Sashe 143
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Agefen Khausar kuwa zuwa yanzu ƙarfin jikinta ya fara dawowa Sai dai har yanzu alluran bai gama saketa ba bisa duk alamu maganar da take Sambatune.
Ahankali ta ɗago hannunta kana ta ɗaura kan cikinta ta shafa ɗagowa tayi ta kalli Moddibo tare da cewa.
“Yah Mu'allim”.
Kallon hannunta yayi tare da faɗin.
“Na'am Minha”.
Idanunta alumshe tace.
“Ina cikina”.
Juyawa yayi ya kalli Kyakkyawan Jaririn dake hannun Ibraahim yace.
“An cire mana Baby”.
Idanunta ta rufe kana tayi Murmushi tare da cewa.
“Yah Mu'allim”.
Hannunsa ya ɗaura kanta tare da faɗin.
“Na'am”
Tana shafa cikin tace.
“Ka ganshi?”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Eh na ganshi?”
Murmushi tayi kana tace.
“Momy na ta ganshi?”
Kai ta gyaɗa tare da faɗin.
“Eh”.
Murmushi ta sake yi still tana shafa cikin tace.
“Didi da Asma'u fa su ganshi?”
Kai ya sake gyaɗa wa tare da cewa.
“Kowa ya ganshi”.
Baki ta tura gaba cike da shagwaɓa kamar za tayi kuka fuskanta ta shafa kana yace.
“Minha ya akayi”.
Fuska ta sake narkarwa cikin mayen allurar tace.
“Yanzu shikenan kowa ya rigani ganin ɗana”.
Murmushi yayi kana Didi ma tayi Murmushi Asma'u kam dariya tayi tare da cewa.
“Aikam dai kece karshen kallo duk mun riga ki”.
Baki ta Cunno gaba.
Didi kuwa sake matsawa kusa da ita tayi kana tace.
“Kiyi haƙuri Ɗiyata In sha Allahu zakiga ɗan ki”.
Sake narke fuskarta tayi tare da cewa.
“Hmmmm”.
Sai kuma ta jinjina kanta tare da juya kanta gefe tace.
“Yah Mu'allim”.
Ahankali yace.
“Na'am”.
Lallausan Murmushi ta saki tare da cewa.
“Yah Mu'allim ina sonka”.
Kansa ya sunkuyar ƙasa tare da sakin Murmushi kana ya ɗago ya manna mata kiss agoshi.
Ahankali ta cigaba da kiransa.
“Yah Mu'allim! Yah Mu'allim!! Yah Mu'allim!!!”.
Duk kiransa da take yi yana amsawa.
Cikin sanyin murya da shagwaɓa ta cigaba da cewa.
“Ina sonka! Ina sonka!!,Ina sonka!!!Yah Mu'allim Kasan ina sonka ko?”.
Dariya Asma'u ta sanya tare da cewa.
“Dan Allah kar ki dame mu ai mun san kina sonshi”.
Ta ƙare maganar tare da ciro wayarta tana mata video Khausar kuwa jin abinda Asma'u ta faɗa yasa ta Cunno baki gaba har lau kuma cikin mayen take.
Moddibo kuwa wani Amintaccen Murmushi mai cike da jin daɗi gami da shauƙi ya saki Sambatu take yi amma yana masifar jin daɗin su.
Aƙage da kuma shauƙi yace.
“Na sani Minha?”.
Sake Cunno baki tayi tace.
“Yah Mu'allim kaima kana sona?”.
Tafin hannunta ya matsa tare da cewa.
“Ina sonki Minha Ina sonki ina sonki Minha”.
Cike da kunya Didi ta koma kan Darduman ta zauna.
Momy dake zaune gefensu kuwa sunkuyar da kanta ƙasa tayi.
Lalla Khadijah Rahama Asma'u Dr Jameel kam Murmushi kawai suke suna sake jaddada ƙauna da shaƙuwar dake tsakanin su sun lura Moddibo yama mance da suna wajen.
Khausar kuwa cikin Sambatu da azabebben ƙaunarsa tace.
“Ina matuƙar Ƙaunarka Yah Mu'allim tun ina JSS one fa nake sonka kasan kafi duk malaman makarantar mu kyau ko ina ka sani ko?”.
Cikin jin daɗin gami da farin ciki yace.
“Uhmmm”.
Cikin narkekkiyar murya tace.
“Da gaske fa kafi duk mazan duniya kyau, sajenka mai kyau, ai kasan ina son sajenka ko Habibeeey”.
Lallausan Murmushin mai cike da farin ciki yayi tare da cewa.
“Yesss na sani”.
