Sashe 69
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwatanta Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
Cikin sauri ta girgiza kai tare da faɗin.
“A'a Nagode inada magani in mun koma zansha”.
Baki Lalla Hafsat ta taɓe kana ta fara buɗe musu Set ɗin akwatin farko na ƙasan idanunsu suka sauƙa akan wasu EGYPT Abaya masu masifar kyau da tsada baki daya cikin akwatin cike take da Abayas kala daban-daban kama daga Turkey Abaya, Itally Abaya, Dubai Abaya Wanda aƙalla zasu kai arba'in sai kuma ɗaya akwatin dake ɗauke da wasu Samfarin laffaya masu masifar kyau da tsada wanda zasu kai hamsin, sai mai binshi kuma Jakankuna da takalma masu shegen kyau da tsada sunfi set shabiyar ɗayan kuma mayafaine da mai binshi Sleeping drees masu shegen kyau da ɗaukan hankali yayinda da mai bi masa ɗan ƙaramin ke ɗauke da sarƙoƙin Gwal da ɗan kunnayensa da, kuma murjani irin na Masarautar, haka aka riƙa buɗe musu Set ɗin farko har ƙarshe ana shiga na biyun suka sake gyara zama domin ganin abin na yine, nan sukaci gaba da kallo...
Dai-dai lokacin kuma Moddibo suka dawo shida Ibraahim da Zakariyya suna shiga Falonsu kai tsaye bedroom Moddibo ya nufa kallonsa Ibraahim yayi tare da faɗin.
“Ya dai Yah Aleey?”.
Cikin fesar da numfashi Moddibo ya kallesa kana yace.
“So nake in ɗan watsa ruwa ne baki ɗaya yau atakure nake”.
Kai ya gyaɗa da faɗin.
“Toh ba matsala”.
Cike da kasala Moddibo ya nufi toilet ya watsa ruwa ya fito bayan ya fito ya shafa mai tare da feshe jikinsa da turaruka masu daɗin ƙamshi kana ya sanya Jeans Blue da Farin Riga mai guntun hannu yalwataccen sumar kansa zuwa kwantaccen sajensa yasha gyara yayin da jikinsa ke fitar da wani sihirtaccen ƙamshi.
Ibraahim da idanunsa ke ƙofar bedroom yace
“Wowww Yah Aleey dama haka ƙananan kaya ke masifar yi maka kyau tun da na kazo ban gaba da ƙananun kaya ba sai yau ni nai zatonma ko baka sawa ne”.
Murmushi Moddibo yayi tare da shafa sumarsa kana yace.
“Ina ɗan sawa time to time, so nake in ɗan sake dan naji yanayin garin yau kamar akwai ɗumi”.
Ya ida maganar tare da nufar kofar fita a falon yana mai ƙara matse jikinsa da Jeans ɗin da yasa don ya ɓoye yanayin da yaje ciki.
Zakariyya dake zaune yayi saurin cewa.
“Ya dai ina zaka je”.
Lumshe idanu Moddibo yayi tare da buɗe su akansa kana yace.
“Zan ɗan fita ne dama ina so zan duba Asma'u”.
Ajiyar zuciya Zakariyya ya sauƙe tare da cewa.
“Ok dama ina so mu ɗanyi magana ne dan gaskiya gobe nake tunanin zan wuce amma yanzu akwai dalilin da zai tsadani”.
Anutse Moddibo ya gyara tsayuwar tare da faɗin.
“Wace magana ce?”.
Zakariyya na kallonsa yace.
“Naga kamar kuma sauri kake”.
Kai Moddibo ya girgiza tare da cewa.
“A'a In ba mai daɗewa bane ina jinka”.
Zama Zakariyya ya gyara kana ya kalli Moddibo tare da cewa.
“Toh kazo ka zauna mana”.
Baya Moddibo ya dawo kana ya zauna gefensa.
Numfashi Zakariyya ya fesar kana yace.
“Gaskiya nima fa naga matar Aure acikin ƙwayen Amaryanka”.
Da mamaki Moddibo ya kallesa kana yace.
