Sashe 19
Triplets Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Karfe 5 na yamma dai dai dady ya shigo gidan jelly na zaune a palo tana rungume da dolly ga Nana da Zuwaira masu aikin girkin su nan suna zaune suna kallo a makeken Tv plasma dake saman TV stand, da sallama daddy ya shigo palon a gajiye da gudu jelly ta miƙe ta nufe sa tana faɗin "Oyoyo dady na" rungumota daddy yayi yana faɗin "My baby ya baki yi wanka ba?" Turo baki tayi kamar biro a shagwaɓe tace "Daddy kai nake jira ka dawo kamin ai" "Haba my baby na faɗa miki yanzu da kan ki zaki rinƙa yin wanka dan kin girma baki ganin ko su Nana na hana su miki wankan bane na faɗa miki tun last week bazan sake yi miki wanka ba ke da kan ki zaki rinƙa yi wato kenan kwana biyu da suka wuce ba kiyi wankan ba ko?" Kukan shagwaɓa ta sa masa a ruɗe yace "Haba my baby me abun kuka to yi shiru muje na miki" ya kai karshen maganar tare da riƙo hannun ta tana rungume da dollyn ta suka nufi bene cikin girmamawa su Zuwaira suka gaida daddy tare da masa sannu da zuwa fuska a ɗaure ya amsa musu suka haye sama yana riƙe da hannun jelly,
jelly ta fara girma amma taki yarda ta rinƙa wanka da kan ta ba yadda daddy bai yi da ita ba da suka shiga ɗaki akan tayi wanka da kan ta amma taki sosai daddy yayi nadamar saba mata da wanka da yake mata da tun farko ya bar su Zuwaira suna mata da duk haka bata faruba yanzu gashi ta fara kirgan dangi, dafe kai yayi ya zauna a gefen gado yana neman mafita dan gaskiya ba zai iya cigaba da yiwa jelly wanka ba a halin yanzu ta fara girma, "Daddy yaushe Yaya Imran zai zo" tayi tambayar cikin shagwaɓa jin ta ambaci sunan Imran yasa yayi saurin ɗago kai yana faɗin "Yauwa my baby jeki yi wanka da kan ki Yaya Imran naki na hanya" tsalle tayi tana dariya ta nufi toilet da gudu tana faɗin "Daddy ka kula min da dolly bari to nayi wankan" shiru yayi ya kasa magana yana tunanin yadda zasu kwashe da ita idan yau Imran bai zo ba zata iya kin cin abinci ma ta kwana da yinwa in dai Imran bai zo ba gashi Imran baya kasan ma gaba ɗaya, tunanin mafita sosai daddy yake yadda zai yi da jelly da kuma yadda za'ayi ta yarda ta rinƙa wanka da kanta kullun.
Yana zaune awajen yana tunani ya kasa motsawa har jelly tayi wanka ta fito jikin ta duk kunfa bayan wuyan ta duk sabulu bata fita ba zuba mata ido yayi yana kara dana sani a ran sa "My baby jeki sake zuba ruwa da kyau a jikin ki sai ki dawo" turɓune fuska tayi ta juya tana turo baki ta koma cikin toilet ɗin a fili ya furta "dole mu dena kwana ɗaki ɗaya da ke kar nazo na miki aure nan ma kice sai da ni zaki kwana a gidan mijin naki" sosai daddy ya rinƙa dana sani a ransa yana kokarin miƙewa wayar sa ta fara kara a nitse ya fito da wayar tare yin picking ya manna wayar a kunnen sa yana faɗin "Hello" daga ɗayan ɓangaren Alhaji Zahraddeen yace "Hello maik Ya kake ya baby jelly" "Jelly tana lafiya amma yaya ya naji muryan haka?" Dogon numfashi Alhaji Zahraddeen yaja tare da sauke wa a hankali kafin yace "Dole kaji murya na haka ba, nashi ga damuwa ne sosai a kan gawar da a ka nuna a News jiya wai ta Nawazudden ne Allah sarki bawan Allah mutun ne mai adalci da kaunar talawa duk wani mai adalci a kasar nan sai miyagun ɓarayin gwamnatin nan sun san yadda sukayi suka kayar da shi" shiru daddyn jelly ya ɗan yi kafin yace "Hakane amma nifa abun yana bani mamaki yadda ya ɓata lokaci guda sannan daga baya a kawo gawa a ce mana yayi haɗari ne ya rasu