Cikin tsokana Ibraahim yace.
“Toh ashe fa tsohuwar soyayyace, ashe nima sai in fara aje saje”.
Murmushi sukayi baki ɗaya, Asma'u kuwa gefen Dr Jameel daya riƙo hannunta yaja ta ɗan matso still tanayiwa Khausar video.
Ita kuwa Khausar Jujjuya kai tayi tare da tura baki sai kuma tace.
“Ina sonka har rainafa, kuma ina tsoron kayi min kishiya bana son rayuwa da kai da kishiya Yah Mu'allim kayi min alƙwarin baza kayi min kishiya ba, kuma ka ƙi kayi min alƙwari Yah Mu'allim”.
Gashin girarta ya shafa kana ya kwantar kanta ya sunkuya ya kai bakinsa saitin kunnenta ya raɗa mata.
“Minha aike ta musamman ce arayuwata koda wata mace takasance kusa dani Babu wata mace da zata kai ki matsayi da daraja akusa dani”.
Idanunta ta buɗe ta kallesa kana cikin wata sanyayyar murya mai cike da shauƙi da bege ta ƙyafƙyafta idanunta tare da cewa.
“Yah Mu'allim ina son ka”.
Murmushi yayi kana yace.
“Naji”.
Kanta ta juya ɗaya gefen tare da cewa.
“Didi?,Didi!!”.
Didi dake gefe tace.
“Na'am Khausar ”
Baki ta tura kana ta marairaice fuska tare da cewa.
“Didi ki faɗa masa ina son shi Dan Allah kar ya yimin Kishiya”.
Murmushi Didi tayi kana tace.
“Shikenan ɗiyata kwantar da hankalinki kin ji”.
Sake tura bakinta tayi tace.
“Ina Momyna?,”.
Kallon Momy Didi tayi tare da cewa.
“Gata nan”.
Ɗan buɗe idanunta tayi tace.
“Momy ki matso ta nan mana”.
Miƙewa Momy tayi kana ta matsa kusa da kanta ta tsaya jin alamun ta kusa da ita tace.
“Momy”.
Anutse Momy tace.
“Na'am”.
Tana ɗan Murmushi tace.
“Momy kinga Babyna?”.
Kai Momy ta gyaɗa tace.
“Eh”.
Kwanciyanta ta gyara tare da cewa.
“Momy kinga yaro na ko?,Didi tace namiji ne?”.
Kai Momy ta gyada kana tace.
“Eh”.
Murmushi ta saki tare da faɗin.
“Momy dawa yake kama?”.
Murmushi Momy tayi tare da juyawa ta kalli Jaririn dake hannun Niyna kana ta juya ta kalleta tare da cewa.
“Da Ramadan yake kama Khausar”.
Wani Amintaccen Murmushi ta saki mai cike da jin daɗi kana tace.
“Alhamdulillah Momy na samu mai kama da Ramadan".
Kai Momy ta jinjina tace.
“Sosai ma”.
Fuskarta ta shafa tare da faɗin.
“Momy Kyakkyawa ne kenan?”.
Ta ƙarashe Maganar da alamar tambaya kana da Murmushi afuskarta.
Kai Momy ta gyada tare da cewa.
“Kyakykyawane Mamana ɗan ki kamar Balarabe”.
Tana Murmushi tace.
“Ai tunda aka ce da Ramadan yake kama nasan kyakkyawane Momy”.
Sai kuma ta Maida idanunta kan Moddibo tace.
“Yah Mu'allim kaji wai ɗan mu da Ramadan yake kama, kyakkyawane ko?”.
Kai ya jinjina kana yace.
“Kyakykyawa ne yama fiki kyau ai?”.
Baki ta tura gaba tace.
“Ni dai bai fini kyauba”.
Murmushi yayi yace.
“Toh naji bai fiki kyau ba Rigimatu, ki Kwantar da hankalinki”.
Asma'u kam sai dariya suke mata.
Haka ta cigaba da surutu da Sambatu har kusan karfe huɗu zuwa lokacin already alluran ya gama saketa ta dawo hayyacinta.
Kallon Moddibo tayi tare da cewa.
“Yah Mu'allim zan tashi zaune”.
Sumar kansa ya shafa tare da cewa.
“Toh ki taushi ki zauna mana”.
Fuska ta narke tare da cewa.
“Ka tayani”.
Cikin yi mata kallo mai haɗe da zazzafan yanayi yace.
“Toh ki tashi ki zauna mana ai likitoci sun hana in tayaki, ki tashi da kan ki mana”.