“Wacce fa?”.
Hannu Zakariyya ya buɗe tare da faɗin.
“Naji dai jiya kamar ana kiranta me ma? Na dai manta sunan amma wata ƴar doguwa haka dai fara mai sanyi”.
Ahankali Moddibo yace.
“Ko dai Asiya?”.
Yatsu Zakariyya ya ƙyasta da murmushi afuskarsa yace.
“Yes of course ita, Ita nake nufi naga ta kwanta min dan tana da nutsuwa ni gaskiya yanzu bani da wani tunani in ba nata ba”.
Murmushi Moddibo yayi wanda ya sake bayyanar da kyawun fuskarsa kana yace.
“Toh Lallai dai kam toh ba laifi in Sha Allah zanyi nazari akai.
Amma yanzu bari inje idan na dawo zanyi nazari akai sai muyi maganar”.
Numfashi Zakariyya ya fesar tare da faɗin.
“Toh shikenan ba matsala amman dai ka sani ni ba irin Dr Jameel bane da zakace sai kayi nazari”.
Dariya kawai Modibbo yayi
Kana ya mike ya tafi...
Acan Falon su Khausar kuwa Hajja Nana ce kaɗai zaune adining area yayin da Khausar ta fito daga bedroom rabonta da abinci tun Breakfast har zuwa yanzu babu komai acikin sai tarin damun gumbuna da kuma garuka dasu tsumin masu ratsa jiki da cire yunwa da Ummi ka bata.
Sanye take cikin wani tattausan material Blue Black me ɗan ratsin Pinch daga saman rigar atsuke atake yayin daga ƙasan kuwa abuɗe yake daga ƙirjin rigan net ne haka ma hannun net ne tayi ɗaurin ɗankwali as-down yalwataccen sumar kanta ya kwanta luf-luf bisa goshinta ,duk da cewa ba tayi makeup ba Amma tayi masifar kyau farar powder ce kawai a fuskarta sai kwalli da ta zizara aƙwayar idanunta mai haske kaman Madaran sai kuma laɓɓanta yake shiƙin Man baki sai tafi to tamkar wata tauraruwa.
Kallon Hajja Nana dake zaune da.
Fruits agabanta tayi cikin sanyi jiki ta nufi ɗaya daga cikin kujerun Falon zata zauna cikin tsira mata idanu Hajja Nana tace.
“Zo nan?”.
Ɗan tura baki tayi cikin yanayin sanyin da tunda aka ɗaura aurenta ya ziyarceta tace.
“Menene?”.
Hararanta Hajja Nana tayi tare da cewa.
“Bace miki nayi kizo ba, toh kizo mana tunda na kiraki, ai in kinzo koma menene zakiji, ke da Allah yayiki ba'a miki abin arziƙi, sai yiwa mutum gardama?”.
Batare da tace Uffan ba ta nufi dining ɗin kana taja kujera ta zauna gefenta.
Cike da kulawa Hajja Nana tace.
“Meyesa bakya son cin abinci?”.
Langwaɓar da kai tayi tana wasa da yatsun hannunta, baki ɗaya tayi sanyi ahankali ta ɗago Idanunta dake ƙyallin hawaye ta kalleta.
Haɓa Hajja Nana ta riƙe kana tace.
“Ikon Allah kuka kuma zakiyi keda kika ce shi kike so? an kawo ki gidansa ai sai dai kiyita dariya da farin ciki bawai kuka ba”.
Kai ta girgiza Muryanta cike da rauni ta kalli Hajja Nana tare da faɗin.
“Baza ki gane bane Hajja Nana Ina kewar Momyna sannan ina kewar Raudat, kuma yanzu gashi Haiydar ma wai ance idan antashi tafiya dashi za'a yi akace”.
Kai Hajja Nana ta jinjina kana tace.
“Eh tafiya za'a yi dashi mana, dukansu ma tafiya zasuyi nice dai zan zauna”.
Jin abinda tace yasa farin ciki ya mamaye zuciyar Khausar ahankali tace.
