Sashe 20
Triplets Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
💞💞💞💞💞💞💞💞
KADUNA
Bayan Aafia ta fito wanka ɗaure da towel a kirjin ta wadda a iya cinya yazo mata kai tsaye gaban mirror ta nufa ta zauna saman mirror chair ta fara shafa lotions ɗinta masu kamshi da kyau da tsada "Aunty Aafia ina son in miki wata magana" cewar Umaisha ba tare da Aafia ta juyo ba tace "To sarkin magana ina jin ki" miƙewa zaune Umaisha tayi kafin ta fara magana "Dan Allah Aunty Afi ki dai na kula Rufee da Amal wallahi duk ba class naki bane gwara ma Anisa ba kuma ina faɗa miki hakan dan Rufee da Amal sun fito daga gidan talakawa ba a'a ina gaya miki hakan ne sai dan nasan ba dan Allah suke tare da ke ba ni ban hana ki ki kyautata musu kamar yadda kike yi ba dan nasan kece karfin su saboda ke Abbi ya ɗauki nauyin karatun su kiyi hakuri ki dai ma yawo da su a cikin School kin sani halin su ba mai kyau bane kowa yana gulman su a School nan amma sai ki rinƙa biye musu zaki jawa Abbi zagi a wajen jama'a dan Allah ba dan ni ba ki fita har kan su sam basu da ce da ke ba" miƙewa Aafia tayi bayan ta gama shafa mai ta nufi drawer kayan sawan su cike da izza tace "Umaisha har kinyi girman da zaki faɗamin da wan da ya dace nayi abota?" Cikin sauri Umaisha ta girgiza kai "To daga yau idan kika sake shiga harkata sai na ɓallaki ba ruwan ki da friends na kiyi harkan ki a School nima nayi nawa idan mun dawo gida shine muke sister's kin gane ko?" Gyaɗa mata kai Umaisha tayi dan daman tasan halin Aafia ma wuyacin abune ta yarda da shawarar ta komawa tayi jiki ba kwari ta kwanta ta ɗauki wayar ta tana latsawa tana tunanin yadda zata raba yar uwar ta da su Rufaidat ita kuma Aafia shiryawa tayi cikin doguwar riga bubu tana ja mata a kasa ta feshe jikin ta da perfume sannan ta ɗau wayar ta, ta fice daga ɗakin ta nufi garden na gidan dan shan iska.
💞💞💞💞💞💞💞💞
KATSINA
Karfe 6 dai dai mum ta gama girki ta fito tayi wanka ta shirya musu abincin a saman taburma kamar yadda suka saba, sannan ta fito musu da daddumar da hijabi ita da gwaggo dan gabatar da sallar mangariba idan lokacin ya cika zama tayi saman tabarman tana faɗin "Jehan kizo ki ɗauki abincin nan ki kaiwa babana gidan su" Jehan dake zaune cikin ɗaki saman gado tana kokarin kunna wayar Rimsha tace "did you heard what you said mum? do you mean I should come and take food to that dirty boy place?" A kule mum tace "Jehan don't allow me to come and catch you, Allah ko kizo ki ɗauki abincin nan ko in zo in same ki" turo baki Jehan tayi tana jin bakin cikin yadda mum ke zubar mata da daraja, haka ta miƙe ba dan ta so ba ta ajiye wayar duka biyu daga nata har na Rimsha ɗin tana kunkuni ta fito babu hijabi tazo ta tsaya a kan mum tana faɗin "where is the food?" Da hannu mum ta mata nuni da ɗan ma dai dai cin foodflask dake gaban ta hannu jehan tasa ta ɗaki kulan ta nufi hanyar fita "Where is your hijab Jehan?" Cewar mum kara turo baki tayi kamar biro cikin murya kamar zata yi kuka tace "Mum I told you I don't like hijab please mummy stop talking to me about hijab" ta kai karshen maganar tare da ficewa daga gidan tana turo baki, sai da ta fita gaba ɗaya san nan tayi addu'ar fita daga gida ta nufi gidan su Sadiq tana kwaɓe fuska.
