Sashe 112
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan sun dawo da kwana biyu sun huce gajiyarsu.
Yau Hajiya Bunayya ta shirya fara aikin cikin yaƙini da gamsuwa, rashin imani, da bushewar zuciya, ta shiga ban ɗakinta kana ta tsugunna ta kware takashinta ƙwallon aduwar ta ɗauka tare da turawa acikin da ƙarfi ta runtse idanunta jin wani irin azabebben zogi daya amsa cikin dauriya ta runtse idanunta tare da cewa.
“Ai ranan biyar buƙata rai ba abikin komai yake ba”.
Sai kuma ta ɗauki na biyu ta cusa shima zugine ya ratsata wanda yafi na farko atake wasu ƙwallan azaba suka zubo mata tayi saurin gogewa tana murmushin ƙeta kana ta ɗauki na ukun ta cusa da ƙarfi tana ciro ya tsar taga yatsar yayi datti da sauri ta ɗauki Morning Fresh dake ajiye ta wanke hannunta afili tace.
“Wannan ya tsata ne ma da kaina nake jin ƙyamarta ina ga Khausar?,da zatayi baƙin jini awajen mijinta da dangin ta babban farin ciki na ma ance a idanun duniya duka za tayi baƙin jini duk yanda Yayun mijinta da ƙannensa ke rawan jiki akanta duk zasu tsaneta su koreta fata-fata Ni banƙi ma ace daga Morocco ta dawo har Nigeria da kafa ba shegiya ƴar Bororon daji tana nan kamar Sadaka yalla”.
Tana gamawa ta fito tare da zama gefen gado wayarta ta ɗauka tare da dearling Number Amina tana jin ta ɗaga tace.
“Hello Amina”.
Acan ɓangaren Amina kuwa cikin sanyin murya da rauni ta sauƙe Ajiyar zuciya kasancewar dai-dai lokacin macijin ya gama shanta araunane tace.
“Umma”.
Hajiya Bunayya na gyara zama jin muryan Amina tace.
“Amina am kinyi sanyi da yawa”.
Cikin lumshe idanu da rauni Amina ta girgiza ji kai tare da cewa.
“Bakomai Umma”.
Ajiyar zuciya Hajiya Bunayya ta sauƙe kana tace.
“Ko dai cikin ne yake wahalar dake haka?”.
Numfashi Amina ta fesar tare da cewa.
“Hmmm”.
Kasancewar baza ta ita cewa komai ba duk da kuwa yanda zuciyarta ke son faɗa amma bakinta ya gaza.
Murmushi Hajiya Bunayya tayi tare da faɗin.
“Kin san shekaran jiya muka dawo daga Niger?”.
Kai ta gyaɗa tace.
“Eh munyi waya da Samira take cewa kun dawo har an bata magani ta fara sha”.
Kai Hajiya Bunayya ta jinjina tare da faɗin.
“Haka dai munje mun dawo in Sha Allah burin mu zai cika Khausar za'a korata zata baro Morocco da baƙin jini yanda babu wani ɗa namiji da zai sota kowa zai ƙyamaceta”.
Cikin sanyin Amina tace.
“Hmmmm Ummah kenan? dama dai kin haƙura ni yanzu bana son hakan ma cutarwa da wani bayi da wani riba abuma ko mun yi ba Kamasu yakeba saboda sun yarda da Allah suna da kekyawan yaƙini da riƙe ibada”.
Baki ɗaya yanzu bata da kuzari tsoro ya kamata kwata-kwata bata cikin nutsuwarta da haiyacinta tana so ta buɗe bakinta ta faɗawa mahaifiyarta amma bazata iya ba.
Hajiya Bunayya kuwa cikin bushewar zuciya da rashin fahimtar halin da ƴar tata ke ciki tace.
“Ki kwantar da hankalin ki In Sha Allah kwanan nan burinmu zai cika in Allah yaso ya yarda wannan aikin shi yafi na Kar,zu”.
Ahankali Amina tace.
“Ba komai ɗazu munyi waya da Addah Asiya ashe dai batun Aurenta ya matso har an fara shiri Abba yazo yace mata wani irin Furnitures take son a shirya mata wai baban Modibbo ne da kanshi zai mata komai ko?”.