“Da gaske zamu zauna Hajja Nana?”.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwatanta Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
Cikin sauri ta girgiza kai tare da faɗin.
“A'a Nagode inada magani in mun koma zansha”.
Baki Lalla Hafsat ta taɓe kana ta fara buɗe musu Set ɗin akwatin farko na ƙasan idanunsu suka sauƙa akan wasu EGYPT Abaya masu masifar kyau da tsada baki daya cikin akwatin cike take da Abayas kala daban-daban kama daga Turkey Abaya, Itally Abaya, Dubai Abaya Wanda aƙalla zasu kai arba'in sai kuma ɗaya akwatin dake ɗauke da wasu Samfarin laffaya masu masifar kyau da tsada wanda zasu kai hamsin, sai mai binshi kuma Jakankuna da takalma masu shegen kyau da tsada sunfi set shabiyar ɗayan kuma mayafaine da mai binshi Sleeping drees masu shegen kyau da ɗaukan hankali yayinda da mai bi masa ɗan ƙaramin ke ɗauke da sarƙoƙin Gwal da ɗan kunnayensa da, kuma murjani irin na Masarautar, haka aka riƙa buɗe musu Set ɗin farko har ƙarshe ana shiga na biyun suka sake gyara zama domin ganin abin na yine, nan sukaci gaba da kallo...
Dai-dai lokacin kuma Moddibo suka dawo shida Ibraahim da Zakariyya suna shiga Falonsu kai tsaye bedroom Moddibo ya nufa kallonsa Ibraahim yayi tare da faɗin.
“Ya dai Yah Aleey?”.
Cikin fesar da numfashi Moddibo ya kallesa kana yace.
“So nake in ɗan watsa ruwa ne baki ɗaya yau atakure nake”.
Kai ya gyaɗa da faɗin.
“Toh ba matsala”.
Cike da kasala Moddibo ya nufi toilet ya watsa ruwa ya fito bayan ya fito ya shafa mai tare da feshe jikinsa da turaruka masu daɗin ƙamshi kana ya sanya Jeans Blue da Farin Riga mai guntun hannu yalwataccen sumar kansa zuwa kwantaccen sajensa yasha gyara yayin da jikinsa ke fitar da wani sihirtaccen ƙamshi.
Ibraahim da idanunsa ke ƙofar bedroom yace
“Wowww Yah Aleey dama haka ƙananan kaya ke masifar yi maka kyau tun da na kazo ban gaba da ƙananun kaya ba sai yau ni nai zatonma ko baka sawa ne”.
Murmushi Moddibo yayi tare da shafa sumarsa kana yace.
“Ina ɗan sawa time to time, so nake in ɗan sake dan naji yanayin garin yau kamar akwai ɗumi”.
Ya ida maganar tare da nufar kofar fita a falon yana mai ƙara matse jikinsa da Jeans ɗin da yasa don ya ɓoye yanayin da yaje ciki.
Zakariyya dake zaune yayi saurin cewa.
“Ya dai ina zaka je”.
Lumshe idanu Moddibo yayi tare da buɗe su akansa kana yace.
“Zan ɗan fita ne dama ina so zan duba Asma'u”.
Ajiyar zuciya Zakariyya ya sauƙe tare da cewa.
“Ok dama ina so mu ɗanyi magana ne dan gaskiya gobe nake tunanin zan wuce amma yanzu akwai dalilin da zai tsadani”.
Anutse Moddibo ya gyara tsayuwar tare da faɗin.
“Wace magana ce?”.
Zakariyya na kallonsa yace.
“Naga kamar kuma sauri kake”.
Kai Moddibo ya girgiza tare da cewa.
“A'a In ba mai daɗewa bane ina jinka”.
Zama Zakariyya ya gyara kana ya kalli Moddibo tare da cewa.
“Toh kazo ka zauna mana”.
Baya Moddibo ya dawo kana ya zauna gefensa.
Numfashi Zakariyya ya fesar kana yace.
“Gaskiya nima fa naga matar Aure acikin ƙwayen Amaryanka”.
Da mamaki Moddibo ya kallesa kana yace.