bayan shi bai sanar da kowa zai yi tafiya ba mutane ma sai cewa suke bashi bane duk da fuskar gawar tayi jaga jaga ba'a ganewa amma jama'a sun ce ba shi bane ni abun da yake kara bani mamaki ina family'n sa? Ina suke ya a kayi sukayi ɓatan lokaci guda?" Jinjina kai yaya yayi kafin yace "Maik kadai na wannan tunanin na banza Nawazudden fa abokan hamayya suka kashe sa shi ne kawai family sa kuma Allah ne kaɗai yasan In da sukayi ko suma an kashe su an ɓoye gawan sune oho Allah dai shi ne masa ni a kan komai In Sha Allah gaskiya zata yi halin ta ai amma ko ni gawar da aka fitar jiya a kace gawar Nawazudden ne ban yarda ba gaskiya dan Nawazudden bai da jikin wan can gawar san nan farine tas kamar balarabe kamar sa ɗaya da first born na shin nan ina rokon Allah daya sanya family'n sa suna raye na haɗu da su na taimaka musu kamar yadda ya min ya taimake ni a rayuwa ta sosai" shiru daddyn jelly yayi ya faɗa doguwar tunani "Maik baka jinane?" Yar firgigit daddyn jelly yayi kafin yace "Ina jin ka yaya" "Ya batun Jelly da Imran?" "Eh yaya ka tun Jelly na da 2 years a duniya Imran yace itace matar sa kuma ba wanda zan bawa ita In Sha Allah sai shi" "Imran yana da kirki sosai in dai yazo kasar nan sai yazo har gida ya gaida ni" "Sosai ma yaya yana da kirki, Alhadulillah ita ma Jelly tana son shi duk da bata san me soyayya yanzu ba amma tana bala'i son ganin sa suyi hira sun saba kaga bani da wata matsala ta wan nan ɓangaren sai dai ɓangaren Hajiya Umaiya bana jin zatayi accept Imran ya auri Jelly ni na sani gidan nan ma a ɓuye yake zuwa idan ta sani bazata taɓa yarda ba" "Hmmm kai dai Maik ka ci gaba da addu'a amma Umaiya ta wuci tunanin mai tunani yanzu zan wuce gida zamu yi waya in na kai gida ban son ina driving ina waya" to daddy yace tare da katse kiran ya ɗago ya kalli Jelly dake zaune saman mirror chair ta tsaresa da manya manyan idon ta kamar ball "My baby lafiya? Yaushe kika fito wankan?" Murmushin tayi kafin tace "Daddy da uncle kayi magana ko?" Gyaɗa mata kai yayi ba tare da yayi magana ba "Daddy me yasa Umaiya ɗin ba zata bari ka aura min yaya Imran ɗin ba? Ita muguwa ce ko? San nan me auren da yasa ba zata bari ba me auren ke nufi" girgiza kai Daddy yayi kafin yace "She is your mother also don't call her wicked" turo baki tayi tana faɗin "She is a wicked daddy i don't like her she has a big head and nose she don't like people to come close to her everyday she's shouting and abusing people" dafe kai daddy yayi daman yasan halin Jelly kwata kwata bai lura da ita a wajen bane yasa yayi ta hira da yaya da yaga fitowar ta ai da bai zagi Hajiya Umaiya a gaban idon ta ba "Daddy what are you thinking?" "Go and wear your clothes first my baby" "No daddy ni gaskiya kai ne zaka samin" tayi maganar kamar zata yi kuka yana kokarin yin magana suka jiyo sallamar Zuwaira a bakin kofar shigowa a takaice daddy ya amsa mata sallalar da "Waalaikumussalam" daga ta waje Zuwaira tace "Daddy kana da bako a palo" "bako kuma?" Daddy ya tambaya da mamaki a face nashi dan shi dai bai yi da kowa zai zo gidan sa ba "Eh daddy bako" Zuwaira ta ba shi amsa "Okey gani nan zuwa" ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya dubi jelly dake tsaye ɗaure da yar towel da bata gama rufe mata cinya ba "My baby ki sa kaya ki zo palo ki same ni muci abinci" bai jira amsar taba ya fice dan ya san halin ta yanzu idan ya tsaya jiran amsar tama wata rigimar zata tsayar masa.
