Sashe 137
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
A kan ƙafafunsa ya durƙusa ya zama na kansa na dai-dai kan cikinta ahankali ya dafa cikin, cikin amintacciyar murya mai ɗauke da nutsuwa da tarin kulawa ya fara yi mata addu'a na tsawon minti bakwai sai kuma ya ɗago ya kalleta ita ɗin ma shi take kallo muryansa ɗauke da Amintaccen kulawa da jin ƙai yace.
“Minha Viddaa meke damunki?”.
Numfashi ta fesar kana ta girgiza kai tare da cewa.
“Bakomai fa”.
Juyawa yayi ya kalli Asma'u dake kallon Khausar cike da tausayi yace.
“Asma'u menene matsalar ta?”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da faɗin.
“Yah Moddibo daga zuwa na zuwa yanzu fa tashiga ban ɗaki yakai ƙafa bakwai tana fitsari”.
Da sauri ya kalleta kana yace.
“Ba abinda yake Miki ciwo?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Yah Mu'allim nifa ba abinda ke min ciwo”.
Da damuwa asaman fuskarsa yace.
“Toh ba abinda kikeji?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Wallahi ba abinda ke min ciwo”.
Yana cigaba da massage ɗin ƙafanta yace.
“Yanzu kuma Dr Jameel ya kirani yace muje asibiti”.
Langwaɓar da kai tayi tare d cewa.
“Nifa ba abinda ke yimin ciwo Yah Mu'allim ai da akwai zan faɗa muku amma wallahi babu?”.
Numfashi ya fesar kana yace.
“Toh amma dai bari na sanarwar Didi halin da ake ciki”.
Ganin yanda ya damu yasa ta gyaɗa masa kai tace.
“Toh shikenan ba laifi kaje ka faɗawa Didi”.
Dai-dai lokacin kuma wayar Asma'u ta hau ruri ahankali Asma'u ta ɗauka ganin Ummi yasa tayi saurin Picking ta kai kunnenta suka gaisa da Ummi sai kuma taji kamar muryan Momy tana gyara zamanta tace.
“A'a Ummu ina kike?”.
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
“Ina gidan Momyn Khausar ne na kwana biyu banji labarinta bane shine nazo kuma dana zo ma muke ta hiranku sai nace bari in kira ku inji Labarin ku”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Nima kuma yau ina gidan Khausar ce ki bawa Momy wayar”.
Wayar Ummi ta bawa Momy suka gaisa Ahankali momy tace.
“Ya dai Asma'u ya jikin Ƙawar taki lafiya ko?”.
Kallon Khausar dake lumshe Idanu Asma'u tayi tare da cewa.
“Momy lafiya lau sai dai yau tunda gari ya waye take ta yawan fitsari dai take tayi banfi awa biyu da zuwaba fa, amma tayi fitsari yakai sau bakwai”.
Ahankali Momy tace.
“Ikon Allah toh kuje asibiti mana”.
Tana gyara zaman wayar akunnenta tace.
“Eh na kira Dr na faɗa masa yace dai yanzu babu wata matsala tunda Babu abinda yake mata ciwo amma Yah Moddibo yace zai je ya faɗawa Didi yaji mai zata ce”.
Cikin sauƙe Ajiyar zuciya da fargaba irin na duk wata Uwa ke shiga idan ƴarta na fama da ƙaratowan naƙudan tsohon ciki tace.
“Ikon Allah toh bata wayar”.
Wayar Asma'u ta miƙa mata karɓa Khausar tayi tare da faɗin.
“Momy ya gajiya?”.
Cikin sanyi Momy tace.
“Lafiya lau Khausar meke ke damunki?”.
Langwaɓar da kai tayi tace.
“Momy Nifa ba abinda ke yimin ciwo”.
Ahankali tace.
“Toh amma kuma iya fitsarin kike?”.
Kai ta gyada kana ta ɗaura hannunta ɗaya akan cikin tace.
“Eh fitsarin ne kawai sai dai yanzu dana shiga ina ganin har da wani ruwa yake fito min”.
“Ok ki faɗawa Dr toh”.
Cewar Momy suka katse kiran.
Dai-dai lokacin kuma Moddibo ya shigo bayansa Didi,Niyna Innayi ce ke biye dashi abaya cikin sauri Didi ta zauna kusa da ita hakan yasa Asma'u ta ɗan matsa gefe tace.
“Ɗiyata me yake damunki?,Ba abinda yake Miki ciwo?”.
Kai ta girgiza tare da faɗin.
“A'a abinda yake min ciwo”.
Cike da kulawa Didi tace.
“Duk da haka dai mu tafi asibiti”.
Kai Khausar ta gyaɗa.