Dariya Hajiya Bunayya tayi kana ta gyara zama tare da cewa.
“Sosai ma kuwa ayanda suka yanke bikinma ai saura wata ɗaya da mako biyu nema za'ace kin san shina Zakariyya mahaifiyarsa da baban Modibbo uwa ɗaya uba ɗaya suke”.
Cikin sanyi da lumshe Idanu Amina tace.
“Allah yasa muna raye zuwa lokacin”.
Kai ta gyaɗa Tare Da cewa.
“In sha Allahu ma muna raye yaushe zakizo”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Allah yasa haka in lokacin yayi muna rayen bikin saura mako ɗaya zanzo”.
Ahankali tace.
“Amina naji kamar bacci kike ji bari in barki kiyi bacci”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh sai da safe”.
“Allah ya kaimu ta amsa daga nan suka katse kiran...
*Jauro Yaya*
Acan ɓangaren Hajja Nana adai-dai lokacin suke zaune da Baffa Jimeta wanda tunda ya koma Adamawa bai zoba sai yau cike da kulawa da kuma girmamawa ya kalli Mahaifiyar tasa da Ƙannenta yace.
“Tunda ga yanda al'amarin Auren khausar ya kasance ga kuma Dija da Aliyu sun haɗa kansu sun fahimci juna kunga kenan abu yazo da sauki“..
Murmushi Bappa Jauro yayi cikin jin daɗi yace.
“Alhamdulillah nayi farin ciki da wannan al'amarin”.
Cikin jin daɗi da girmamawa Baffa Jimeta ya gyara zamansa tare da cewa.
“Nima naji daɗin haka saboda munyi magana da Alh Bashir Mai Dala cewa tunda Aliyu da Abba duk ya ɗaukesu aiki a Company sa acan dan haka yana so Aliyu ya Jagoranci Company's sa acan zai koma can Morocco da zama shiyasa nace In Sha Allah Aliyu bazai tafi Morocco ba sai da Matashi”.
Murmushi Hajja Nana tayi cike da ƙasaita ta gyara zamanta tana kallon ɗan nata Baffa Jimeta kuwa cikin sauƙe numfashi ya cigaba da cewa.
“Shiyasa nazo akan atsaida batun maganar Aurensa da Dija ya ɗauki matarsa su tafi kunga itama Khausar ta samu ƴar Uwarta sannan ga Asma'u da take Aminiyarta za tayi Aure su koma can kana ga Asiya da suka zauna gida ɗaya yanzu ma kafin nazo nan sai da na biya ta wajen Alh Bashir Mai Dala na bashi mukayi mgnar”.
Cike da gamsuwa Baffa Liman ya jinjina kai tare da cewa.
“Wannan abu yayi munyi farin ciki, abu ya zama tuwonmu Manmu magana yaƙare in Sha Allah nan kusa kuma za'a yi ɗaurin Aure”.
Baffa sadu dake gefen Hajja Nana ya sauke ajiyar zuciya yace.
“In sha Allah kuwa In yaso Auren mu ajiyeshi nan da wata ɗaya mana”
Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauƙe tare da cewa.
“A'a da yake Alh Bashir ɗin yace Modibbo ma zasu zo Auren Asma'u mu bari ya kasance ahaɗa bikin gaba ɗaya idan an tashi sai atafi da Amaren”.
Cikin gamsuwa Baffa Jauro yace.
“Haka ma yayi Allah ya nuna mana da rai da lafiya”.
Daga nan suka ci-gaba da tsara bikin yanda zai kasance”....
Bayan kwana uku Hajiya Bunayya ce tsugunne a Bathroom ɗin ta yayin da ta cika Bocket da ruwan ɗumi ahankali ta sanya tsarta ta zaro wannan abu mai kama da ƙwallon aduwa ta ɗaura akan Tissue data ajiye gefenta ahankali ta sake cusa ya tsanta ta zaro na biyu ta ajiye ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta sake danna yatsarta da niyyar ciro na uku taji babu sake cusa wa tayi bata jiba akiɗime tare idanunta tare da faɗin.
“Ha'a to ina yake?".
Sai kuma ta sake danna yatsarta akaro na uku da ƙyar taji kansa cikin sauri ta cusa yatsanta da ƙarfi ta fisgoshi.