Yana fitowa palo idon sa ya sauka kan wani matashi dake zaune saman sofa mai zaman mutun 2 sanye yake cikin wando jeans crazy da riga t-shirt fara yayi wata iriyar aski irin na shararrun yan duniya bakin nan nasa bakin kirin yasha sigari yayi tatul gashi fari tas da shi hakan yasa baƙin bakin nasa ta kara fitowa sosai lokacin guda face ɗin daddy ta sauya daga annuri zuwa ɓacin rai ya kariso cikin palon ya zauna saman kujera 1 sitar yana faɗin "Muneer yaushe ka dawo?" Cikin wata iriyar katon murya kamar na yan shaye shaye Muneer yace "Yau da safe na iso tun ɗazun naso zuwa office naka amma ban samu dama ba sai yanzu nace bari nazo gida mu gaisa" "Okey yayi kyau ka kyau ta ya baban naka?" Muneer zai yi magana Jelly ta fito sanye cikin doguwar riga zuwa gwuiwar ta kayan sun ɗan matse ta kaɗan kan ta babu ɗankwali tana tafiya tana yauki tana kwaɓe fuska har ta kariso wajen daddy ta zauna saman cinyar sa a shagwaɓe tace "Daddy ya har yanzu yaya Imran bai zoba?" Kallon Muneer daddy yayi kafin yace da Jelly "My baby je ki fara cin abinci ina zuwa yaya Imran kuma yana hanya" "To daddy amma ka faɗa wa yaya Imran dan Allah yau kam yazo tare da Akila kaji?" Gyaɗa mata kai daddy yayi ba tare da yayi magana ba miƙewa tayi ta nufi table tana faɗin "Daddy dolly tayi barci" shiru daddy yayi bai amsa mata ba dan bai son jan magana da Jelly yanzu miƙewa Muneer yayi ya nufi table ɗin shima yana faɗin "Daddy nima abincin zan ci ai" ji daddy yayi kamar ya koresa daga gidan amma ba hali, hakan ya sa ya kakalo murmushi dole yace "To Muneer kai da gidan ku bismillah kaci mana" ya kai karshen maganar tare da miƙe wa shi ma ya nufi table ɗin Nana ce tazo tayi serving na su a tare suka ci abinci daddy na ci yana bawa Jelly a baki shi kuma Muneer yana cin na shi.
Bayan sun kammala cin abincin ne Muneer ya musu sallama ya fice daga gidan ba karamin daɗin tafiyar sa daddy ya ji ba dan bai son Muneer bai son ganin sa ko kaɗan riƙo hannu jelly daddy yayi suka koma sama shi ya wuce toilet dan yin wanka ita kuma ta wuce ta haye saman katafaren gadon su ta kwanta kusa da dollyn ta dake barci.
jelly ta fara girma amma taki yarda ta rinƙa wanka da kan ta ba yadda daddy bai yi da ita ba da suka shiga ɗaki akan tayi wanka da kan ta amma taki sosai daddy yayi nadamar saba mata da wanka da yake mata da tun farko ya bar su Zuwaira suna mata da duk haka bata faruba yanzu gashi ta fara kirgan dangi, dafe kai yayi ya zauna a gefen gado yana neman mafita dan gaskiya ba zai iya cigaba da yiwa jelly wanka ba a halin yanzu ta fara girma, "Daddy yaushe Yaya Imran zai zo" tayi tambayar cikin shagwaɓa jin ta ambaci sunan Imran yasa yayi saurin ɗago kai yana faɗin "Yauwa my baby jeki yi wanka da kan ki Yaya Imran naki na hanya" tsalle tayi tana dariya ta nufi toilet da gudu tana faɗin "Daddy ka kula min da dolly bari to nayi wankan" shiru yayi ya kasa magana yana tunanin yadda zasu kwashe da ita idan yau Imran bai zo ba zata iya kin cin abinci ma ta kwana da yinwa in dai Imran bai zo ba gashi Imran baya kasan ma gaba ɗaya, tunanin mafita sosai daddy yake yadda zai yi da jelly da kuma yadda za'ayi ta yarda ta rinƙa wanka da kanta kullun.