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
A kan ƙafafunsa ya durƙusa ya zama na kansa na dai-dai kan cikinta ahankali ya dafa cikin, cikin amintacciyar murya mai ɗauke da nutsuwa da tarin kulawa ya fara yi mata addu'a na tsawon minti bakwai sai kuma ya ɗago ya kalleta ita ɗin ma shi take kallo muryansa ɗauke da Amintaccen kulawa da jin ƙai yace.
“Minha Viddaa meke damunki?”.
Numfashi ta fesar kana ta girgiza kai tare da cewa.
“Bakomai fa”.
Juyawa yayi ya kalli Asma'u dake kallon Khausar cike da tausayi yace.
“Asma'u menene matsalar ta?”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da faɗin.
“Yah Moddibo daga zuwa na zuwa yanzu fa tashiga ban ɗaki yakai ƙafa bakwai tana fitsari”.
Da sauri ya kalleta kana yace.
“Ba abinda yake Miki ciwo?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Yah Mu'allim nifa ba abinda ke min ciwo”.
Da damuwa asaman fuskarsa yace.
“Toh ba abinda kikeji?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Wallahi ba abinda ke min ciwo”.
Yana cigaba da massage ɗin ƙafanta yace.
“Yanzu kuma Dr Jameel ya kirani yace muje asibiti”.
Langwaɓar da kai tayi tare d cewa.
“Nifa ba abinda ke yimin ciwo Yah Mu'allim ai da akwai zan faɗa muku amma wallahi babu?”.
Numfashi ya fesar kana yace.
“Toh amma dai bari na sanarwar Didi halin da ake ciki”.
Ganin yanda ya damu yasa ta gyaɗa masa kai tace.
“Toh shikenan ba laifi kaje ka faɗawa Didi”.
Dai-dai lokacin kuma wayar Asma'u ta hau ruri ahankali Asma'u ta ɗauka ganin Ummi yasa tayi saurin Picking ta kai kunnenta suka gaisa da Ummi sai kuma taji kamar muryan Momy tana gyara zamanta tace.
“A'a Ummu ina kike?”.
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
“Ina gidan Momyn Khausar ne na kwana biyu banji labarinta bane shine nazo kuma dana zo ma muke ta hiranku sai nace bari in kira ku inji Labarin ku”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Nima kuma yau ina gidan Khausar ce ki bawa Momy wayar”.
Wayar Ummi ta bawa Momy suka gaisa Ahankali momy tace.
“Ya dai Asma'u ya jikin Ƙawar taki lafiya ko?”.
Kallon Khausar dake lumshe Idanu Asma'u tayi tare da cewa.
“Momy lafiya lau sai dai yau tunda gari ya waye take ta yawan fitsari dai take tayi banfi awa biyu da zuwaba fa, amma tayi fitsari yakai sau bakwai”.
Ahankali Momy tace.
“Ikon Allah toh kuje asibiti mana”.
Tana gyara zaman wayar akunnenta tace.
“Eh na kira Dr na faɗa masa yace dai yanzu babu wata matsala tunda Babu abinda yake mata ciwo amma Yah Moddibo yace zai je ya faɗawa Didi yaji mai zata ce”.
Cikin sauƙe Ajiyar zuciya da fargaba irin na duk wata Uwa ke shiga idan ƴarta na fama da ƙaratowan naƙudan tsohon ciki tace.
“Ikon Allah toh bata wayar”.
Wayar Asma'u ta miƙa mata karɓa Khausar tayi tare da faɗin.
“Momy ya gajiya?”.
Cikin sanyi Momy tace.
“Lafiya lau Khausar meke ke damunki?”.
Langwaɓar da kai tayi tace.
“Momy Nifa ba abinda ke yimin ciwo”.
Ahankali tace.
“Toh amma kuma iya fitsarin kike?”.
Kai ta gyada kana ta ɗaura hannunta ɗaya akan cikin tace.
“Eh fitsarin ne kawai sai dai yanzu dana shiga ina ganin har da wani ruwa yake fito min”.
“Ok ki faɗawa Dr toh”.
Cewar Momy suka katse kiran.
Dai-dai lokacin kuma Moddibo ya shigo bayansa Didi,Niyna Innayi ce ke biye dashi abaya cikin sauri Didi ta zauna kusa da ita hakan yasa Asma'u ta ɗan matsa gefe tace.
“Ɗiyata me yake damunki?,Ba abinda yake Miki ciwo?”.
Kai ta girgiza tare da faɗin.
“A'a abinda yake min ciwo”.
Cike da kulawa Didi tace.
“Duk da haka dai mu tafi asibiti”.
Kai Khausar ta gyaɗa.