← Book details Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 8 OF 150

Sashe 8

Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Bayan kwana biyu: Moddibo ya fito daga gida jikinsa sanye da Gezner fari soll yayin da kansa ke sanye da hula tangaran baƙa yalwataccen sumar kansa irin na Fulanin Usul yana kwance aƙeyarsa fuskarsa tayi fayau manyan Idanunsa na lumshe yayinda jikinsa ke fitar da sanyayyan ƙamshin tularen Oud Khareem kai tsaye gidan Ummi ya nufa bakinsa ɗauke da sallama ya shiga coumpund ɗin Abaranda ya hango Asma'u na Morping Jin ƙaran buɗe ƙofa yasa Asma'u ta juya ganin Moddibo yasa tace.
“Yah Moddibo sannu da zuwa ka iso mana”.
Ahankali ya gyara tsayuwar sa tare da cewa.
“Ummin fa naji gidan shiru?”.
Tana matse mopan dake hannunta tace.
“Bata nan”.
Kai ya gyaɗa tare da faɗin.
“Ke kaɗai ce agida?”.
Girgiza kai tayi kana tace.
“A'a Bashir na ciki?”.
Kai ya gyaɗa tare da gyara zaman hular dake kansa kana yace.
“Ina Ummi taje?”.
Ahankali ta jinginar da Moper kana tace.
“Ummi ta tafi asibiti saboda kwanan nan ciwon kai yana yawan damunta taje adubuta”.

Cike da kulawa da kuma sanyi yace.
“Subhanallah toh Allah ya sawwaƙe”.
Ahankali Asma'u tace.
“Ameen”.
Moddibo kuwa gyara tsayuwar sa yayi cike da nutsuwa da kuma sanyi yace.
“Asma'u zo muje ki rakani gidansu.
Khausar akwai tambayoyin da nake so nayi mata”.
Kai Asma'u ta gyaɗa cike da jin daɗin hukuncin da yake son ɗauka tace.
“Toh Shikenan Yah Moddibo bari in kira Ummi in Faɗa mata”.
Cikin sauri ya girgiza mata kai kana yayi ƙasa da muryarsa yace.
“A'a kada ki faɗawa Ummi, zata hana mu binciken idan kika faɗa mata zata hana amma yanzu kiyi sauri muje kafin ta dawo yanzu zamu dawo”.

Jinjina kai tayi tare da faɗin.
“Toh shikenan”,Sannan tashiga ta dauki Maroon hijabinta har ƙasa kana ta kalli Bashir dake karatun wani littafi na addini tace.
“Bari muje gidan su Khausar nida Yah Moddibo”.
Ta Ida maganar tare da fitowa.

Miƙewa Bashir yayi tare da fita kana yace.
“Laa Yah Moddibo Sannu da zuwa”.
Kai Moddibo ya gyaɗa kana yace.
“Yawwa Bashir koda Ummi ta dawo kada ka faɗa mata can mukaje kace gidan Innayi muka je”.
Ahankali Bashir ya gyaɗa masa kai kana yace.
“Toh shikenan Yah Moddibo sai kun dawo”.
Suna fita suka shiga mota kana Moddibo yaja suka tafi.

Acan gidan Lamiɗo kuwa cikin sauri Khausar ta fita daga side dinsu ta nufi sashen Gimbiya Bunayya tun kafin ta ƙarasa shiga tace.
“Ummah!, Ummah!!Ummah!!!”.
Daga ciki Hajiya Bunayya tace.
“Na'am”.
Khausar na karasa shiga tace.
“Ummah Raudat tashigo?”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa kana tace.
“Eh tashigo”.
Ƙarasa shiga Khausar tayi tare da Hararan Raudat dake ɓuya tace.
“Raudat kizo muje in miki wanka amma sai wani bauɗewa kikeyi tun ɗazu kina ta gudu”.
Maƙale ka faɗa Raudat tayi tare da tura ƙaramin bakinta tace.
“Ni dai na faɗa miki bana son wankan nan akwai sanyi”.
Cikin rarrashi Khausar tace.
“To ai da ruwan ɗumi zan miki”.
Girgiza kai Raudat tayi tare da tura bakinta tace.
“Ni dai Banason gaskiya”.
Ganin tana son ɓata mata lokaci yasa Khausar ta shiga tare da janyo hannunta tace.
“Maza wuce muje in miki zan baki waya kafin fito kiyi game”.
Bubbuga kafa Raudat tayi cike da Shagwaɓa tace.
“Addah Khausi Ni dai ki ƙyaleni bana so”.

