Nasir yace "To abokina haka ake son namiji da zuciyar nema sai nazo gobe zan zo maka ma da babban waya ta yadda ma zaka san ba karamin kuɗi nake samu a harkan ba amma fa karka yi maganar nan da kowa kar ka faɗa wa kowa" ya kai karshen maganar tare da miƙewa yace "To sai mun haɗu gobe" hannu Sadiq ya ba shi sukayi musabaha san nan Nasir ya bar wajen ya miƙi hanyar fita daga unguwar, shiru Sadiq yayi yana tunani a kan Jehan shi ma Nasir yana tafiya yana tunanin ta yadda zai yi bincike a kan Jehan me ya kawo ta nan ta ɗayan ɓangaren na zuciyar sa kuma murna yake da ganin Jehan a nan sai ayyana wa yake a ransa kuɗi fansa da zai ansa idan ya sace Jehan ɗin a matsayin ta na yar ɗan siyasa, da wan nan tunani ya bar unguwar su Sadiq ya tare ɗan a caɓa ya hau ya bar layin gaba ɗaya
To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai mu
Mai bukatan karanta book É—in*TRIPLETS* yamin magana ta WhatsApp da wannan phone number 09162620621 ban da kira please
Share fisabilillah ðŸ‘
💋 Star Lady💋
💞💕
💕💞💕
💕💞💕💞
💞💕💞💕💞
*💋 TRIPLET'S💋*
https://chat.whatsapp.com/DOMGC0F7nAm6qQt6zWFwcf
STAR 🌟 LADY..âœï¸
*💋The beginning💋*
Episode 5
Nasir na tafiya ba jimawa Sadiq ya miƙe ya bar wajen ya nufi gidan su Jehan.
Tafiya take hannun ta riƙe da leda baka mai ɗauke da kayan miya irin su tomator tattasai attarugu sanye take cikin doguwar riga abaya baka ta yafa gyalen rigar a kanta tana tafiya tana kwaɓe fuska kamar wadda taga kashi tun daga nesa Sadiq dake tinkarar majalisan su shi da wani mutun ya hangota murmushi ya saki yana faɗin "Nasir kaga waccan yarinya dake zuwa? Wallahi haka kawai yarinyar nan ta shiga rai na kome nake tunanin ta nake" kallon Jehan dake tin karo su Nasir yayi kafin yace "Lallai yarinyar nan tayi Sa'a kai da baka kallon mata baka taɓa kula ya mace ba har faɗa muke maka shi ne yau....bai kai karshen maganar ba ya dakata tare da kara waro idon sa waje yana kallon Jehan da ta kusa isowa in da suke dai dai lokacin su kuma suka isa majalisar tasu "Nasir lafiya kake kallon ta haka lafiya ka tsaya da magana?" Cewar Sadiq da kyar Nasir ya iya zama saman bencin majalisar tasu still idon sa na kan Jehan muryan sa har sarkewa yake yace "wan nan ba yar Alhaji Nawazudden Salman Sultan bane?" Da sauri Sadiq yace "Wanene kuma Alhaji Nawazudden?" Dai dai lokacin Jehan tazo zata wuce su cikin sauri Nasir yace "Jehan Nawazudden Salman" cak jehan ta tsaya kamar zata juyo sai kuma ta tuna abun da uncle Shitu yace musu akan su ɓoye kan su tuna hakan yasa cikin sauri ta wuce ba tare da ta juyo ba, cikin ƙaguwa Sadiq yace "Nasir meke faruwa ai na kasan Jehan?" Girgiza kai Nasir yayi yana faɗin "Sadiq shi ne matsalar ku, ku yan nan unguwar ba masu manyan wayoyi sosai awajen ku shi yasa baku ganin News da sauran su amma ina da tabbacin kasan Alhaji Nawazudden ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Apc ko?" Cikin sauri Sadiq yace "Eh ina jin labarin sa ance mutun ne mai adalci da kaunar talakawa salihin bawa bai da hayani ga taimakon na kasa da shi bai da girman kai" "Good to bari kaji Sadiq wan nan yarinyar da kake gani sunan ta Jehan Nawazudden ina followed nata a tik tok dasu Instagram Twitter dukka ina followed account nata i think itace kaɗai yar sa akoi ta da jiji da kai ga izza