Ajiyar zuciya ta sauƙe da karfi ba ƙaramin tsorata tayi ba domin tayi zaton koya ɓace acikinta tana cirowa kuwa wani irin azabebben ƙaiƙayi na fitar hankali ya game wurin cikin sauri ta shiga kwara ruwan zafi ahankali taji ƙaikayin ya ragu miƙewa tayi tare da naɗe su acikin Tissue ta fito kana ta shanya a Balcony inta ƙasan dish ɗin ta yadda ba wanda zai lura dashi komawa ɗaki tayi ta zauna tana sakin ajiyar zuciya jin har yanzu ƙaiƙayin na damunta.
Bayan kusan kwana biyar ya bushe ƙermes ne ta ɗaukoshi ta daga a turmi ƙarfe tare da haɗawa da garin maganin kana ta haɗa da yashin tsikayar gidan nasu sannan ta watsashi tsakiyar dare yadda bokan yace mata a hankali ta turo ƙofar falonta ta shigo cikin jin daɗin ta gama haɗa aikinta tana sauke numfashi ta zauna bakin gadonta sai kuma tayi saurin miƙe da masifan sauri sabida wani irin masifeffen ƙaiƙayin da taji takashinta ya fara yi irin kaiƙayin da yayi mata randa ta zaresu da gudu ta nufi bathroom sai kuma ta kwaye zanenita tare da cusa yatsarta ciki tafara mishi wani irin kwakwasusa.
“Shhhhuuuwwwyyyooo Allah na wayyyyyoohhhh duwawuna ƙaiƙayi-ƙaiƙayi”.
Sai kuma maza ta haɗa ruwan zafi still dai tana yagunan wurin wanda tuni yayi jazir.
Koda ta shiga cikin ruwan zafin kuma sai ta daka tsalle tare da miƙewa tsaye sabida yadda taji wasu abubuwa suke cin takashin nata wanda sunfi ƙarfin a kirasu da cucuka ko mude.
A wannan ranar dai haka ta kwana a tsaye tana susa har farshen yatsar ya karye sai asuban fari taji kaiƙayin ya lafa sannan ta samu bacci.
Yau Hajiya Bunayya ta shirya fara aikin cikin yaƙini da gamsuwa, rashin imani, da bushewar zuciya, ta shiga ban ɗakinta kana ta tsugunna ta kware takashinta ƙwallon aduwar ta ɗauka tare da turawa acikin da ƙarfi ta runtse idanunta jin wani irin azabebben zogi daya amsa cikin dauriya ta runtse idanunta tare da cewa.
“Ai ranan biyar buƙata rai ba abikin komai yake ba”.
Sai kuma ta ɗauki na biyu ta cusa shima zugine ya ratsata wanda yafi na farko atake wasu ƙwallan azaba suka zubo mata tayi saurin gogewa tana murmushin ƙeta kana ta ɗauki na ukun ta cusa da ƙarfi tana ciro ya tsar taga yatsar yayi datti da sauri ta ɗauki Morning Fresh dake ajiye ta wanke hannunta afili tace.
“Wannan ya tsata ne ma da kaina nake jin ƙyamarta ina ga Khausar?,da zatayi baƙin jini awajen mijinta da dangin ta babban farin ciki na ma ance a idanun duniya duka za tayi baƙin jini duk yanda Yayun mijinta da ƙannensa ke rawan jiki akanta duk zasu tsaneta su koreta fata-fata Ni banƙi ma ace daga Morocco ta dawo har Nigeria da kafa ba shegiya ƴar Bororon daji tana nan kamar Sadaka yalla”.
Tana gamawa ta fito tare da zama gefen gado wayarta ta ɗauka tare da dearling Number Amina tana jin ta ɗaga tace.
“Hello Amina”.
Acan ɓangaren Amina kuwa cikin sanyin murya da rauni ta sauƙe Ajiyar zuciya kasancewar dai-dai lokacin macijin ya gama shanta araunane tace.
“Umma”.
Hajiya Bunayya na gyara zama jin muryan Amina tace.
“Amina am kinyi sanyi da yawa”.
Cikin lumshe idanu da rauni Amina ta girgiza ji kai tare da cewa.
“Bakomai Umma”.