Ahankali Khausar tayi ƙasa da muryanta tace.
“Harda Game ɗin bakya so?”.
Ware Ido Raudat tayi tare da ƙyalƙyala dariya kana tace.
“Allah dagaske Addah Khausi zaki bani?”.
Murmushi Khausar tayi tare da lakace mata hanci tace.
“Eh”.
Suna shiga Bedroom ɗin Raudat ta zauna gefen gado sannan Khausar ta mika mata wayar bayan tasa mata game ɗin _Subway surf_ ta bata murmushi Raudat tayi kana ta fara buga game ɗin.
Khausar kuwa dogon rigar jikinta ta cire tare da ɗaura towel iya ƙugunta ta shiga toilet.

Akuma dai-dai lokacin Moddibo yayi Parking afarfajiyar gida dai dai nan Lamiɗo ya fito da motarsa ganin Moddibon yasa Lamiɗo yayi Parking din motarsa ya fito cikin sauri Moddibo ya ƙarasa kusa dashi tare da basa hannu sukayi Musabaha cike da kulawa Lamiɗo yace.
“Moddibo bar kadai ya gida ya kuma Ƙarin haƙurin rashin Jameelu?”.
Cikin sanyin Murya Moddibo yace.
“Alhamdulillah hakuri mungode Allah”.
Cike da kulawa Lamiɗo yace.
“Allah ya gafarta masa ayi ya masa addu'a”.
Cikin sanyin yace.
“Ameen Mai Martaba Nagode.
dama munzo wajen Khausar ce”.
Cike da kulawa Lamiɗo yace.
“Toh ba matsala Asma'u ku isa”.
Ahankali Moddibo yayi ƙasa da kansa tare da cewa.
“A mai Martaba baza'a a bari daga nan ba”.
Girgiza kai Lamiɗo yayi kana yace.
“Ku shiga ba matsala bari na kira Aysha in Faɗa mata”.
Hannu ya sanya a aljihunsa tare da ciro wayarsa yayi dearling number Mommy tana ɗagawa yace.
“Aysha ga baƙi Moddibo da Asma'u zasu shigo”.
Cike da kulawa Mommy tace.
“Toh ba damuwa su shigo mana”.
Katse wayar Lamiɗo yayi tare da yi musu Sallama kana ya shiga motarsa ya fita.
Moddibo da Asma'u kuwa suka nufi sashen Mommy suna isa bakin barandar Moddibo ya tsaya Asma'u ta ƙarasa shiga falon tare da cewa.
“Assalamu Alaikum”.
Shiru falon ba Kowa sai dai ko ina tsaf-tsaf kana ga ƙamshin dake tashi. Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe tare da nufar Bedroom din Mommy tana cewa.
“Mommy!, Ta ƙarasa tare da shiga Bedroom din Mommy dake sanye da hijabi tace.
“Asma'u kun ƙara so Ina Moddibo?”.
Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa.
“Eh amma yana waje”.
Mommy na zama gefen gado tace.
“Toh kice masa yashigo mana ya zaki barshi atsaye”.
Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh Mommy”.
Sannan ta juya tare da fita falon ta leƙa ƙofan Falon cikin sanyin Murya tace.
“Yah Moddibo wai kashigo”.
Ahankali ya ɗago kansa tare da buɗe Idanunsa dake lumshe yace.
“Toh”.
Sannan ya shiga falon da komai ke kintse yana fitar da sanyayyan ƙamshin ahankali ya zauna akan 1sitter dake fuskantar ƙofar Bedroom din Khausar.

Asma'u kuwa juyawa tayi tare da kallon Moddibo kana tace.
“Yah Moddibo bari in sanarwa Mommy ka ƙara so”.
Bata jira amsar saba ta nufi Bedroom ɗin Mommy.