bata kula mutane bata ɗauki halin baban ta ba gata yar karama da ita sai izzan bala'i da rashin kunya" shiru Sadiq yayi yana tunanin to me ya kawo su Jehan nan kenan dafa shi Nasir yayi yana faɗin "Kasan cewa tun last week zancen baban ta ne ke trending a media wasu sunce ya ɓata wasu kuma sunce ya janye takarar sa ya barwa abokan hamayya to duk ma ba wan nan ba ajiye zancen Jehan a gefe ya maganar mu? ya kamata fa kai ma ka shiga irin sana'ar nan tamu akoi samun kuɗi over" dogon numfashi sadiq yaja tare da saukewa a hankali kafin yace "Wai wani irin sana'a ce wan nan da ka dameni tun satin da ya wuce?" Ɗan wawwaigawa Nasir yayi dan yaga ko akoi mutane,
Ganin babu kowa ne yasa ya matso kusa da Sadiq sosai kasa kasa yace "Mutane muke kamawa mu kai su daji mu ɓoye su mu kira yan uwan su akan su kawo kuɗi mu basu yan uwan su idan ba haka ba zamu kashe su muna faɗa musu zamu kashe yan uwan su zakaga sun tsorata sun haɗo kuɗi da wuri sun kawo mana sai mu basu yan uwan su" kallon Nasir da kyau Sadiq yayi kafin yace "Wan nan ai sata ce Nasir ba sana'a bace kuma bai kamata kuna yiwa ƴaƴan talakawa haka ba" kara kasa da murya Nasir yayi yace "Haba Sadiq ya kake abu kamar wawa ne wannan ba sata bace amsan hakkin mu muke wajen masu kuɗi dan ba mu kama ƴaƴan talakawa ai sai ƴaƴan masu kuɗi dan mu ansa hakkin mu tun da basu bamu saboda Allah kaga ai hakan ba laifi bane kayi tunani ka gani yadda rayuwan yanzun nan ya zama ba mai taimakon yan uwan sa ko yana da hali kowa kansa kawai ya sani ko dan saboda maman ka da kanin ka suji daɗi su huta ya kamata ka fara wan nan sana'ar kuma kaga idan ka samu kuɗin nan zaka iya saya wa mamanka har gida da duk wani abun da zata ji daɗi ta buƙata" Jin Nasir ya ambato maman sa zata ji daɗi ne yasa ya tuna irin cin kashin da baban sa da amaryan sa ke mata saboda kuɗi hakan yasa yaji yana bukatar samun kuɗi shiru ya ɗan yi kafin yace "Ba komai Nasir na gode Allah ya bar zumunci In Sha Allah zanje na shirya sai musan ya zamuyi nan da gobe dai zan gama shiri" da murna Nasir yace "To abokina haka ake son namiji da zuciyar nema sai nazo gobe zan zo maka ma da babban waya ta yadda ma zaka san ba karamin kuɗi nake samu a harkan ba amma fa karka yi maganar nan da kowa kar ka faɗa wa kowa" ya kai karshen maganar tare da miƙewa yace "To sai mun haɗu gobe" hannu Sadiq ya ba shi sukayi musabaha san nan Nasir ya bar wajen ya miƙi hanyar fita daga unguwar, shiru Sadiq yayi yana tunani a kan Jehan shi ma Nasir yana tafiya yana tunanin ta yadda zai yi bincike a kan Jehan me ya kawo ta nan ta ɗayan ɓangaren na zuciyar sa kuma murna yake da ganin Jehan a nan sai ayyana wa yake a ransa kuɗi fansa da zai ansa idan ya sace Jehan ɗin a matsayin ta na yar ɗan siyasa, da wan nan tunani ya bar unguwar su Sadiq ya tare ɗan a caɓa ya hau ya bar layin gaba ɗaya
To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai mu
Mai bukatan karanta book É—in*TRIPLETS* yamin magana ta WhatsApp da wannan phone number 09162620621 ban da kira please
Share fisabilillah ðŸ‘
💋 Star Lady💋
💞💕
💕💞💕
💕💞💕💞
💞💕💞💕💞
*💋 TRIPLET'S💋*
https://chat.whatsapp.com/DOMGC0F7nAm6qQt6zWFwcf
STAR 🌟 LADY..âœï¸
*💋The beginning💋*
Episode 5
Nasir na tafiya ba jimawa Sadiq ya miƙe ya bar wajen ya nufi gidan su Jehan.