Sashe 42
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kallon kulan Ummi tayi kana tace.
“Tuwo nayi mata nasan tanason tuwo”.
Kai Asma'u ta gyaɗa kana tace.
“Ayyah aikam dai”.
Ta ƙare mgnar tare da nufar ɗakinta da kular don nan innayi take.
Anutse Ummi ta maida kallonta kan Khausar cike da kulawa tace.
“Khausar”.
Cikin sanyi ta ɗago kanta tace.
“Na'am Ummi”.
Ido Ummi ta tsira mata kana tace.
“Ahaka za ayi zaman auren?”.
Khausar kuwa da sauri tayi ƙasa da kanta batare da tace Uffan ba yayin da hawaye ke cika mata kwarmin ido.
Ahankali Ummi ta sake kiran sunan da faɗin.
“Khausar”.
Shiru Khausar tayi sake kiran sunanta ta kuma yi.
Still Bata dagoba numfashin Ummi ta fesar tare da cewa.
“Khausar ɗago mana ki kalleni”.
Ahankali ta ɗago Idanunta dake cike da ruwan hawaye cikin sauri Ummi ta girgiza mata kai kana tace.
“Kar kiyi kuka Khausar insha Allah inaji Ajikina akwai al'khairi a alaƙarki da Moddibo Ubangiji Allah ya miki albarka”.
Cikin rauni da zubda hawaye ta amsa da Ameen asaman laɓɓanta.
Cikin rarrashi da son kwantar mata da hankali Ummi ta cigaba da cewa.
“Sai kuma batun tsoro ki daina mutumin da kike ƙoƙarin kasancewa ƙarƙashin inuwar Aurensa ai bai canci irin wannan tsoronba, shi ba Dodo bane Aliyu da kike ganifa yana da mutunci, Kara, tausayawa, da kuma karamci tsoron da kike nunawa akansa ya tsananta”.
Cikin sanyi ta girgiza kanta muryan ta na rawa tace.
“Ummi baki sanshi bane ba fa”.
Itama Ummi cikin sanyi tace.
“Nasan shi mana Khausar”.
Araunane Khausar ta girgiza kai cikin son Hana kanta kuka tace.
“Ummi baki san saba yana da mugunta fa”.
Kai Ummi ta girgiza kana tace.
“Ba zai miki mugunta ba Khausar in Allah yaso ya yarda Babana bazai miki mugunta ba saboda kin masa duk kan halarcin duniya”.
Lumshe Idanunta tayi cikin raunin murya tace.
“Ummi baya sona ya tsaneni koda kallon fuskatane baya so tunda muke tare Amakaranta da zaran mun haɗu zai nemi laifin da zai lika min kawai dan ya dake ni”.
Ta share hawayen da suka zubo mata cikin sanyi ta cigaba da cewa.
“Ummi ina tsoron rayuwa dashi sannan kuma Ummi ina so in cikawa Yah Jameel burinsa Ina so ciki wannan al'ƙawarin dana ɗauka”.
Ahankali Ummi ta matsa kusa da ita ta janyota jikinta ta Rungume cikin ƙarfafa mata gwiwa tace.
“Kar kiyi kuka Khausar! Kada jiki tsoro! Kada ki damu ki daina tsoron Babana babu abinda zai Miki”.
Ta ƙare mgnar dasa hannunta, amshi wayar Khausar tare da cewa.
“Yanzu bani wayarki in sa miki number's, ko kinada ita?”.
Cikin sauri ta jujjuya kanta.
Ita kuwa Ummi cikin kulawa yace.
“Toh bani wayar, in sa miki, yanzu dai kin san ke matar aurece, igiyoyin aurensa na kanki, banda yawan yawo, dukda dama nasan baku da yawan yawo".
Ta ƙare mgnar da fara sa mata number Modibbo dan wayarta ba pin, tana gama sa number's ɗin ta miƙa mata waya.
Amsa tayi tare da kife wayar bisa cinyarta. Ita kuwa Ummi da sauri ta kalleta jin tana cewa...
Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276. Kana in tura miki shi kisha karatunki cikin aminci.
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 11*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
Araunane tace.
“Ummi dukana fa yake sawa ayitayi kawai dan mugunta”.
Cikin sassauta murya Ummi tace.
“Khausar Rayuwar makaranta da ban, sannan rayuwar da zakuyi yanzu shima daban bazai da keki ba”.
Kai ta girgiza still Hawaye na bin kuncinta tace.
“Wallahi Ummi mugunune kobai dakeni ba, zai ta cin zalina, nasani koma mene zaimi. Allah zai saka min zan jure domin cikawa Yah Jameel Wasiyyar sa”.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke cike da ɗan murmushi tace.
“Kada ki manta Shifa ba jahili bane yana da ilimi kuma shi Modibbo mutum ne da yasan darajar ɗan Adam. dan haka ki kwantar da hankalin ki, kinji ki daina jin tsoron dubi yanda baki ɗaya kika rame nasan harda maganar nan yasa kika rame to ki cire abin ki sa a ranki abokin ne yanzu bawai malaminki ba”.
Numfashi Asma'u dake fitowa ta fesar tace.
“Ummi haka jiya ma tayi ta kuka da daddare nima tayi ta sani kuka”.
Still tana jikin Ummi tace.
“Kada kiyi kuka ki saki ranki rayuwar inci zakije kiyi.
ki fara shirye-shiryen ki da zuciya ɗaya Insha Allah zakiyi al'fahari da wannan auren”.
Cikin tura baki tace.
“Ummi ni kuma wani shirye-shirye zan fara”.
Ɗan murmushi Ummi tayi kana tace.
“To ai dole kiyi shiri Khausar dudu yanzu saura kwana gomane dama abinda zai kaimu gidan Abban Jameel kenan”.
Zare ido Khausar tayi tare da dafe ƙirjinta tace.
“Kwana goma kuma Ummi da sauri haka dama dagaske ne?”.
Cikin murmushi Ummi tace.
“Dama da wasa kika ɗauka ne Khausar?”.
Kai ta girgiza tace.
“Bada wasa na faɗa ba Ummi amma kuma ai da anbari sai na gama karatuna”.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke tare da riƙe tafin hannunta tace.
“Karatu zakiyi agidan mijinki Khausar kada kiji tsoro kinji ko munyi magana ma da Mommy ki kafin ki iso, akwai wasu kayan turarukan wuta dasu Humra da kullaca, da dai wasu abubuwa da na saya miki a wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, in sha Allah nanda kwana biyu zata gama haɗa miki kayan zasu taho daga Adamawa, tam ce ta gama komai dahuwar kazane bata gama da kuma zuciyar farin rago su sabida da rubutu ake haɗasu”.
Shiru Khausar tayi batare da tace Uffan ba, sabida Allah ya sani batayi zaton da gaggawa haka za'ayi abinba.
cikin dabara Ummi ta riƙa kwantar mata da hankali tana mata nasiyya sai da taga ta nutsu kafin ta Miƙe da nufin shiga ɗakin innayi ta kirata su tafi.
Sai kuma ta gyara mayafinta juyowa jin Khausar na cewa.
“Ina yini”.
Murmushi tayi ganin innayi take gaisarwa, ita ma Innayin murmushi tayi ganin yadda Khausar ɗin ta sunkuyar da kanta.
Cikin kula da kauna tace.
“Lafiya lau kishiya ya gida".
Guntun murmushi dake iya sama lebe Khausar tayi tare da miƙe ta kama hannun Asma'u suka nufi kitchen.
Ummi kuwa ƴar dariya tayi tare da cewa.
“Yauwa Innayi tunda kin fito tafi ko”.
Gyara mayafi Innayi tayi tare da cewa.
“Eh muje”. Nan suka fice suka tafi gidan Abban Jameel a sabuwar motar da ya sayawa Ummi.
Asma'u da Khausar kuwa suka ci-gaba da hiransu.
