← Book details Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 99 OF 150

Sashe 99

Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Toilet ta tayi tsarki da ruwan ɗumi kana ta shiga cikin wanda Ummi ta haɗa matan.
Wanda yaji turaren tsarki ta fito.
Tana baza ƙamshi ita kanta in ta ɗan sunkuyo da kanta sai ta Lumshe idanu sabida yadda take baza ƙamshi ga kuma kullacar sirri da yafi komai mata daɗi, shiyasa take nace masa wurin shafawa ganin ba kowa a ɗakin ne yasa ta fita falon tana jin zazzaɓin ya sauƙa kana zugin da ƙasanta ke mata ma ya ragu sosai.

Haka dai yinin wannan ranan Khausar da Moddibo sukayi yinin jinya kuma Alhamdulillah jiki yayi sauƙe...

Moddibo kuwa yana dawowa masallaci part ɗin Didi ya wuce.
Allah ya sani so yake ya ganta yaga yanayin jikinta amman ya rasa ta yadda zai nematan haka yasa ya miƙe da nufin zuwa side ɗin dasu Ummin suke kuwa sai ya sauya hanya tare da komawa side ɗinsu Allah ya sani kunyasu Ummi yakeji, kuma tsoron wannan tsohuwar mai Shegen baki yakeji kada ta kunyatashi.

Bayan sallan isha akazo aka ɗauki Lalla Khadijah ta koma gidanta.

Misalin ƙarfe tara da kwata, Ummi ta kalli Khausar dake kwance gefenta tace.
“Khausar kada kiyi bacci anan fa, tashi ki tafi dakin mijinki”.
Cikin tsinkewar zuciya ta zazzaro idanunta waje, tare da saurin kallon Ummi tana mai girgiza kai kana tace.
“Na shiga uku Ummi dan Allah, ki barni in kwanan ni bazan koma canba wlh anan zan kwana”.
Kai ummi ta girgiza tare da faɗin.
“Nan kuma Khausar bayan gacan ɗakin mijinki a'a bazai yiwuba. maza tashi ki tafi”.
Da sauri Ummi ta zuba mata ido jin ta fashe kuka tsakaninta da Allah kuwa take kukan. dashi tana yarfe hannu tace.
“Ni dai dan Allah Ummi ki barni mu kwana anan, wlh tallahi bani da lafiya dan Allah ki barni in kwana kusa dake”.
Asma'u dake gefe tayi murmushi tare da gyara kwanciyar ta.
Ummi kuwa ganin yanda take kuka da faɗin baza ta je bane yasa tayi shiru...
Sai kuma ta jinjina kai jin Innayi na cewa.
“Ba komai Ummin Jameel barta ta kwana a nan ɗin, gobe ina zata ganku”.
Ita kam Khausar ido ta rufe tana mgnar zuci.
“Yoh ai tarema zamu tafi dan wlh ni dai bazan zaunaba”.

Zuwa lokacin karfe goma harda kota....

Washe gari da asuba ana fita masallaci Aka kai Lalla Hafsat da Hakim Airport.
Bayan ta sallami su Ummi.
Bakwai dai-dai jirginsu ya ɗags zuwa Mexico.

Abujan Nigeria, karfe takwas dai-dai Unclee Naseer ya bar gidan.
Tun fitansa kuwa Amina ke konce a tsakiyar falon bisa Carpet.
A hankali take sauke numfashi sabida ɗan baccin ɗaya fara fizgarta.
Cikin baccin da ya fara nisan, ta rinƙa jin hucin macijin nan, sai kuma tayi saurin buɗe idanunta sabida jin sanyin jikin macijin yana ratsa cikinta yana ɗan jujjuya kanshi tare dayin sama da kan nashi da ya shigar ta ƙasar ƴar rigar dake jikinta.
Wani irin fitinennen karkarwa jikinta ya fara, tare da zazzaro idanunta baki ɗaya lokacin da taji macijin nan ya manna bakinshi kan nimple dinta na hannun dama yayiwa nimple din wani irin damƙa da karf....