“Wacce fa?”.
Hannu Zakariyya ya buɗe tare da faɗin.
“Naji dai jiya kamar ana kiranta me ma? Na dai manta sunan amma wata ƴar doguwa haka dai fara mai sanyi”.
Ahankali Moddibo yace.
“Ko dai Asiya?”.
Yatsu Zakariyya ya ƙyasta da murmushi afuskarsa yace.
“Yes of course ita, Ita nake nufi naga ta kwanta min dan tana da nutsuwa ni gaskiya yanzu bani da wani tunani in ba nata ba”.
Murmushi Moddibo yayi wanda ya sake bayyanar da kyawun fuskarsa kana yace.
“Toh Lallai dai kam toh ba laifi in Sha Allah zanyi nazari akai.
Amma yanzu bari inje idan na dawo zanyi nazari akai sai muyi maganar”.
Numfashi Zakariyya ya fesar tare da faɗin.
“Toh shikenan ba matsala amman dai ka sani ni ba irin Dr Jameel bane da zakace sai kayi nazari”.
Dariya kawai Modibbo yayi
Kana ya mike ya tafi...
Acan Falon su Khausar kuwa Hajja Nana ce kaɗai zaune adining area yayin da Khausar ta fito daga bedroom rabonta da abinci tun Breakfast har zuwa yanzu babu komai acikin sai tarin damun gumbuna da kuma garuka dasu tsumin masu ratsa jiki da cire yunwa da Ummi ka bata.
Sanye take cikin wani tattausan material Blue Black me ɗan ratsin Pinch daga saman rigar atsuke atake yayin daga ƙasan kuwa abuɗe yake daga ƙirjin rigan net ne haka ma hannun net ne tayi ɗaurin ɗankwali as-down yalwataccen sumar kanta ya kwanta luf-luf bisa goshinta ,duk da cewa ba tayi makeup ba Amma tayi masifar kyau farar powder ce kawai a fuskarta sai kwalli da ta zizara aƙwayar idanunta mai haske kaman Madaran sai kuma laɓɓanta yake shiƙin Man baki sai tafi to tamkar wata tauraruwa.
Kallon Hajja Nana dake zaune da.
Fruits agabanta tayi cikin sanyi jiki ta nufi ɗaya daga cikin kujerun Falon zata zauna cikin tsira mata idanu Hajja Nana tace.
“Zo nan?”.
Ɗan tura baki tayi cikin yanayin sanyin da tunda aka ɗaura aurenta ya ziyarceta tace.
“Menene?”.
Hararanta Hajja Nana tayi tare da cewa.
“Bace miki nayi kizo ba, toh kizo mana tunda na kiraki, ai in kinzo koma menene zakiji, ke da Allah yayiki ba'a miki abin arziƙi, sai yiwa mutum gardama?”.
Batare da tace Uffan ba ta nufi dining ɗin kana taja kujera ta zauna gefenta.
Cike da kulawa Hajja Nana tace.
“Meyesa bakya son cin abinci?”.
Langwaɓar da kai tayi tana wasa da yatsun hannunta, baki ɗaya tayi sanyi ahankali ta ɗago Idanunta dake ƙyallin hawaye ta kalleta.
Haɓa Hajja Nana ta riƙe kana tace.
“Ikon Allah kuka kuma zakiyi keda kika ce shi kike so? an kawo ki gidansa ai sai dai kiyita dariya da farin ciki bawai kuka ba”.
Kai ta girgiza Muryanta cike da rauni ta kalli Hajja Nana tare da faɗin.
“Baza ki gane bane Hajja Nana Ina kewar Momyna sannan ina kewar Raudat, kuma yanzu gashi Haiydar ma wai ance idan antashi tafiya dashi za'a yi akace”.
Kai Hajja Nana ta jinjina kana tace.
“Eh tafiya za'a yi dashi mana, dukansu ma tafiya zasuyi nice dai zan zauna”.
Jin abinda tace yasa farin ciki ya mamaye zuciyar Khausar ahankali tace.
“Da gaske zamu zauna Hajja Nana?”.