“Tuwo nayi mata nasan tanason tuwo”.
Kai Asma'u ta gyaɗa kana tace.
“Ayyah aikam dai”.
Ta ƙare mgnar tare da nufar ɗakinta da kular don nan innayi take.
Anutse Ummi ta maida kallonta kan Khausar cike da kulawa tace.
“Khausar”.
Cikin sanyi ta ɗago kanta tace.
“Na'am Ummi”.
Ido Ummi ta tsira mata kana tace.
“Ahaka za ayi zaman auren?”.
Khausar kuwa da sauri tayi ƙasa da kanta batare da tace Uffan ba yayin da hawaye ke cika mata kwarmin ido.
Ahankali Ummi ta sake kiran sunan da faɗin.
“Khausar”.
Shiru Khausar tayi sake kiran sunanta ta kuma yi.
Still Bata dagoba numfashin Ummi ta fesar tare da cewa.
“Khausar ɗago mana ki kalleni”.
Ahankali ta ɗago Idanunta dake cike da ruwan hawaye cikin sauri Ummi ta girgiza mata kai kana tace.
“Kar kiyi kuka Khausar insha Allah inaji Ajikina akwai al'khairi a alaƙarki da Moddibo Ubangiji Allah ya miki albarka”.
Cikin rauni da zubda hawaye ta amsa da Ameen asaman laɓɓanta.
Cikin rarrashi da son kwantar mata da hankali Ummi ta cigaba da cewa.
“Sai kuma batun tsoro ki daina mutumin da kike ƙoƙarin kasancewa ƙarƙashin inuwar Aurensa ai bai canci irin wannan tsoronba, shi ba Dodo bane Aliyu da kike ganifa yana da mutunci, Kara, tausayawa, da kuma karamci tsoron da kike nunawa akansa ya tsananta”.
Cikin sanyi ta girgiza kanta muryan ta na rawa tace.
“Ummi baki sanshi bane ba fa”.
Itama Ummi cikin sanyi tace.
“Nasan shi mana Khausar”.
Araunane Khausar ta girgiza kai cikin son Hana kanta kuka tace.
“Ummi baki san saba yana da mugunta fa”.
Kai Ummi ta girgiza kana tace.
“Ba zai miki mugunta ba Khausar in Allah yaso ya yarda Babana bazai miki mugunta ba saboda kin masa duk kan halarcin duniya”.
Lumshe Idanunta tayi cikin raunin murya tace.
“Ummi baya sona ya tsaneni koda kallon fuskatane baya so tunda muke tare Amakaranta da zaran mun haɗu zai nemi laifin da zai lika min kawai dan ya dake ni”.
Ta share hawayen da suka zubo mata cikin sanyi ta cigaba da cewa.
“Ummi ina tsoron rayuwa dashi sannan kuma Ummi ina so in cikawa Yah Jameel burinsa Ina so ciki wannan al'ƙawarin dana ɗauka”.
Ahankali Ummi ta matsa kusa da ita ta janyota jikinta ta Rungume cikin ƙarfafa mata gwiwa tace.
“Kar kiyi kuka Khausar! Kada jiki tsoro! Kada ki damu ki daina tsoron Babana babu abinda zai Miki”.
Ta ƙare mgnar dasa hannunta, amshi wayar Khausar tare da cewa.
“Yanzu bani wayarki in sa miki number's, ko kinada ita?”.
Cikin sauri ta jujjuya kanta.
Ita kuwa Ummi cikin kulawa yace.
“Toh bani wayar, in sa miki, yanzu dai kin san ke matar aurece, igiyoyin aurensa na kanki, banda yawan yawo, dukda dama nasan baku da yawan yawo".
Ta ƙare mgnar da fara sa mata number Modibbo dan wayarta ba pin, tana gama sa number's ɗin ta miƙa mata waya.
Amsa tayi tare da kife wayar bisa cinyarta. Ita kuwa Ummi da sauri ta kalleta jin tana cewa...
Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276. Kana in tura miki shi kisha karatunki cikin aminci.
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 11*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
Araunane tace.
“Ummi dukana fa yake sawa ayitayi kawai dan mugunta”.
Cikin sassauta murya Ummi tace.
“Khausar Rayuwar makaranta da ban, sannan rayuwar da zakuyi yanzu shima daban bazai da keki ba”.
Kai ta girgiza still Hawaye na bin kuncinta tace.
“Wallahi Ummi mugunune kobai dakeni ba, zai ta cin zalina, nasani koma mene zaimi. Allah zai saka min zan jure domin cikawa Yah Jameel Wasiyyar sa”.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke cike da ɗan murmushi tace.
“Kada ki manta Shifa ba jahili bane yana da ilimi kuma shi Modibbo mutum ne da yasan darajar ɗan Adam. dan haka ki kwantar da hankalin ki, kinji ki daina jin tsoron dubi yanda baki ɗaya kika rame nasan harda maganar nan yasa kika rame to ki cire abin ki sa a ranki abokin ne yanzu bawai malaminki ba”.
Numfashi Asma'u dake fitowa ta fesar tace.
“Ummi haka jiya ma tayi ta kuka da daddare nima tayi ta sani kuka”.
Still tana jikin Ummi tace.
“Kada kiyi kuka ki saki ranki rayuwar inci zakije kiyi.
ki fara shirye-shiryen ki da zuciya ɗaya Insha Allah zakiyi al'fahari da wannan auren”.
Cikin tura baki tace.
“Ummi ni kuma wani shirye-shirye zan fara”.
Ɗan murmushi Ummi tayi kana tace.
“To ai dole kiyi shiri Khausar dudu yanzu saura kwana gomane dama abinda zai kaimu gidan Abban Jameel kenan”.
Zare ido Khausar tayi tare da dafe ƙirjinta tace.
“Kwana goma kuma Ummi da sauri haka dama dagaske ne?”.
Cikin murmushi Ummi tace.
“Dama da wasa kika ɗauka ne Khausar?”.
Kai ta girgiza tace.
“Bada wasa na faɗa ba Ummi amma kuma ai da anbari sai na gama karatuna”.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke tare da riƙe tafin hannunta tace.
“Karatu zakiyi agidan mijinki Khausar kada kiji tsoro kinji ko munyi magana ma da Mommy ki kafin ki iso, akwai wasu kayan turarukan wuta dasu Humra da kullaca, da dai wasu abubuwa da na saya miki a wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, in sha Allah nanda kwana biyu zata gama haɗa miki kayan zasu taho daga Adamawa, tam ce ta gama komai dahuwar kazane bata gama da kuma zuciyar farin rago su sabida da rubutu ake haɗasu”.
Shiru Khausar tayi batare da tace Uffan ba, sabida Allah ya sani batayi zaton da gaggawa haka za'ayi abinba.
cikin dabara Ummi ta riƙa kwantar mata da hankali tana mata nasiyya sai da taga ta nutsu kafin ta Miƙe da nufin shiga ɗakin innayi ta kirata su tafi.
Sai kuma ta gyara mayafinta juyowa jin Khausar na cewa.
“Ina yini”.
Murmushi tayi ganin innayi take gaisarwa, ita ma Innayin murmushi tayi ganin yadda Khausar ɗin ta sunkuyar da kanta.
Cikin kula da kauna tace.
“Lafiya lau kishiya ya gida".
Guntun murmushi dake iya sama lebe Khausar tayi tare da miƙe ta kama hannun Asma'u suka nufi kitchen.
Ummi kuwa ƴar dariya tayi tare da cewa.
“Yauwa Innayi tunda kin fito tafi ko”.
Gyara mayafi Innayi tayi tare da cewa.
“Eh muje”. Nan suka fice suka tafi gidan Abban Jameel a sabuwar motar da ya sayawa Ummi.
Asma'u da Khausar kuwa suka ci-gaba da hiransu.