A dakalin kofar gidan su ta isko sa tana isa wajen Yusuf ya iso ko sannu bata ce masa ba ta ajiye masa kulan abincin a gaban sa ta juya yana faɗin sannu ki na gode kamar bata san da mutun awajen ba ta wuce ta koma gida kallon sa Yusuf yayi kafin yace "Yaya Sadiq kaji labarin da naji kuwa?" Waro ido waje Sadiq yayi yana faɗin "Me kaji" girgiza aki Yusuf yayi kafin yace "Sudais kanin Fadil ne naji yana Faɗe wai Fadil yace sai yabi dare yayi wa Jehan fyaɗe tun da ta mare sa ba zai barta ba sai ya ɗau fansa" zumbur Sadiq ya miƙe dan yasan halin Fadil zai iya ai kata fin hakan ma mugu ne sosai "Innalillahi wa inna ilaihir rajiun yanzu Yusuf me mafita?" Miƙewa shi ma Yusuf yayi yana faɗin "Mu bari zawa da safe muyi magana da mama muji me zata ce" komawa Sadiq yayi ya zauna shi ma Yusuf ya koma a zauna tare da jawo kulan da Jehan ta kawo musu ya buɗe tuwon shinkafa ne da miyar ɗanyen kuɓewa yaji nama da kayan haɗi sai kamshi ke tashi mayar wa Yusuf yayi ya rufe yana faɗin "Muje muci da mama ko?" Gyaɗa masa kai Sadiq yayi suka miƙe a tare suka shige cikin gida
To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai
Mai bukatan karanta book É—in*TRIPLETS* yamin magana ta WhatsApp da wannan phone number 09162620621 ban da kira please
Share fisabilillah ðŸ‘
💋Star Lady💋
💞💕
💕💞💕
💕💞💕💞
💞💕💞💕💞
*💞 TRIPLET'S💞*
https://chat.whatsapp.com/DOMGC0F7nAm6qQt6zWFwcf
*STAR 🌟 LADY..âœï¸*
*💋The beginning💋*
*Episode 6*
KADUNA
Bayan Aafia ta fito wanka ɗaure da towel a kirjin ta wadda a iya cinya yazo mata kai tsaye gaban mirror ta nufa ta zauna saman mirror chair ta fara shafa lotions ɗinta masu kamshi da kyau da tsada "Aunty Aafia ina son in miki wata magana" cewar Umaisha ba tare da Aafia ta juyo ba tace "To sarkin magana ina jin ki" miƙewa zaune Umaisha tayi kafin ta fara magana "Dan Allah Aunty Afi ki dai na kula Rufee da Amal wallahi duk ba class naki bane gwara ma Anisa ba kuma ina faɗa miki hakan dan Rufee da Amal sun fito daga gidan talakawa ba a'a ina gaya miki hakan ne sai dan nasan ba dan Allah suke tare da ke ba ni ban hana ki ki kyautata musu kamar yadda kike yi ba dan nasan kece karfin su saboda ke Abbi ya ɗauki nauyin karatun su kiyi hakuri ki dai ma yawo da su a cikin School kin sani halin su ba mai kyau bane kowa yana gulman su a School nan amma sai ki rinƙa biye musu zaki jawa Abbi zagi a wajen jama'a dan Allah ba dan ni ba ki fita har kan su sam basu da ce da ke ba" miƙewa Aafia tayi bayan ta gama shafa mai ta nufi drawer kayan sawan su cike da izza tace "Umaisha har kinyi girman da zaki faɗamin da wan da ya dace nayi abota?" Cikin sauri Umaisha ta girgiza kai "To daga yau idan kika sake shiga harkata sai na ɓallaki ba ruwan ki da friends na kiyi harkan ki a School nima nayi nawa idan mun dawo gida shine muke sister's kin gane ko?" Gyaɗa mata kai Umaisha tayi dan daman tasan halin Aafia ma wuyacin abune ta yarda da shawarar ta komawa tayi jiki ba kwari ta kwanta ta ɗauki wayar ta tana latsawa tana tunanin yadda zata raba yar uwar ta da su Rufaidat ita kuma Aafia shiryawa tayi cikin doguwar riga bubu tana ja mata a kasa ta feshe jikin ta da perfume sannan ta ɗau wayar ta, ta fice daga ɗakin ta nufi garden na gidan dan shan iska.