Baki ta tura tayi ta ƙorafi misalin 4:15 ta mike ta zauna da kanta kasancewar ta tashi ta zauna da kanta yasa Dr cewa Moddibo ya tallafa mata amaida ta ɗaki ta taka da ƙafanta.
Da ƙafanta ta taka aka canza mata ɗaki wanda akwai step agabansu suna komawa ɗaki Asma'u ta zauna ta gabanta Moddibo kuma nata bayanta.
Kallon Dr Jameel Asma'u tayi tare da cewa.
“Dr”.
Yana gyara abin karfen gadon yace.
“Na'am my Dear”.
Kai ta langwaɓar tare da faɗin.
“In bata abinci?”
Kai ya dafe kana yayi Murmushi tare da cewa.
“Kai ke dai baki ɗaya na lura bama ta ɗan mu kike ba ta Ƙawarki kikeyi”.
Dariya Momy tayi kana tace.
“Da gaskiyar ta wa yake ta ɗan ku”.
Murmushi Moddibo yayi tare da faɗin.
“Momy harda kema bata ɗan mu kike ba wato ta ita kike ”
Cikin sauri Dr Eshaa tace.
“To ai har kaima bata ɗan ka kake ba ta ita kake tunda ka ɗauke sa aɗaki baka sake ɗaukar saba kana riƙe da hannunta yanzu dai lokacin sallar la'asar yayi atafi ayi Sallah.
Zuwa biyar a ɗan asa mata abinci.
Cheaps kaɗan da tea rabin cup”.
To sukace kana su tafi masallaci, su kuwa matan sukayi salla a nan.
Sai ƙarfe biyar dai-dai
Asma'u ta ɗan sa mata cheabis ɗan kaɗan sai tea rabin cup, kamar dai yadda sukace mata.
Bisa jagoranci likitoci ta matsa ta riƙa bata taɓa ci.
Moddibo kuwa kanta ya riƙa shafawa tare da cewa.
“Minha kinga muje muyi alwala muyi sallah na roki Allah ya baki lafiya ya raya mana ɗanmu”.
Lallausan murmushi ta sakar masa kana ta gyaɗa kai shi kuma ya zauna gefe, nan dai ta gama ci, kana ta ɗan gyara manta.
Dai-dai lokacin kuma Abualeey suka iso, bisa jagorancin Ibraahim m suka nufi dakinta dai-dai lokacin da suka shiga a kuma dai-dai lokacin Khausar ta fara wani irin....
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ahankali ta ɗago hannunta kana ta ɗaura kan cikinta ta shafa ɗagowa tayi ta kalli Moddibo tare da cewa.
“Yah Mu'allim”.
Kallon hannunta yayi tare da faɗin.
“Na'am Minha”.
Idanunta alumshe tace.
“Ina cikina”.
Juyawa yayi ya kalli Kyakkyawan Jaririn dake hannun Ibraahim yace.
“An cire mana Baby”.
Idanunta ta rufe kana tayi Murmushi tare da cewa.
“Yah Mu'allim”.
Hannunsa ya ɗaura kanta tare da faɗin.
“Na'am”
Tana shafa cikin tace.
“Ka ganshi?”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Eh na ganshi?”
Murmushi tayi kana tace.
“Momy na ta ganshi?”
Kai ta gyaɗa tare da faɗin.
“Eh”.
Murmushi ta sake yi still tana shafa cikin tace.
“Didi da Asma'u fa su ganshi?”
Kai ya sake gyaɗa wa tare da cewa.
“Kowa ya ganshi”.
Baki ta tura gaba cike da shagwaɓa kamar za tayi kuka fuskanta ta shafa kana yace.
“Minha ya akayi”.
Fuska ta sake narkarwa cikin mayen allurar tace.
“Yanzu shikenan kowa ya rigani ganin ɗana”.
Murmushi yayi kana Didi ma tayi Murmushi Asma'u kam dariya tayi tare da cewa.
“Aikam dai kece karshen kallo duk mun riga ki”.
Baki ta Cunno gaba.
Didi kuwa sake matsawa kusa da ita tayi kana tace.
“Kiyi haƙuri Ɗiyata In sha Allahu zakiga ɗan ki”.
Sake narke fuskarta tayi tare da cewa.
“Hmmmm”.
Sai kuma ta jinjina kanta tare da juya kanta gefe tace.
“Yah Mu'allim”.
Ahankali yace.
“Na'am”.
Lallausan Murmushi ta saki tare da cewa.
“Yah Mu'allim ina sonka”.
Kansa ya sunkuyar ƙasa tare da sakin Murmushi kana ya ɗago ya manna mata kiss agoshi.