Khausar kuwa ahankali ta fito daga toilet tare da juya kanta yalwataccen sumar kanta dake jiƙe ya mannu da wuyanta da kuma gefen fuskarta dake da damshin ruwa fararen cinyoyinta masu haske da santsi na ɗauke da damshin ruwa.
Ware Ido Raudat dake Game tayi tare da kife wayarta akan gadon kana ta dira tare da ficewa da gudu saida ta isa kofar Bedroom din kafin ta tsaya.
Cike da mamaki Khausar ke kallonta kana tana tafiya ahankali tace.
“Raudat ina kuma zaki je?”.
Tura baki Raudat tayi tare da juya Idanunta tace.
“A ni dai Banason wankan nan da kwai sanyi”.
Sake baki Khausar tayi wato ita Raudat zata yiwa wayau, ɓata fuska tayi tare da cewa.
“Aikuwa baki isa ba kisa in. Baki wayata kiyi game sannan yanzu kinga na fito kice zaki gudu”.
Gwalo Raudat ta mata tare da fita da gudu.
Ware ido Khausar tayi tare da bin bayanta da gudu dariya Raudat ta ƙyalƙyale dashi tare da nufar hanyar fita sai kuma ta karya kwana ta nufi Bedroom ɗin Mommy.
Khausar kuwa garin zata karya kwana ta nufi Bedroom din Mommy santsin ruwan dake ƙafarta da kuma santsin tlyes ya jata tayi baya Suuuuuu ta faɗi a ƙasa kana towel ɗinta ya since ya zame yayi ƙ...!

Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA.

By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2..... Page 3*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*

*LITTAFIN SAKAYYAH DAI NA KUDINE KO KIN GANSHI A WASU WURAREN DA BA WURINA BA TOH NA SATANE KI BIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI BABU HAƘƘIN WANI A GANKI LITTAFIN SAKAYYAH 1K NE KACAL DUK DA YAWANSA DA DAƊINSA DUBU ƊAYA NEFA KACAL, ki biya dubunki ɗaya ki karanta maimkyau ba sallake-sallake babu kin samu wasu PAGE ɗin baki samu wasuba ki karanta abinki one by one tura kuɗin samun damar karantawa ta asusuna na GTBank. 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 sai in tura miki karanta lfy lafiya. Mu guji yaƙin wani duk ƙanƙantarsa domin na watan nan dai na Allah ya isane atoh*

Towel din na sincewa ya zame yayi ƙasa, manyan caɓɓullenta masu haske da sheƙi suka bayyana a fili, yayinda ita kuwa ta zame tayi ƙasan cikin jin zafi da raɗaɗi ta guiwowinta da suka bugu tayis ɗin ta runtse Idanunta cike da raki tace.
“Washhh! Allah Mommy na”.

A can cikin daki kuma
Kallon Asma'u Mommy dake ninke kaya tayi kana tace.
“Asma'u ki kai masa abin taɓa wa yanzu zan fito”.
Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh Mommy”.
Kana ta fita.
Moddibo kuwa baki daya abinda ya faru akan Idanunsa ya faru cikin wani irin yanayi ya ware manyan idanunsa dake ɗauke da launin Ja akan tantsama-tantsaman caɓbulenta da suke tsaye cirko cirko dasu masu masifar haske da sheƙi kana kansu sunyi ja sai sheƙi da ɗaukar ido suke haka zalika har ramin cibiyar ta yana ɗan iya hangowa.
Atake yaji zuciyarsa da A ɗinsa sunyi wani irin harbawa da masifaffen ƙarfi tamkar zasu fito waje ya taka rawa.
Cikin wani irin sauri ya matse ƙafafunsa da masifan ƙarfi kana ya shiga ƙoƙarin rintse idanunsa da don janyesu daga kan abinda ke ƙoƙarin tafiya da nutsuwarsa da kuma numfashinsa amma baki ɗaya ya kasa janye Idanunsa dake kan manyan caɓɓullen ta dake neman zautar dashi bare yayi nasarar kawar da kansa.
Chapter 8 · 0% Book details