Ajiyar zuciya Hajiya Bunayya ta sauƙe kana tace.
“Ko dai cikin ne yake wahalar dake haka?”.
Numfashi Amina ta fesar tare da cewa.
“Hmmm”.
Kasancewar baza ta ita cewa komai ba duk da kuwa yanda zuciyarta ke son faɗa amma bakinta ya gaza.
Murmushi Hajiya Bunayya tayi tare da faɗin.
“Kin san shekaran jiya muka dawo daga Niger?”.
Kai ta gyaɗa tace.
“Eh munyi waya da Samira take cewa kun dawo har an bata magani ta fara sha”.
Kai Hajiya Bunayya ta jinjina tare da faɗin.
“Haka dai munje mun dawo in Sha Allah burin mu zai cika Khausar za'a korata zata baro Morocco da baƙin jini yanda babu wani ɗa namiji da zai sota kowa zai ƙyamaceta”.
Cikin sanyin Amina tace.
“Hmmmm Ummah kenan? dama dai kin haƙura ni yanzu bana son hakan ma cutarwa da wani bayi da wani riba abuma ko mun yi ba Kamasu yakeba saboda sun yarda da Allah suna da kekyawan yaƙini da riƙe ibada”.
Baki ɗaya yanzu bata da kuzari tsoro ya kamata kwata-kwata bata cikin nutsuwarta da haiyacinta tana so ta buɗe bakinta ta faɗawa mahaifiyarta amma bazata iya ba.
Hajiya Bunayya kuwa cikin bushewar zuciya da rashin fahimtar halin da ƴar tata ke ciki tace.
“Ki kwantar da hankalin ki In Sha Allah kwanan nan burinmu zai cika in Allah yaso ya yarda wannan aikin shi yafi na Kar,zu”.
Ahankali Amina tace.
“Ba komai ɗazu munyi waya da Addah Asiya ashe dai batun Aurenta ya matso har an fara shiri Abba yazo yace mata wani irin Furnitures take son a shirya mata wai baban Modibbo ne da kanshi zai mata komai ko?”.
Dariya Hajiya Bunayya tayi kana ta gyara zama tare da cewa.
“Sosai ma kuwa ayanda suka yanke bikinma ai saura wata ɗaya da mako biyu nema za'ace kin san shina Zakariyya mahaifiyarsa da baban Modibbo uwa ɗaya uba ɗaya suke”.
Cikin sanyi da lumshe Idanu Amina tace.
“Allah yasa muna raye zuwa lokacin”.
Kai ta gyaɗa Tare Da cewa.
“In sha Allahu ma muna raye yaushe zakizo”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Allah yasa haka in lokacin yayi muna rayen bikin saura mako ɗaya zanzo”.
Ahankali tace.
“Amina naji kamar bacci kike ji bari in barki kiyi bacci”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh sai da safe”.
“Allah ya kaimu ta amsa daga nan suka katse kiran...
*Jauro Yaya*
Acan ɓangaren Hajja Nana adai-dai lokacin suke zaune da Baffa Jimeta wanda tunda ya koma Adamawa bai zoba sai yau cike da kulawa da kuma girmamawa ya kalli Mahaifiyar tasa da Ƙannenta yace.
“Tunda ga yanda al'amarin Auren khausar ya kasance ga kuma Dija da Aliyu sun haɗa kansu sun fahimci juna kunga kenan abu yazo da sauki“..
Murmushi Bappa Jauro yayi cikin jin daɗi yace.
“Alhamdulillah nayi farin ciki da wannan al'amarin”.
Cikin jin daɗi da girmamawa Baffa Jimeta ya gyara zamansa tare da cewa.
“Nima naji daɗin haka saboda munyi magana da Alh Bashir Mai Dala cewa tunda Aliyu da Abba duk ya ɗaukesu aiki a Company sa acan dan haka yana so Aliyu ya Jagoranci Company's sa acan zai koma can Morocco da zama shiyasa nace In Sha Allah Aliyu bazai tafi Morocco ba sai da Matashi”.
Murmushi Hajja Nana tayi cike da ƙasaita ta gyara zamanta tana kallon ɗan nata Baffa Jimeta kuwa cikin sauƙe numfashi ya cigaba da cewa.