Yana zaune awajen yana tunani ya kasa motsawa har jelly tayi wanka ta fito jikin ta duk kunfa bayan wuyan ta duk sabulu bata fita ba zuba mata ido yayi yana kara dana sani a ran sa "My baby jeki sake zuba ruwa da kyau a jikin ki sai ki dawo" turɓune fuska tayi ta juya tana turo baki ta koma cikin toilet ɗin a fili ya furta "dole mu dena kwana ɗaki ɗaya da ke kar nazo na miki aure nan ma kice sai da ni zaki kwana a gidan mijin naki" sosai daddy ya rinƙa dana sani a ransa yana kokarin miƙewa wayar sa ta fara kara a nitse ya fito da wayar tare yin picking ya manna wayar a kunnen sa yana faɗin "Hello" daga ɗayan ɓangaren Alhaji Zahraddeen yace "Hello maik Ya kake ya baby jelly" "Jelly tana lafiya amma yaya ya naji muryan haka?" Dogon numfashi Alhaji Zahraddeen yaja tare da sauke wa a hankali kafin yace "Dole kaji murya na haka ba, nashi ga damuwa ne sosai a kan gawar da a ka nuna a News jiya wai ta Nawazudden ne Allah sarki bawan Allah mutun ne mai adalci da kaunar talawa duk wani mai adalci a kasar nan sai miyagun ɓarayin gwamnatin nan sun san yadda sukayi suka kayar da shi" shiru daddyn jelly ya ɗan yi kafin yace "Hakane amma nifa abun yana bani mamaki yadda ya ɓata lokaci guda sannan daga baya a kawo gawa a ce mana yayi haɗari ne ya rasu bayan shi bai sanar da kowa zai yi tafiya ba mutane ma sai cewa suke bashi bane duk da fuskar gawar tayi jaga jaga ba'a ganewa amma jama'a sun ce ba shi bane ni abun da yake kara bani mamaki ina family'n sa? Ina suke ya a kayi sukayi ɓatan lokaci guda?" Jinjina kai yaya yayi kafin yace "Maik kadai na wannan tunanin na banza Nawazudden fa abokan hamayya suka kashe sa shi ne kawai family sa kuma Allah ne kaɗai yasan In da sukayi ko suma an kashe su an ɓoye gawan sune oho Allah dai shi ne masa ni a kan komai In Sha Allah gaskiya zata yi halin ta ai amma ko ni gawar da aka fitar jiya a kace gawar Nawazudden ne ban yarda ba gaskiya dan Nawazudden bai da jikin wan can gawar san nan farine tas kamar balarabe kamar sa ɗaya da first born na shin nan ina rokon Allah daya sanya family'n sa suna raye na haɗu da su na taimaka musu kamar yadda ya min ya taimake ni a rayuwa ta sosai" shiru daddyn jelly yayi ya faɗa doguwar tunani "Maik baka jinane?" Yar firgigit daddyn jelly yayi kafin yace "Ina jin ka yaya" "Ya batun Jelly da Imran?" "Eh yaya ka tun Jelly na da 2 years a duniya Imran yace itace matar sa kuma ba wanda zan bawa ita In Sha Allah sai shi" "Imran yana da kirki sosai in dai yazo kasar nan sai yazo har gida ya gaida ni" "Sosai ma yaya yana da kirki, Alhadulillah ita ma Jelly tana son shi duk da bata san me soyayya yanzu ba amma tana bala'i son ganin sa suyi hira sun saba kaga bani da wata matsala ta wan nan ɓangaren sai dai ɓangaren Hajiya Umaiya bana jin zatayi accept Imran ya auri Jelly ni na sani gidan nan ma a ɓuye yake zuwa idan ta sani bazata taɓa yarda ba" "Hmmm kai dai Maik ka ci gaba da addu'a amma Umaiya ta wuci tunanin mai tunani yanzu zan wuce gida zamu yi waya in na kai gida ban son ina driving ina waya" to daddy yace tare da katse kiran ya ɗago ya kalli Jelly dake zaune saman mirror chair ta tsaresa da manya manyan idon ta kamar ball "My baby lafiya? Yaushe kika fito wankan?" Murmushin tayi kafin tace "Daddy da uncle kayi magana ko?" Gyaɗa mata kai yayi ba tare da yayi magana ba "Daddy me yasa Umaiya ɗin ba zata bari ka aura min yaya Imran ɗin ba? Ita muguwa ce ko? San nan