*Littafin Sakayya dai na kuɗi ki biya karanta cikin aminci da salama ba haƙƙin kowa a kanki 1k ne kacal 0661110170 gtbank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276 in tura Miki ki karanta cikin aminci*

By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 28*

Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*

Tallah !! Tallah !!

Shahararriyar Marubuciyar nan Ikilima Adam (kyauta daga Allah) wacce ta nishadantar daku a littafin ta mai suna *Kanwata* *kaikajawa kanka , *Rai daya janzaki*.

yau na sake dawowa domin Domin tallata muku Littafaina mai Suna *(RUDANI )* Da kuma *Makauniyar Shari'a* littafine mai kunshe da Butulci , cin amana ,zagon Kasa , soyayya irin ta gani kasheni , aminci da saura n su basai n'a cika Ku da surutu ba Hausawa sukace Gani yakori ji.

Karku Manta *Makauniyar Shari'a* sabon littafi ne mai bibiyar Ma'anar sunan sa.
Ya zarce duk littafai na , na baya.

RUDANI littafine mai cike da Rudani da ban Al'ajabi , duk wacce kika fi buƙata zaki biya kudin sa Naira ɗari biyar kacal.

Farashin kowannen su Naira Dari biyar ne 500 kacal
Domin Karin bayani Ku tuntubeni a lambata kamar haka (09069080725 ko Kuma + 22953726162 ) wacce Bata shirya Siya ba kada mu batawa juna lokaci.
Domin aikawa da kudi kai tsaye . 3115484026 ikilima Adam first bank
Turo shaidar biya akan wannan 09069080725 sai najiku.

Lokacin daya damƙi nipple ɗin ta akuma dai-dai lokacin itama ta runtse idanunta da masifar ƙarfi jin yanda yasa harshensa yana ɗo bakin nipples ɗin ta ya mata wani irin zuƙa wanda taji tun daga cikin Faratun ƙafarta wani irin abu yana biyowa har bakin nipples ɗin ta.
Macijin kuwa zuƙa ya cigaba da yayi.
Ita kam wani irin zogin azaba take ji duk da cewa bata taɓa Shayarwa ba amma ji take zafin yafi ƙarfin zafin jariri na zuƙan, baki ɗaya ta kasa motsawa dan duk jikinta ya narke koda ya tsanta ta gagara motsawa bare kuma tayi yunƙurin ceton kanta haka yayita zuƙa tsawon minti biyu da rabi kafin ya zare harshensa.
Sai alokacin ta iya sunkuyar da kanta ƙasa kaɗan ta kalli bakin nipples ɗin ta jini kaɗan ta gani.
Macijin kuwa harshensa yasa ya fara lashar jinin saida ya lasheshi fes.
Tana gani amma ta kasa taɓuka komai har sai daya lashe jinin duka kafin ya maida kansa kan Breast ɗin ta na hagu da ƙarfi ta runtse idanunta jin yanda yaja nippes ɗin ta da ƙarfi yake zuƙa kamar zai tsinkeshi.
Wani irin raɗaɗin azaba take ji tun daga ƙasan farcenta abin yana tattura yana bin jijiyoyi da duk wani magudanan jinin jikinta, wata iriyar fitinenniyar kasala ta fara ji mai masifar yawa bata san lokacin data runtse idanunta can taji ya sake wanda aƙalla taji ya ɗauki kimanin minti ɗaya da rabi kasa buɗe Idanunta tayi sai dai tana jin yanda yake lasar saman nipples ɗin ta wanda shima take zaton jinin kaɗan asama.
Sai kuma taji ya fara zaro kansa zururuuu ya fita daga jikinta lokacin da taji ya fita ajikinta ne ta sauƙe nannauyan numfashi kana ta buɗe Idanunta ahankali ta bisa da kallo ga mamakin ta sai taga ya koma wancan dakin daya fito yaje ya kwanta.
Baki ɗaya taji jikinta ya mutu kasala ya rufe ta wani irin Masifeffen baccin da tunda take bata taɓa jin irinsa ba ne ya rufeta da baya ta koma ta kwanta nan da nan bacci ya ɗauketa awajen...