Ahankali ta cigaba da kiransa.
“Yah Mu'allim! Yah Mu'allim!! Yah Mu'allim!!!”.
Duk kiransa da take yi yana amsawa.
Cikin sanyin murya da shagwaɓa ta cigaba da cewa.
“Ina sonka! Ina sonka!!,Ina sonka!!!Yah Mu'allim Kasan ina sonka ko?”.
Dariya Asma'u ta sanya tare da cewa.
“Dan Allah kar ki dame mu ai mun san kina sonshi”.
Ta ƙare maganar tare da ciro wayarta tana mata video Khausar kuwa jin abinda Asma'u ta faɗa yasa ta Cunno baki gaba har lau kuma cikin mayen take.
Moddibo kuwa wani Amintaccen Murmushi mai cike da jin daɗi gami da shauƙi ya saki Sambatu take yi amma yana masifar jin daɗin su.
Aƙage da kuma shauƙi yace.
“Na sani Minha?”.
Sake Cunno baki tayi tace.
“Yah Mu'allim kaima kana sona?”.
Tafin hannunta ya matsa tare da cewa.
“Ina sonki Minha Ina sonki ina sonki Minha”.
Cike da kunya Didi ta koma kan Darduman ta zauna.
Momy dake zaune gefensu kuwa sunkuyar da kanta ƙasa tayi.
Lalla Khadijah Rahama Asma'u Dr Jameel kam Murmushi kawai suke suna sake jaddada ƙauna da shaƙuwar dake tsakanin su sun lura Moddibo yama mance da suna wajen.
Khausar kuwa cikin Sambatu da azabebben ƙaunarsa tace.
“Ina matuƙar Ƙaunarka Yah Mu'allim tun ina JSS one fa nake sonka kasan kafi duk malaman makarantar mu kyau ko ina ka sani ko?”.
Cikin jin daɗin gami da farin ciki yace.
“Uhmmm”.
Cikin narkekkiyar murya tace.
“Da gaske fa kafi duk mazan duniya kyau, sajenka mai kyau, ai kasan ina son sajenka ko Habibeeey”.
Lallausan Murmushin mai cike da farin ciki yayi tare da cewa.
“Yesss na sani”.
Cikin tsokana Ibraahim yace.
“Toh ashe fa tsohuwar soyayyace, ashe nima sai in fara aje saje”.
Murmushi sukayi baki ɗaya, Asma'u kuwa gefen Dr Jameel daya riƙo hannunta yaja ta ɗan matso still tanayiwa Khausar video.
Ita kuwa Khausar Jujjuya kai tayi tare da tura baki sai kuma tace.
“Ina sonka har rainafa, kuma ina tsoron kayi min kishiya bana son rayuwa da kai da kishiya Yah Mu'allim kayi min alƙwarin baza kayi min kishiya ba, kuma ka ƙi kayi min alƙwari Yah Mu'allim”.
Gashin girarta ya shafa kana ya kwantar kanta ya sunkuya ya kai bakinsa saitin kunnenta ya raɗa mata.
“Minha aike ta musamman ce arayuwata koda wata mace takasance kusa dani Babu wata mace da zata kai ki matsayi da daraja akusa dani”.
Idanunta ta buɗe ta kallesa kana cikin wata sanyayyar murya mai cike da shauƙi da bege ta ƙyafƙyafta idanunta tare da cewa.
“Yah Mu'allim ina son ka”.
Murmushi yayi kana yace.
“Naji”.
Kanta ta juya ɗaya gefen tare da cewa.
“Didi?,Didi!!”.
Didi dake gefe tace.
“Na'am Khausar ”
Baki ta tura kana ta marairaice fuska tare da cewa.
“Didi ki faɗa masa ina son shi Dan Allah kar ya yimin Kishiya”.
Murmushi Didi tayi kana tace.
“Shikenan ɗiyata kwantar da hankalinki kin ji”.
Sake tura bakinta tayi tace.
“Ina Momyna?,”.
Kallon Momy Didi tayi tare da cewa.
“Gata nan”.
Ɗan buɗe idanunta tayi tace.
“Momy ki matso ta nan mana”.
Miƙewa Momy tayi kana ta matsa kusa da kanta ta tsaya jin alamun ta kusa da ita tace.
“Momy”.
Anutse Momy tace.
“Na'am”.
Tana ɗan Murmushi tace.
“Momy kinga Babyna?”.
Kai Momy ta gyaɗa tace.
“Eh”.
Kwanciyanta ta gyara tare da cewa.
“Momy kinga yaro na ko?,Didi tace namiji ne?”.