“Shiyasa nazo akan atsaida batun maganar Aurensa da Dija ya ɗauki matarsa su tafi kunga itama Khausar ta samu ƴar Uwarta sannan ga Asma'u da take Aminiyarta za tayi Aure su koma can kana ga Asiya da suka zauna gida ɗaya yanzu ma kafin nazo nan sai da na biya ta wajen Alh Bashir Mai Dala na bashi mukayi mgnar”.
Cike da gamsuwa Baffa Liman ya jinjina kai tare da cewa.
“Wannan abu yayi munyi farin ciki, abu ya zama tuwonmu Manmu magana yaƙare in Sha Allah nan kusa kuma za'a yi ɗaurin Aure”.
Baffa sadu dake gefen Hajja Nana ya sauke ajiyar zuciya yace.
“In sha Allah kuwa In yaso Auren mu ajiyeshi nan da wata ɗaya mana”
Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauƙe tare da cewa.
“A'a da yake Alh Bashir ɗin yace Modibbo ma zasu zo Auren Asma'u mu bari ya kasance ahaɗa bikin gaba ɗaya idan an tashi sai atafi da Amaren”.
Cikin gamsuwa Baffa Jauro yace.
“Haka ma yayi Allah ya nuna mana da rai da lafiya”.
Daga nan suka ci-gaba da tsara bikin yanda zai kasance”....
Bayan kwana uku Hajiya Bunayya ce tsugunne a Bathroom ɗin ta yayin da ta cika Bocket da ruwan ɗumi ahankali ta sanya tsarta ta zaro wannan abu mai kama da ƙwallon aduwa ta ɗaura akan Tissue data ajiye gefenta ahankali ta sake cusa ya tsanta ta zaro na biyu ta ajiye ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta sake danna yatsarta da niyyar ciro na uku taji babu sake cusa wa tayi bata jiba akiɗime tare idanunta tare da faɗin.
“Ha'a to ina yake?".
Sai kuma ta sake danna yatsarta akaro na uku da ƙyar taji kansa cikin sauri ta cusa yatsanta da ƙarfi ta fisgoshi.
Ajiyar zuciya ta sauƙe da karfi ba ƙaramin tsorata tayi ba domin tayi zaton koya ɓace acikinta tana cirowa kuwa wani irin azabebben ƙaiƙayi na fitar hankali ya game wurin cikin sauri ta shiga kwara ruwan zafi ahankali taji ƙaikayin ya ragu miƙewa tayi tare da naɗe su acikin Tissue ta fito kana ta shanya a Balcony inta ƙasan dish ɗin ta yadda ba wanda zai lura dashi komawa ɗaki tayi ta zauna tana sakin ajiyar zuciya jin har yanzu ƙaiƙayin na damunta.
Bayan kusan kwana biyar ya bushe ƙermes ne ta ɗaukoshi ta daga a turmi ƙarfe tare da haɗawa da garin maganin kana ta haɗa da yashin tsikayar gidan nasu sannan ta watsashi tsakiyar dare yadda bokan yace mata a hankali ta turo ƙofar falonta ta shigo cikin jin daɗin ta gama haɗa aikinta tana sauke numfashi ta zauna bakin gadonta sai kuma tayi saurin miƙe da masifan sauri sabida wani irin masifeffen ƙaiƙayin da taji takashinta ya fara yi irin kaiƙayin da yayi mata randa ta zaresu da gudu ta nufi bathroom sai kuma ta kwaye zanenita tare da cusa yatsarta ciki tafara mishi wani irin kwakwasusa.
“Shhhhuuuwwwyyyooo Allah na wayyyyyoohhhh duwawuna ƙaiƙayi-ƙaiƙayi”.
Sai kuma maza ta haɗa ruwan zafi still dai tana yagunan wurin wanda tuni yayi jazir.
Koda ta shiga cikin ruwan zafin kuma sai ta daka tsalle tare da miƙewa tsaye sabida yadda taji wasu abubuwa suke cin takashin nata wanda sunfi ƙarfin a kirasu da cucuka ko mude.
A wannan ranar dai haka ta kwana a tsaye tana susa har farshen yatsar ya karye sai asuban fari taji kaiƙayin ya lafa sannan ta samu bacci.