💞💞💞💞💞💞💞💞
KATSINA
Karfe 6 dai dai mum ta gama girki ta fito tayi wanka ta shirya musu abincin a saman taburma kamar yadda suka saba, sannan ta fito musu da daddumar da hijabi ita da gwaggo dan gabatar da sallar mangariba idan lokacin ya cika zama tayi saman tabarman tana faɗin "Jehan kizo ki ɗauki abincin nan ki kaiwa babana gidan su" Jehan dake zaune cikin ɗaki saman gado tana kokarin kunna wayar Rimsha tace "did you heard what you said mum? do you mean I should come and take food to that dirty boy place?" A kule mum tace "Jehan don't allow me to come and catch you, Allah ko kizo ki ɗauki abincin nan ko in zo in same ki" turo baki Jehan tayi tana jin bakin cikin yadda mum ke zubar mata da daraja, haka ta miƙe ba dan ta so ba ta ajiye wayar duka biyu daga nata har na Rimsha ɗin tana kunkuni ta fito babu hijabi tazo ta tsaya a kan mum tana faɗin "where is the food?" Da hannu mum ta mata nuni da ɗan ma dai dai cin foodflask dake gaban ta hannu jehan tasa ta ɗaki kulan ta nufi hanyar fita "Where is your hijab Jehan?" Cewar mum kara turo baki tayi kamar biro cikin murya kamar zata yi kuka tace "Mum I told you I don't like hijab please mummy stop talking to me about hijab" ta kai karshen maganar tare da ficewa daga gidan tana turo baki, sai da ta fita gaba ɗaya san nan tayi addu'ar fita daga gida ta nufi gidan su Sadiq tana kwaɓe fuska.
A dakalin kofar gidan su ta isko sa tana isa wajen Yusuf ya iso ko sannu bata ce masa ba ta ajiye masa kulan abincin a gaban sa ta juya yana faɗin sannu ki na gode kamar bata san da mutun awajen ba ta wuce ta koma gida kallon sa Yusuf yayi kafin yace "Yaya Sadiq kaji labarin da naji kuwa?" Waro ido waje Sadiq yayi yana faɗin "Me kaji" girgiza aki Yusuf yayi kafin yace "Sudais kanin Fadil ne naji yana Faɗe wai Fadil yace sai yabi dare yayi wa Jehan fyaɗe tun da ta mare sa ba zai barta ba sai ya ɗau fansa" zumbur Sadiq ya miƙe dan yasan halin Fadil zai iya ai kata fin hakan ma mugu ne sosai "Innalillahi wa inna ilaihir rajiun yanzu Yusuf me mafita?" Miƙewa shi ma Yusuf yayi yana faɗin "Mu bari zawa da safe muyi magana da mama muji me zata ce" komawa Sadiq yayi ya zauna shi ma Yusuf ya koma a zauna tare da jawo kulan da Jehan ta kawo musu ya buɗe tuwon shinkafa ne da miyar ɗanyen kuɓewa yaji nama da kayan haɗi sai kamshi ke tashi mayar wa Yusuf yayi ya rufe yana faɗin "Muje muci da mama ko?" Gyaɗa masa kai Sadiq yayi suka miƙe a tare suka shige cikin gida
To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai
Mai bukatan karanta book É—in*TRIPLETS* yamin magana ta WhatsApp da wannan phone number 09162620621 ban da kira please
Share fisabilillah ðŸ‘
💋Star Lady💋
💞💕
💕💞💕
💕💞💕💞
💞💕💞💕💞
*💞 TRIPLET'S💞*
https://chat.whatsapp.com/DOMGC0F7nAm6qQt6zWFwcf
*STAR 🌟 LADY..âœï¸*
*💋The beginning💋*
*Episode 6*