me auren da yasa ba zata bari ba me auren ke nufi" girgiza kai Daddy yayi kafin yace "She is your mother also don't call her wicked" turo baki tayi tana faɗin "She is a wicked daddy i don't like her she has a big head and nose she don't like people to come close to her everyday she's shouting and abusing people" dafe kai daddy yayi daman yasan halin Jelly kwata kwata bai lura da ita a wajen bane yasa yayi ta hira da yaya da yaga fitowar ta ai da bai zagi Hajiya Umaiya a gaban idon ta ba "Daddy what are you thinking?" "Go and wear your clothes first my baby" "No daddy ni gaskiya kai ne zaka samin" tayi maganar kamar zata yi kuka yana kokarin yin magana suka jiyo sallamar Zuwaira a bakin kofar shigowa a takaice daddy ya amsa mata sallalar da "Waalaikumussalam" daga ta waje Zuwaira tace "Daddy kana da bako a palo" "bako kuma?" Daddy ya tambaya da mamaki a face nashi dan shi dai bai yi da kowa zai zo gidan sa ba "Eh daddy bako" Zuwaira ta ba shi amsa "Okey gani nan zuwa" ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya dubi jelly dake tsaye ɗaure da yar towel da bata gama rufe mata cinya ba "My baby ki sa kaya ki zo palo ki same ni muci abinci" bai jira amsar taba ya fice dan ya san halin ta yanzu idan ya tsaya jiran amsar tama wata rigimar zata tsayar masa.
Yana fitowa palo idon sa ya sauka kan wani matashi dake zaune saman sofa mai zaman mutun 2 sanye yake cikin wando jeans crazy da riga t-shirt fara yayi wata iriyar aski irin na shararrun yan duniya bakin nan nasa bakin kirin yasha sigari yayi tatul gashi fari tas da shi hakan yasa baƙin bakin nasa ta kara fitowa sosai lokacin guda face ɗin daddy ta sauya daga annuri zuwa ɓacin rai ya kariso cikin palon ya zauna saman kujera 1 sitar yana faɗin "Muneer yaushe ka dawo?" Cikin wata iriyar katon murya kamar na yan shaye shaye Muneer yace "Yau da safe na iso tun ɗazun naso zuwa office naka amma ban samu dama ba sai yanzu nace bari nazo gida mu gaisa" "Okey yayi kyau ka kyau ta ya baban naka?" Muneer zai yi magana Jelly ta fito sanye cikin doguwar riga zuwa gwuiwar ta kayan sun ɗan matse ta kaɗan kan ta babu ɗankwali tana tafiya tana yauki tana kwaɓe fuska har ta kariso wajen daddy ta zauna saman cinyar sa a shagwaɓe tace "Daddy ya har yanzu yaya Imran bai zoba?" Kallon Muneer daddy yayi kafin yace da Jelly "My baby je ki fara cin abinci ina zuwa yaya Imran kuma yana hanya" "To daddy amma ka faɗa wa yaya Imran dan Allah yau kam yazo tare da Akila kaji?" Gyaɗa mata kai daddy yayi ba tare da yayi magana ba miƙewa tayi ta nufi table tana faɗin "Daddy dolly tayi barci" shiru daddy yayi bai amsa mata ba dan bai son jan magana da Jelly yanzu miƙewa Muneer yayi ya nufi table ɗin shima yana faɗin "Daddy nima abincin zan ci ai" ji daddy yayi kamar ya koresa daga gidan amma ba hali, hakan ya sa ya kakalo murmushi dole yace "To Muneer kai da gidan ku bismillah kaci mana" ya kai karshen maganar tare da miƙe wa shi ma ya nufi table ɗin Nana ce tazo tayi serving na su a tare suka ci abinci daddy na ci yana bawa Jelly a baki shi kuma Muneer yana cin na shi.
Bayan sun kammala cin abincin ne Muneer ya musu sallama ya fice daga gidan ba karamin daɗin tafiyar sa daddy ya ji ba dan bai son Muneer bai son ganin sa ko kaɗan riƙo hannu jelly daddy yayi suka koma sama shi ya wuce toilet dan yin wanka ita kuma ta wuce ta haye saman katafaren gadon su ta kwanta kusa da dollyn ta dake barci.