*Morocco*
A kuma dai-dai lokacin Ummi, Hajja Nana, Aunty Ruƙayya, Aunty Hajara,Hajja Ummah, Hajiya Bunayya, Asma'u Asiya Dije Zaune suke a falon Didi bisa alamu sun gama baki ɗaya shirin su tafiya ne yanzu zasuyi.

Khausar kuwa zaune take gefen Ummi tana sassayan kuka da shesh-sheƙa tuni. Muryanta har ya dishe dai-dai lokacin kuma Ibraahim da Haiydar suka shigo.
Ahankali Haiydar ya miƙa mata hannu kana cikin sanyi murya yace.
“Zanyi Missing naki Addah Khausy.
Zamu tafi zan barki inda babu kowa namu.
Zanyi missing naki da halayen ki.
Ina ta tunanin idan na koma wazai min faɗa,
Idan na bar datti a falon Momy?”.
Sai kuma ya lumshe idanunsa hawaye na taruwa a idanunsa cikin sanyi ya cigaba da cewa.
“Wazai yi min masifa idan na buɗe Labule ban gyara ba?.
Wazai min mita idan na ɗauki System ɗin Momy?.
Idan farcena ya taru Addah Khausi Wazai yanke min?”.
Cikin rauni ya ida maganar hawaye na cika kwarmin idanunsa tare da kwaranyowa.
Da sauri ta tashi ta faɗa jikinsa ta rungumesa tare fashewa da kuka tace.
“Wallahi tare zamu tafi Haiydar ni baza Abar ni anan ba tare zamu tafi”.
Ahankali Didi ta jawota tare da cewa.
“Kiyi haƙuri Khausar kinji ko?
Ai bake kaɗai za'a bari ba ba gani ba?
Aini zan zame miki madadin Mommy Sannan ga Rahama zata zame miki madadin Asma'u”.
Sunkuyar da kai Asma'u tayi saboda jin hawaye masu masifar zafi na zubowa a kuncinta tunda suka tashi da Khausar basu taɓa yin wata ɗaya basu haɗu da juna ba tun suna Nasury koda hutu akayi wanda ƙawance shiya zama sanadin Mutuntaka sosai tsakanin Momy da Ummi duk da Ummi ta girmi Momy sosai amma suna mutumtakan da yafi ƙarfin ƙawance.
Jin Kukan Asma'u ne yasa Khausar miƙewa daga jikin Didi ta kifa kanta kan cinyar Asma'u tana kuka.

Haka nan Hajja Nana taji rauni ganin za'a tafi abar Khausar ɗin ta agarin da batasan kowa nata ba.
Akuma dai-dai lokacin Dr Jameel da Moddibo suka shigo atare cikin sanyi Modibbo ya rumtse idanunsa sabida jin yadda kukanta ya daki ƙahon zuciyarsa, cikin yin ƙasa da kai ya tsira mata idanu, tun da gari ya waye yake son ganinta amma ya rasa hanyar da zai bi ya ganta.
Runtse idanunsa yayi jin sautin kukanta Ji yake tunda yake bai taɓa jin wani kuka da yasashi baƙin ciki da ƙunci ba kamar sautin Kukanta Ahankali ya ƙarasa cikin falon tare da zama gefen Ummi dake kan 3sitter wanda ke fuskantar Asma'u da Khausar sai ya zama na yana fuskantar Khausar.

Cikin sanyin Murya yace.
“Ummi har kun gama shiri kenan ?”.
Cikin sanyi ta gyaɗa masa kai tare da cewa.
“Mun gama shiri Babana”.
Numfashi ya fesar tare da kallon Khausar dake kuka yace.
“Ummi zamuyi kewar ku”.
Kai ta gyaɗa tare da faɗin.
“Nima zanyi kewar ka Babana Nasan kona koma Gembila, baza taimin daɗi ba tunda ba kai ba Jamelu na".
Cikin kula Yace.
“In Sha Allah baza mu daɗe ba zamu zo da izinin Ubangiji”.
Chapter 99 · 0% Book details