Kai Momy ta gyada kana tace.
“Eh”.
Murmushi ta saki tare da faɗin.
“Momy dawa yake kama?”.
Murmushi Momy tayi tare da juyawa ta kalli Jaririn dake hannun Niyna kana ta juya ta kalleta tare da cewa.
“Da Ramadan yake kama Khausar”.
Wani Amintaccen Murmushi ta saki mai cike da jin daɗi kana tace.
“Alhamdulillah Momy na samu mai kama da Ramadan".
Kai Momy ta jinjina tace.
“Sosai ma”.
Fuskarta ta shafa tare da faɗin.
“Momy Kyakkyawa ne kenan?”.
Ta ƙarashe Maganar da alamar tambaya kana da Murmushi afuskarta.
Kai Momy ta gyada tare da cewa.
“Kyakykyawane Mamana ɗan ki kamar Balarabe”.
Tana Murmushi tace.
“Ai tunda aka ce da Ramadan yake kama nasan kyakkyawane Momy”.
Sai kuma ta Maida idanunta kan Moddibo tace.
“Yah Mu'allim kaji wai ɗan mu da Ramadan yake kama, kyakkyawane ko?”.
Kai ya jinjina kana yace.
“Kyakykyawa ne yama fiki kyau ai?”.
Baki ta tura gaba tace.
“Ni dai bai fini kyauba”.
Murmushi yayi yace.
“Toh naji bai fiki kyau ba Rigimatu, ki Kwantar da hankalinki”.
Asma'u kam sai dariya suke mata.
Haka ta cigaba da surutu da Sambatu har kusan karfe huɗu zuwa lokacin already alluran ya gama saketa ta dawo hayyacinta.
Kallon Moddibo tayi tare da cewa.
“Yah Mu'allim zan tashi zaune”.
Sumar kansa ya shafa tare da cewa.
“Toh ki taushi ki zauna mana”.
Fuska ta narke tare da cewa.
“Ka tayani”.
Cikin yi mata kallo mai haɗe da zazzafan yanayi yace.
“Toh ki tashi ki zauna mana ai likitoci sun hana in tayaki, ki tashi da kan ki mana”.
Baki ta tura tayi ta ƙorafi misalin 4:15 ta mike ta zauna da kanta kasancewar ta tashi ta zauna da kanta yasa Dr cewa Moddibo ya tallafa mata amaida ta ɗaki ta taka da ƙafanta.
Da ƙafanta ta taka aka canza mata ɗaki wanda akwai step agabansu suna komawa ɗaki Asma'u ta zauna ta gabanta Moddibo kuma nata bayanta.
Kallon Dr Jameel Asma'u tayi tare da cewa.
“Dr”.
Yana gyara abin karfen gadon yace.
“Na'am my Dear”.
Kai ta langwaɓar tare da faɗin.
“In bata abinci?”
Kai ya dafe kana yayi Murmushi tare da cewa.
“Kai ke dai baki ɗaya na lura bama ta ɗan mu kike ba ta Ƙawarki kikeyi”.
Dariya Momy tayi kana tace.
“Da gaskiyar ta wa yake ta ɗan ku”.
Murmushi Moddibo yayi tare da faɗin.
“Momy harda kema bata ɗan mu kike ba wato ta ita kike ”
Cikin sauri Dr Eshaa tace.
“To ai har kaima bata ɗan ka kake ba ta ita kake tunda ka ɗauke sa aɗaki baka sake ɗaukar saba kana riƙe da hannunta yanzu dai lokacin sallar la'asar yayi atafi ayi Sallah.
Zuwa biyar a ɗan asa mata abinci.
Cheaps kaɗan da tea rabin cup”.
To sukace kana su tafi masallaci, su kuwa matan sukayi salla a nan.
Sai ƙarfe biyar dai-dai
Asma'u ta ɗan sa mata cheabis ɗan kaɗan sai tea rabin cup, kamar dai yadda sukace mata.
Bisa jagoranci likitoci ta matsa ta riƙa bata taɓa ci.
Moddibo kuwa kanta ya riƙa shafawa tare da cewa.
“Minha kinga muje muyi alwala muyi sallah na roki Allah ya baki lafiya ya raya mana ɗanmu”.
Lallausan murmushi ta sakar masa kana ta gyaɗa kai shi kuma ya zauna gefe, nan dai ta gama ci, kana ta ɗan gyara manta.
Dai-dai lokacin kuma Abualeey suka iso, bisa jagorancin Ibraahim m suka nufi dakinta dai-dai lokacin da suka shiga a kuma dai-dai lokacin Khausar ta fara wani irin....
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.